"Kiyi hak'uri Mummy. Hankalin mune a tashe. Jadwah ta kira ne tana ce mana bata san inda take ba kafin tayi mana bayani kuma wayar tata ta mutu"
Jin wannan furucin fuskar Hajiya Fati ya chanza zuwa tsananin damuwa. Da d'an k'arfi ta furta "Innalilllahi wa Inna'ilaihi raji'un. Me ka ke nufi?, kana nufin an sace Jadwah a gidan nan"
" ke Amina ba tana tare da kuna jiya?"
Baby dake kusa tayi saurin matsowa tace " A'a Mummy jiya sun d'an samu matsala da Amina. Iya sanina bayan fitarsu Amina ta bi bayansu. To kuma har yanzu bata dawowa. Munyi tunanin ko wani d'akin ta kwana shi yasa bamu fad'a ba"
Aikuwa gaba d'aya d'akin ya kaure da salati. Amina kaman ta had'iye zuciya. Moha kuwa sai ka tsorata da yanda jikinsa ke rawa .realisation ya yi down a kansa. Their is a possibility an sace Jadwah, babu wanda yasan inda take. But waye zai sace ta.? Saboda me.. wait..
"Hajiya Suwaiba ce..."
Last sentence nata ya dawo masa kwanyar kansa. Ina yasan sannan wannan sunan?. Suwaiba ya k'ara maimaitawa a fili. Da sauri Hajiya Fati tace
"Wace Suwaiba ba?, Suwaiba dana sani?"
Yana jin ta furta wannan sunan ya wani irin juyawa da mugun gudu ya fice daga falon Lameen ya rufa masa baya. Amina ta zaune a gurin dabar ranta na matuƙar suya. Hallau dai Jadwah ta k'ara cin galaba a kanta.
End of Free page's.
Tafiyar tamu yanzu ta fara zafi. Kuna ganin Moha zai k'ubutar da Jadwah kan lokaci?
Ya zaman aurensa zai kasance da Amina da Jadwah, ga kuma Asiya?
Jadwah zata amince da Moha har tayi zaman aure dashi?
Wai shin Baba yana nan da rai ko kuwa ya mutu?
Taya akayi Moha ya auri Jadwah ranan da Baba ya nemi wannan alfarmar ?
Duk wad'annan amsoshi na cikin book2 namu da zamu fara nan kusa inshaAllahu. Kudai ku biyoni. Kunsan alkalami na babu na banza ba cika baki ba. Duk wanda yasan books na Ashanty love yasan daban take wajen rubutu. Ko hanzarta ku fara saka kudin ku cikin wannan asusun bankin
👇
3078293374
Aisha sani danjuma
First Bank.
@500N kacal.
Domin neman k'arin bayani a tuntu'bi wannan number.
08140754777.
Ashanty love ce.❤🤟
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels