kuka domin ciwon da gaske yake mata bada wasa ba, da tasan haka azaban yake da bata zubar ba.
hameed da hanu ya nunawa fadeel kofa, yace "yaya yarima kayi hakuri wallahi"
idanunshi sunyi jajur ya kara nuna mishi kofan, abi wanda ya kasa magana da kyar yace "hameed ka kyaleshi dan Allah abi komai a hankali"
idanu jajur ya juyo yana kallon abi, sai kuma ya nuna mishi Aneeta dake kwance a kasa ya girgiza kai ya kara nuna mishi hanya, ammi tace "hameed kada kayi abinda zakazo kayi dana sani"
wani bugun daya yiwa tv ɗin ɗakin saida tv ya tarwatse, ya juya ya bugi showglass da hanunshi take shima ya fashe, yana huci yake kallon fadeel, aneeta dake kwance tace "ya zubar da cikin hameed ya zubar da cikin zan mutu"
a hankali fadeel ya raɓa ta gefen sultan zai wuce sultan ya rike hanunshi yace "dan Allah kada ka tafi fadeel na saba da kai ina zakaje?"
ganin yadda hameed yake huci ya sakeshi, yana kuka ya fita, hameed ne yaje ɗakinsu ya buɗe wardrobe ya ciro duk kayan da yasan fadeel yana sawa yasa a akwati ya fito, buɗe kofan yayi ya kira dogari ya bashi ya mishi alama ya kai mishi, karɓa yayi shi kuma ya koma ya rufe kofan, kaseem wanda ya rasa abinyi kawai sai kallonsu yake zuwa yanzu ya gaji, yarima yayi mishi alama da roko akan ya dubata, ɗagata yayi ya kaita ɗaki ya canja mata kayan da ya ɓaci sannan yazo ya goge jinin, ya kaseem wanda jikinshi kamar an zare laka yazo yana dubata, kallon yarima yayi cikin jin tausayinshi yanaso yace mishi magani tasha ya zube amma yasan ba zai taɓa yadda ba sabida ya yadda da Aneetan, kawai yace mishi "cikin ya zube saide kayi hakuri"
daga haka ya fita daga ɗakin, zama yayi a kasa ya fara kuka, ɗaki kaseem ya shiga yayi shiru yana, yace "me yake faruwa ne?"
hameed fita yayi daga gidan yaje gidansu Alameen acan zai samu yayi kuka cikin kwanciyan hankali, da gudu yake jan motar har ya isa gidansu me kyau ne sosai, shiga yayi mamanshi dake zaune tace "A,a yarima yau kaine a gidan namu? wato abokinka ya dawo ko?"
murmushi yayi mata sannan yayi mata alaman gaisuwa ta amsa sannan tace "yana ciki"
tashi yayi ya shiga, yana shiga dakin yaga Alameen kwance akan gado yana kallo a laptop, jingina yayi da kofan kuka me zafi yana zuwa mishi, a hankali ya silale kasa Alameen ya kashe laptop ɗin ya sauko daga gadon yace "yarima meya faru kuma"
wani irin kuka ya fashe dashi, Alameen cikin damuwa yace "wai yarima har yanzu baka daina wannan kukan naka ba idan abu ya sameka? zaka karyawa mutum zuciya"
kukan yake yi sosai, shiru Alameen yayi yana kallonshi harda shesheƙa saida yayi me isanshi kafin ya tashi ya hau gadon yaja bargon ya rufe har kanshi yayi shiru, Alameen ma baiyi magana ba yayi shiru yayi tagumi, rayuwan yarima abin tausayi ne kullum yana cikin damuwa.
_Jiddah Ce....✍️_
08144818849
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels