Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
7 / 8
da kamshin motar ya ratsa ta ta sauke ajiyar zuciya. Ko kad'an bata juya ta kalli Moha da Amina dake gefenta ba duk idansa da take ji kansu. Idona nuwa da d'aya ke d'auke da burning hate d'aya kuma da wani burning lust. B'angaren Balaraba tafi kowa takaicin abunda ke faruwa. Tunda taji zancen auren Moha da Amina ta d'aga hankalinta matuƙa. Bakin ciki kaman zai kashe ta. Ta lura Asiya Sam bata damu ba don yanzu ta fara watsar da LAMARIn Moha tunda tana tare da Jojo da sauran y'an harkallanta suna bad'alarsu. Randa ta kirata saboda Auren baran baran suka rabu a waya. Bakin ciki goma da ashirin ga rashin k'afa gashi yanzu komai ya daina tafiyar mata yanda take so. Balarabe tun kwanciyar asibiti sau biyu yazo dubata don shima ya fara gajiya da ita. Duk da haka yana bata kulawa yanda ya dace .Komai yanzun ya daina tafiya mata daidai. Allah Allah take ta samu lfy ta koma wajen Jalli. Ita ta tura Suwaiba gidansu Amina don ta tabbatar da zancen auren shine sanadin data ga Jadwah a gidan bikin. 𝗦𝗔𝗨𝗬𝗜𝗡 𝑳𝑨𝑴𝑨𝑹𝑰. 𝔸𝘚Η𝔸𝑵𝚃Ⲩ 𐐛૦𝚅𝞔.♡︎ 𝐏𝐆 13. Basu jima ba a kan titi saboda gudu da motar take suka isa k'ofar gidansu Amina. Motar na fakin Jadwah ta fara k'ok'arin buɗewa ta fice saboda yanda take jinta tension da ya yi yawa cikin motar, kaman an kunna mata wuta duk uban Ac dake aiki. Ta gefen idanta take lura da Amina dake kwance kan k'irjin Moha kaman zata koma cikinsa. A hanzarce ta buɗe motar ta fice tun kafin wani daga cikin su ya yi yunƙuri. Tana fitowa wasu motocin na fakin k'awayen Amina da sauran mutane suka fito. Dukkaninsu da kallo suka bi Jadwah data wuce da sauri cikin gidan kaman wata barauniya. Da ido ya bita harta b'ace ciki gate ya d'an sauke ajiyar zuciya a hankali. Amina dake kallonsa kaman tayi bindiga tsabar kishi tace "Wai me ka ke nufi dani ne Dear? Wane irin cin mutunci ne wannan ranan farin cikin mu ka mayar dashi na bak'in ciki. Ko ba komai ai ka nunawa duniya nima ina da matsayi mai girma a wajen ka tunda yau ranan mu ce. Amma shine don cin fuska ka barni ka tafi gurin tsohon hannu?. Yanzu da wane ido ka ke tunanin zan fuskanci irin wannan cin mutunci?" Uffan baice mata ba saida ta gama b'ab'atun ta taja neman rushewa da kuka ya bata amsa da kalma d'aya. "Saida safe" Kaman zuciyarta zata fashe haka Amina taji wasu hawayen bak'in ciki suka suka mata fuska. Juyawa tayi k'ofar gidan su ta hango su Saudat tsaye suja juran fitowar ta. Dole ne ta nuna musu itama tana da babban matsayi mai girma wajen sa. Dukkanin wata kuryar ta ajiye gefe ta juyo ta kalli Moha dake kallon gaba fuska babu wani emotion. Wani irin shammatansa tayi ta rungume shi tsam yanda kayanta. A d'an razane kaman wanda aka watsawa shock ko irin kashin nan mai d'uyi ya fara kici-kicin kwacewa. Saboda y'ar kokwar da suka yi head d'in ta ya zame rigar ta d'an cukwikwuye ta gaba . Idan ka kalla a naka b'angaren babu abunda zai hana kayi tunanin wani abu ne ya faru tsakanin su. Yana samun damar cireta daga jikin sa ya watsa mata mugun kallo. D'an far tayi da ido bak'in ciki cikin ranta kaman ta had'iye zuciya. Ita Moha ke kyenkyami kaman ya tab'a kashi?. Kwafa tayi cikin rai daga gobe ne zai shiga hannun ta sai yanda tayi dasho don a shirye take tsab. Juyawa tayi ta fice daga motar riƙe da head nata a hannun tana d'ahxhhhdn gyara gaban rigarta. Ai kuwa su Saudat na ganin yanda ta fito suka fara shewa da ihu Amina ta wuce da munafukin murmushi kan fuskar ta ita dole akwai abunda ya faru. Kai tsaye b'arin su suka nufa tana kissima cin mutunci da zatayi wa Jadwah a daran nan. Jadwah kai tsaye ta shige d'akin da aka mata ma sauki. Y'an matan da suke kwanciya tare ta tarar zaune kan gado suna magana. Ganinta cikin d'akin ko waccen su ta tsayar da abunda take suka zuba mata ido. A hankali wuce su ta nufi jakatar daidai wayarta na ringing. Sunan Moha data gani rad'an jikin wayar yasa taki d'agawa ta zauna tana cire takarmin k'afar ta. D'aya daga cikin y'an matan mai suna Baby tace "Am Jadwah ko? " Kai Jadwah ta d'aga tana kallon ta kafin ta d'an d'aga kai. Baby ta k'ara gyara zama tace " Don Allah menen had'in ki da Angon Amina? Wanki ne ko saurayin ki? Mutane nata fad'an maganganu kan ki. Kan kinzo bikin Amina zaki kwace mata miji kaman yanda ki ka saba yiwa mazajen wasu?" K'irji Jadwah ta dafe tana kallon ta da ido a waje. Ita ce ake kira da sunan karuwa ko me, idan ta fuskanci inda magananta ta dosa?. Kaico ita Jadwah da ace tasan abunda zai faru kenan wlh da batazo bikin nan ba. Hawaye suka tarar mata a ido ta buɗe baki zatayi magana Saudat da Amina da wasu y'an mata suka shigo d'akin. Kai tsaye kan Jadwah suka yi Saudat bata jurar komai ba ta cire hannu ta d'auke Jadwah da wani b'arin makauniya. Bata bata damar jin zafin marin ba ta fisgi gashin kan Jadwah da k'arfi tsiya saida ta saki ihu ta kai hannu ta dafe na Saudat. Yan matan nan duk sukayi chirko-chirko suna kallon abunda ke faruwa. Hawayen dake kwance idan Jadwah ya gangaro kuncin ta. Amina dake gefe ta matso tanaji itama kaman ta rufe ta da duka. Da hannu ta nunata tana zuba uban huci tace "Baki cika y'ar iskar karuwa ba saj kin hau kaciyar Moha gaban ido na sannan zansan cewa ke annamiya ce butulu mai cin amanar abota. Kinsan cewa ina son Big Brother amma don tsabar munafurci ki ka zagaya aka aura miki shi a b'oye ban sani ba saboda munafukaci. Waya santa hanyar da aka bi har yace yana so?. To ki kard'e kunnen ki kiji. Nida Moha mutu ka raba takarmin kaza. Idan kinsan wata baki san wata ba. Ki shirya zama dani a matsayin kishiya ba k'awa ba , sai kinyi dana sanin auren wamda nake so. Bake y'ar iska ba?. Ki nunawa duniya ke k'arshe ce a fagen yaudara a annamimanci? To mu zuba nida ke" Tsananin mamaki da shock daya ziyarci Jadwah yasa ta sandare a tsaye bata iya motsawa sai idonta da k'irji ta dake masifar harbawa sai ka tsorata. Hankad'a ta Suka tayi da mugun k'arfi ta daki bango yaraf ta koma ta zauna idonta na kallon kasa. Duk cikin kalaman Amina kalma uku ke mata yawo a kwakwalwar kanta. KIN AURI WANDA NAKE SO. ANNAMIMIYA, KISHIYA?. Maganan Saudat taji tana k'arasawa Amina "Kuma ki hanzarta barin gidannan. Dama ba gayyato ki aka yi ba munafurci da iya bariki yasa ki ka zo babu gayyata. Gayyar sod'i munafuka mai fuska biyu." Har suka fice daga d'akin ta kasa d'agowa tanajin yanda hawaye suka wanke mata bata iya ganin gabanta sosai. Muryar Baby da d'aya yarinyar Hamra'u suka taso da suari suka d'aga ta Hamra'u na cewa "Haba wane irin abune wannan. Amma gaskiya Amina da Saudat basu kyauta ba. Ashe matarsa ce yanzu a wannan rayuwar waye zai d'auki k'awarsa aminiyarsa a matsayin kishiya?" Shar hawayen bak'in ciki suka kara wankewa Jadwah fuska. Wai me yasa suke ta fad'ar wannan kalman ne. Yaushe ta san Moha da har zata aure shi?. Amina tayi nata gurguwar fahimta. Bazata tab'a cin amanar Amina haka ba. A hanzarce ta wuce su da sauri don taje ta wanke kanta gurin Amina. Tana fitiwa harabar gidan had'addiyar BMW fara tasa ta sawo kai cikin. Bata kalli motar ba tayi b'angaren su Amina tana zuba uban sauri saidai kafin ta isa taji muryar Suwaiba na kiranta. Chak ta tsaya tana wani irin nishi kaman mai shirin tada asma. Da sauri Suwaiba ta riske ta tana cewa "Lfy Jadwah naga kina kuka haka?, meya faru?" Saboda yanda kukan ke cinta ta kasa cewa komai sai Jan numfashi take tana k'ok'arin buɗe baki tayi magana. Matsowa sosai Suwaiba tayi ta rungume ta aikuwa Jadwah ta rushe da wani irin kuka mai tsananin ban tausayi da kashe zuciya. K'am Suwaiba ta matse ta cikin k'irjinta tana d'an buga bayanta. A hankali ta jata har zuwa cikin motar ta ta saka a ciki ta rufe. Saboda tsananin tashin hankali yasa Jadwah bata farga ba saida suka fice daga gidan gaba d'aya. Numfashi ya sauke a hankali ya cire wayar sa daga kunnen sa a karo na ba adadi tak'i picking. Ya kasa cire surarta daga kwanyar kansa . Hannu ya kai ya matse Antenan sa dake pulsing tana neman abinci. Tsawon rayuwar sa bai tab'a son kasancewa da abu kaman yanda yake son kasancewa da Jadwah ba. Yana so ya yi feeling nata in and out. Bai tab'a jin yana cikin shauki na tsananin son kashe ishin ba kaman Jadwah. Sau biyu ya tab'a kasancewa da mace. Yarinya farko daya fara sanin dad'in mace a kanta lokacin yana Dubai gurin Ammin sa dake a matsayin uwa yanzu haka a gurinsa. Sunan yarinyar Jalila. Balarabiyar Dubai ce dake zaune a can. Had'uwar su ta farko zai iya cewa tension ne na lust kawai kafin abin ya juya zuwa soyayya. Ya so Jalila son da bai tab'a tunanin zaiyiwa wata y'a mace ba. Tsautsayi da rudin shed'an ya jasu suka aikata abunda bai halasta a garesu ba. Daga wannan lokacin Jalila ta d'auke masa kafa da alama dama abunda take buƙata kenan a gurina don ita ce dama ta rinjayeshi harya santa a matsayin mace. To kuma daya santan sai ya lura bashine na farkon taba kaman yanda yake hasashe har yake burin aurenta. Tun daga nan kowa ya kama gabansa. Yarinya ta biyu daya sani a matsayin mace bayan ya koma Italy da zamane sunan ta Alice. Itama dai kaman Jalila ita ta fara bada kanta shi kuma yaga chance ya karb'a. Kasancewar sa da Alice babu wani armashi bare Zuma. Is like kaman yana tare da karane da bashi da ruwa. Da kyar ya samu ya kawo shima saida ya had'a da y'an dabaru. Tun daga lokacin bai k'ara barin mace ta rudeshi ba, yana ganin duk d'aya suke babu armashi bare Zuma,but Jadwah tun zuwansa gidan Gwagwo his always in need. Da kyar ya samu ya iya calming kansa ya yi barci da mafarkai kala-kala. Washegari aka tashi da d'aurin auren a daren babban wan mahafinsa Alhaji Taheer da Moha yaci sunan sa ya dira garin azare asubar fari. Alhaji Taheer yana zaune da iyalansa a garin Abuja Maitama. Hamshakin mai kuɗi ne kaman Balarabe. Suna da had'in kai kafin Balaraba tazo ta raba kansu. Misalin k'arfe goma aka shiga masallaci don d'aura aure amma babu Moha bare labarinsa. Yana can hankalin sa ba a kwance ba don ya gaza samun Jadwah. A yanzuma idan ya kira wayar tata a kashe take ga Amina data isheshi da waya sai kashewa ya yi ya kunna private line nashi da sai ka isa ka ke sanin number. Safa da marwa kawai yake d'akin hakan jikinsa ke bashi ba lafiya ba. Bugun k'ofar sa da akayi yasa ya tashi a hanzarce ya buɗe k'ofar yana kallon Lameen daya shigo cikin farar shadda babbar riga da hula. Sosai ya yi kyau abunka da bak'in Balarabe. "Wai ya akayi ne baka shirya ba har yanzu. Uncle Taheer ya iso fa yana masallaci ke kawai ake jira" Numfashi ya fesar mai zafi ya koma ya zauna yana cewa "I don't know dude. Tun jiya Jadwah taki picking calls d'ina. Munyi waya da Gwagwo tace itama ta kasa samunta duk hankalin ta ya tashi. I swear to God idan sukayi mata wani abu na fasa auren. I don't even know what makes me want to marry her in the first place " Zama Lameen ya yi kusa dashi ya dafa k'afad'ar sa. "Relax babu abunda zasuyi mata. Kasan sabgar biki wata k'ila ta saka wayan wani gurin ne, and Amina is not a fool enough tayi mata wani abu tasan a halin da ake ciki yanzu. Relax muje tukun sai musan abunyi daga baya " Da kyar ya iya shiga ya yi wanka ya shirya cikin farar shadda d'inkin babbar riga but simple. Duk da damuwa dake kan fuskarsa masifar kyan da ya yi sai ka kalleshi ka k'ara kallonsa. Murmushi Lameen ya yi yana jan wani uban fito sanda Moha ke karya hula a kansa. "Dude. Kaga angon Am..." Wani mugun kallo daya watsa masa yasa shi sakin dariya ya k'arasa da " Kaga Angon Jadwah d'aya tamkar dubu" Murmushi Moha ya yi suka fito don zuwa masallaci da za'a d'aura aure. So da wannan page zai kasance shine last free page, but am nice enough na k'ara muku pagi d'aya. Ku hanzarta ku fara biya kar ayi tafiyar babu ku don yanzu littafin namu zai fara d'aukan zafi.🙃 @500 👇 3078293374 Aisha sani danjuma First Bank Chat me up 👇 08140754777. 𝗦𝗔𝗨𝗬𝗜𝗡 𝑳𝑨𝑴𝑨𝑹𝑰. 𝔸𝘚Η𝔸𝑵𝚃Ⲩ 𐐛૦𝚅𝞔.♡︎ 𝐏𝐆 14. K'aramin flat house suka shiga dake d'auke da d'akuna uku sai katon falo da dinning area. Gefen sa kuma kitchen ne. Hannun Jadwah ta kama da har zuwa lokacin tana kuka da sauke ajiyar zuciya. K'aton falon suka shiga ta zaunan da ita kan lumtsuma lumtsuman kujeru dake falon. Tana zaunan da ita ta wuce kitchen. A hankali Jadwah ta d'ago tana kallon falon nustuwar ta ya fara dawowa . K'irjin ta ya fara bugawa da k'arfi ganin ta inda bata sani ba kafin tayi wani yunƙuri Suwaiba ta fito daga kitchen riƙe da jug da lemo a ciki kan faranti. Kusa da Jadwah ta zauna tana murmushi ta tsiyaya mata lemon ta miƙa mata. Kai Jadwah ta girgiza Sam bata jin zata sha wannan lemon da bai kwanta mata a rai. D'an b'ata rai Suwaiba tayi tana kallon hannun ta dake riƙe da lemon ta mayar kan Jadwah tace "Har yanzu baki yarda dani ba Jadwah? Kina ganin zan cuce ki ne? Numfashi Jadwah ta fesar a hankali ta miƙa hannu ta karb'a ta kai baki. Kad'an ta kurbua ta ajiye ta maida kai k'asa tana kallon lallausan kafet d'in dakin. Matsowa Suwaiba ta k'ara yi kusa da ita tace "Menene ya faru ki ka fito kina kuka haka?" Shar wasu hawayen suka k'ara wankewa Jadwah fuska bakinta ya fara rawa, amma kafin ta kaiga furta wani abu idonta suka rufe ruf ta koma yaraf ta kwanta cikin kujerar kaman kasa. Murmushi Suwaiba tayi ta kai hannu a hankali tana shafa kuncinta zuwa gefen wuyanta kamin ta miƙe ta suri Jadwah tayi uwar d'aki da ita kace y'ar tsana ta d'auka. Shimfiɗa ta tayi kan gado sannan ta sauke ta shige banɗaki don ta watsa ruwa zuciyarta fall farin ciki. Yau burinta zai cika zata kauda ishin ruwanta kan Jadwah. Tana fitowa d'aya daga cikin yaranta Cele na sawo kai cikin d'akin. B'ata rai Suwaiba tayi ganin shigowar Cele yau bata sha'awar kowa sai Jadwah . Turus Cele ta tsaya tana kallon Jadwah dake kwance kan gado kaman matacciya ta mayar da idonta kan Suwaiba dake kallonta fuska babu yabo babu fallasa. "Mummy who is this?, New girl naki ce" A takaice Suwaiba tace mata "ehe" . Kai Cele ta jinjina ta k'ara matsowa sosai bakin gadon tana k'arewa Jadwah kallo. Da yake ita wayayyiyace, bayan Suwaiba tana da Hajiyoyi da d'an dama "Wow Mummy she's cute fa. Nima a d'an bani test mana" Harara Suwaiba ta watsa mata cike da kishi ta matsa kusa da kan Jadwah tana cewa " Wannan tawa ce ni kad'ai bana sharing " Dariya kawai Cele tayi ta fara cire kayan jikinta. "To Mummy tunda nazo a fara sauke min tawa ishin ruwan tukun. Yau na ajiye kowa nazo gare ki don ke d'in ta dabance" Wani irin murmushi Suwaiba tayi tana kallon Jadwah da tunanin yanda itama zata dinga nemanta ruwa a jallo idan ta kaita duniyar Maji dad'i. Babu b'ata lokaci suka fara ciwe a hanyacin su. Tun suna yi a tsaye suka kwanta gefen gadon kusa da Jadwah. Ihun su da gurnanin da suke kusa da ita shiya farkar da ita daga barcin da take mai shegen nauyi. A hankali ta buɗe manyan idonta haske ya dalle mata su ta mayar ta rufe tana dafe kai. Gefen taji ihu ana kiran "Wayyo Mummy dad'i. Ahhhh" A wani irin firgice Jadwah da juyo da kanta idna ihun ke tashi , tayi kuwa mummunan gani. Suwaiba da Cele ne kwance gefen ta haihuwar Uwarsu. Suwaiba ta haye ruwan cikin Cele ta d'aga k'afafuwan ta kan kafad'arta kugunta dana cele a had'e kaman cingam sai sukuwa take a kanta kaman doki. Wani irin gigitaccen ihu Jadwah tasa tuni ta wartsake ta wani mugun hantsilawa da diro tim daga kan gadon batayi wata wata wata ta kwasa a guje ta fice daga d'akin. Ai wani hantsilawa Suwaiba tayi ta biyo ta da mugun gudu tana kira. K'ofar farko data fara cin karo da ita ta fad'a a guje ta banko k'ofar Suwaiba na k'ok'arin sawo kai ciki. Allah ya taimake ta K'ofar da mukulli ta cika babu jira ta danna mata key. Buga k'ofar Suwaiba ta fara tana kira da cewa. "Kar ki bada ni mana Jadwah. Kaman ba wayayyi ba. Nayi miki alkwari zan jiyar dake dad'in da baki tab'a jiba. Buɗe min k'ofar kinji. Zanyi miki duk abunda ki ke so" Da lallashi sosai take maganan duk amma tayi mirsisi da ita. Sosai Jadwah ke wani irin kuka ta koma ta zauna bakin k'ofar ta had'a kai da gwiwa. Innalilllahi wa Inna'ilaihi raji'un wannan wace irin masifa ce?. Tana jin yanda Suwaiba keta kira da lallashi tana ce mata ta buɗe k'ofar daga bisani kuma ganin taki buɗewa suka sawo falon ita da Cele suka cigaba da abinsu suna ta ihu kaman mahaukata. A ganin Suwaiba idan taji yanda suke yi zatayi sha'awar hakan. Kunnen ta Jadwah ta rufe tana matsanancin kuka da kiran sunan Allah. Sun d'auki wajen awa d'aya a falon suna abinsu kafin taji sunyi shiru. Sai alokacin ta d'ago taga cikin d'akine inda ta shige don k'ubutar da kanta. Ita dama tasan cewa wannan matar ba matar arziƙi bace. Can Suwaiba ta k'ara dawowa k'ofar d'akin bayan ta kimtsa. Cigaba tayi da lallashin Jadwah ta buɗe k'ofar ko abinci ne taci, amma Jadwah taki. Daga baya haushi ya fara kama Suwaiba. Kaman ita da yara y'an mata kebi saboda iya salon da tattali tana yi musu abunda taga dama zata tsaya tana lallashin yarinya y'ar k'arama?. K'ofar ta k'ara bugawa da b'acin rai tace " to ki kad'e kunnen ki kiji ni da kyau. Baki isa ki hanani yin abunda naga dama dake ba tunda ki ka shigo hannuna. Dan kin samu ma ina lallabaki?. Kinsan yara nawa ke burin ganin na basu kulawa kaman yanda nake da burin baki?. Tun wuri kiyiwa kan ki lamuni ki bani had'in kai. Kar ki manta babu wanda yasan inda ki ke. Nan daga ni sai ke ne. Idan ki kwantar da hankali zan jiyar dake dad'in da baki tab'a jinsa ba kuma zan baki dukkanin abunda ki ke so. Don haka shawara na gareki ki bani kanki yanzu na maida ki gidan biki hankali kwance" Innalilllahi wa Inna'ilaihi raji'un. Wayyo Allah Gwagwo da Baba su kawo mata d'auki. Kukan da take yi kenan ta kanme hannu a k'irji. Saboda tsananin tashin hankali haka ta kwana gurin a zaune ta kasa motsi bare ta tashi tayi sallama. K'arfe shida daidai taji Suwaiba bakin k'ofar na cewa zata sa azo yanzu a balleta idan har bata buɗe. Tsoron Jadwah ya k'ara nunkuwa ta miƙe da kyar ta shige banɗaki ta d'auro alwala ta fito. D'ankwalin ta ta warwarewa ta yafa a tada sallan nan bakin k'ofar tana kuka sosai kaman ranta zai fita. Tana idan da salla taji gidan ya yi wani irin shiru kaman babu bil adama. Da kyar ta iya yin Addu'a ta shafa ta yunƙura da kyar ta koma jikin k'ofar ta kasa kunne ko zataji motsi. B'angaren Suwaiba,Balaraba ce tayi karanti jikinta ya motsa shine ta tafi badan taso ba da niyar da zarar ta dawo zata saka a balle mata k'ofar. Jadwah saboda tsananin tsoro da firgici duk da shirun data ji ta kasa fitowa ta daga d'akin har na tsawon minti talatin sannan ta buɗe k'ofar a hankali cikin sand'a ta lek'o. Shiri babu kowa sai k'arar Ac dake aiki. Jiki na rawa ta k'arasa fito ta nufi k'ofar fita a guje saidai tana zuwa jikin k'ofar taji a garkame ta waje. Kuka ta k'ara fashewa dashi tana dukan k'ofar da dukkanin k'arfi da Allah ya bata, daga bisani ta koma ta zauna yaraf tana kuka mai gunji da kiran sunan Allah. Bata san tsawon lokacin data yi zaune bakin k'ofar ba saida taji k'arar shigowar mota gidan tayi wuf ta tashi a mugun gudu tayi hanyar d'akin data kulle kanta a ciki. Harta gifta idonta ya hango mata k'aramar pose nata dake zaune kan tebir. Bata san sanda tayi wani irin tsalla ta suri jakarba ta yi d'akin da mugun gudu da banko k'ofar, daidai Suwaiba na sawo kai ciki. A guje tayo wajen k'ofar tana kiran Jadwah amma ina tuni ta garkame ta. Jiki na rawa ta zazzage jakatar wayarta ta fad'o. D'an k'aramin ihun kuka ta saki ta d'auko wayar sa saura kad'an ta mutu. Babu wani tunani ko jinki ta dannawa Moha kira. Numfashi ya k'ara saukewa yana kallon Lameen dake ta amsa gaisuwa da murna da ake yi masa a matsayin sa na ango daya angwance yanzu. Gaba d'aya babu wani farin ciki ko annushuwa kan fuskar sa. Kana kallonsa zaka san yana cikin matsanancin damuwa. Zaka san dan dole yake tsaye a gurin badan san ransa ba. Wani Numfashin ya kara saukewa yana kallon kawun sa dake gaisawa da dangin amarya. D'an tsaki yaja ya buɗe motar da yake jingina a jiki ya shiga ya zauna. Gaba d'aya ya matsu yaje yaga Jadwah ya san ya ta tashi. Zamansa ke da wuya wayar sa ta fara ringing. Wani tsakin ya k'ara ja ya karkata ya ciro wayar daga aljihun wandon sa. Ido ya d'an zaro ganin Jadwah ke kiransa a hanzarce ya d'aga harda sauke wata y'ar k'aramar ajiyar zuciya. Kukan ta ne ya fara dukan dodon kunnen sa . Tuni ya firgice "Baby what's wrong? Kukan me ki ke.? Amina tayi miki wani abu ne" Tana kuksa sosai tace " kataimake ni ya Moha. Bansan inda nake ba" "What?. Me ki ke cewa ne? I don't get you" "Hajiya Suwaiba ce ta sa...." Dididid wayar ta mutu. Wani irin dukan sitiyarin ya yi ya buɗe motar ya fito kaman mahaukaci yana kwalawa Lameen kira. A hanzarce Lameen ya matso yana tambayar sa "Lfy, meya faru?" "Wani abu ya faru da Jadwah muje gidan su Amina" A guje auka shige mota Lameen ya fisge ta da mugun gudu suka harba kan titi. Suna tafe yana k'ara kiran number amma ana ce masa Switch off. Suna isa k'ofar gidansu Amina ko fakin bai bari Lameen ya yi ba ya buɗe motar a guje ya fice ya yi cikin gidansu Amina duk uban mutane dake cikin sa. Kai tsaye ya yi falonsu yana kwalawa Jadwah wa kira. Hajiya Fati da kawayenta kowa ya miƙe yana kallon Ango cikin matsanancin mamaki. Tuni labari ya jewa Amina ta fito a sukwanne cikin dakakken leshi Maroon. Yana ganin Amina ya yi kanta harta fara murmushi tana d'an kwakwasa. " ina Jadwah? Me ki ka yi mata?" Ya watso mata tambayar dukkanin wani annuri fuskar Amina ya b'ace hawayen bak'in ciki suka wanke mata fuska. Wannan wani iri cin mutunci ne gaban iyaye da y'an uwa yana kiran sunan matarsa?. Me ya kamata ya yi yanzu da ta kasance tashi. K'ara matsowa ya yi yana huci da karaji ya k'ara cewa " ina Jadwah?" "Dude" Lameen ya yi saurij dafe k'afad'ar yana kallon yanda mutane ke kallonsu cikin dumbin mamaki. Juyawa ya yi kalli Hajiya Fati da fuskarta ke d'auke da matsanancin b'aci rai. Ko wace uwa aka yiwa y'ar irin wannan wulak'anci dole ranta ya b'aci. Da sauri Lameen yace

Chapter 7 of 8