Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

writer's together we stand🤝


ESSENTIAL WRITER'S📚🖊️



Pen🖊️*is migthier than the sword🗡️*


------------------------------------------------------------

EPISODE 1️⃣

FREE PAGE1️⃣9️⃣



TYPING📲📲📲


________________________________________

" Rana ta farko daya isko sarki Ahmad da maganar yana son sarautar ta dawo hannunsa,Sarki Ahmad bai nuna komai ba akan fuskar sa,sai dai murmushi da ya wanzar akanta tare da furta masa zaiyi magana da manyan masarauta,duk da yasan lallai su amince ba,saboda tun farko da yardarsa aka d'orasa,kuma ba,a chanza sarki kai tsaye ba da kwakkwaran dalili ba a wanchan lokacin..


Koda sarki Ahmad yagana da manyan masarauta sun nuna k'in Amincewarsu kaitsaye.


'kiran d'an uwan nasa yasanar dashi domin badashi anakayi zaman ba,kamar ganawar sirri ce,daga su sai maimartaba sarki sarki Ahmad sukayi ta,yana yin yadda yaga D'an uwansa yana kuka kasharb'an hankalinsa yatashi sosai,dole yasanya taron gaggawa yace yayi murabus kan kujerar tare da katse duk wasu tambayoyin da aka so tsiyesa dasu inji manyan masarautar..


'Farin cikin da yagani kwance akan fuskar d'an uwan nasa Hamza shine Abunda yatsaya masa arai,Bayan komawar sa gida bai b'oyewa gimbiya Halimatu sadiya komai ba,Tayu mamaki sosai duk da tasan akwai wata a k'asa sun san halin matar sa sarauniya Hauwa'u zata iya yin komai sun yarda cewa bayin kansa bane..


:::::::Rayuwa tana tafiya yadda yakamata,sarauniya Hauwa,u (fulani) mulki ya shigo hannu sai taka talakawa take yi son ranta duka bayi alokacin sun san halinta tsoronta sukeyi sosai domin wulakanta su bakomai ne awajenta ba,musamman na sashenta,Yadda take da mugun hali haka tab'ata D'anta Muhammad,shi mustapha ba haka yake ba halin babansu suka biyo shida macen da takara haifawa mai suna ummulkhairi,wadda taci sunan kakarsu Ta wajen uba,suna kiranta khairiyyah..


A lokacin da akayi juyin mulkin duka ya yan sarki Ahmad maza basa nigeria suna wajen karatu,Aliyu yana china yana karantar Business Administration,sai umar yana Kasar Uk yana karatu fannin bincike da tsaro,sai Autan maza Abdul rashid yana kasar sudan yana karantar MBBS karatun likitanci kenan,Duk da alokacin sunji mulkin yabar hannun mahaifinsu ba wanda yadamu dan dama basu wani dauki mulkin wata tsiya bah.


Bayan kamar shekara bakwai lokacin umar yagama nasa karatun har masters ya had'o,yadawo gida alokacin ne kuma mahaifinsu sarki Ahmad yakwanta dama,😭mutuwar data girgiza kowa dole dukkaninsu suka dawo nigeria dan ganin gawar mahaifinsu,wanda kafin suzo ma an binne ta,ganin basu iso da wuri ba,khadija kadai tasamu damar isowa da wuri ita dake Adamawa gurin kakaninta tana karatun a wata private school ta Nursing wanda tashiga a wannan year din,koda suka iso rashin ganin gawar ta mahaifin nasu sai takara rikita su,in kagansu alaokacin sai ka sun baka tausayi,wannan mutuwa basu kad'ai ta girgiza ba harda Alummar zamfara baki d'aya domin sanin halayen sa na kirki da kyautatawa al umma da yake yi...


'Matuk'ar girgiza sarki Hamza ya girgiza ba kad'an ba Alokacin da aka sanar dashi yana tsaye,shine ma dalilin dawowarsa hayyacinsa,kuka yakeyi wiwi,yana furta kaichona,na k'untatawa D'an uwa nah,da k'yar fadawa da manyan masarauta suka lallashesa .....


"Gimbiya Halimatu sai da tayi kwana biyu bata farfad'o ba daga suman datayi bah...


Bayan kwanakki da rasuwar sarki Ahmad, Sarki Hamza yatara taron gaggawa na manyan masarauta,take yasanar musu da kudurinsa na son yin murabus,maganar takawo cece kuce a fada lokaci da sarauniya Hauwa,u taji wannnan zance tayi farinciki sosai jin cewar sarauta zata dawo hannun ya yanta,ita a tunaninta Muhammad ko Mustapha za,a bawa tunda mahaifinsu ne yasauka,wanda dama shine burinta tun farko shiyasa ta yishigenta da fice har sarautar ta dawo hannun sa..


Sai kuma 'wani Babban labari na tashin Hankali daya sanya Gimbiya Fulani suma.......


'Jin sarki Hamza yagabatar da 'matar sa ta biyu waddaya aura shekaru sha bakwai da suka wuce,tare da ya yanta mata uku,duka kyawawa,na farkon sune yan biyu hassana da husaina sai ta karshen su Auta mai suna lailat,yagabatar dasu ne A masarautar dan yana so sudawo dazama ciki tare da sauran dangi...

Sunyi Aure da matar sa Fateema yar k'asar makkah,ana kiranta Ammie,Fateema dai balarabiya ce sak gaba da baya,sunyi Auren soyayya da sarki Hamza A lokacin da yaje k'asar ta makkah yin wani taro na sarakuna,Tanuna tana sonsa Alokacin shima kuma yaji yana sonta Duk da lokacin akwai sihiri mai K'arfi ajikinsa wanda ba kowa ke iya ganewa bah...


Ya Aureta ne Achan k'asar jidda inda Asalin iyayenta suke,tana zama wurin ya yan tane sarkin makkah alokacin.


Mutane da dama sun shaida d'aurin Auren fateema hakim da kuma sarki Hamza Aliu murai ...

Bayan D'aurin Aure yad'aukota suka dawo nigeria wanda dik cikin masarautar sarki Ahmad kad'ai yasan da Auren sai kuma wasu daga cikin manyan masarauta,saboda ya nemi Alfarmar yazamo sirri bayaso maganar takai ga sarauniya hauwa,u domin Alokacin harda d'an tsoronta aka saka masa azuciya..


Sarki Ahmad har ziyara yana kaiwa fateema (Ammie) a gidan da sarki yakaita a d'ai daga cikin manyan unguwanne da suka Amsa sunansu na masu naira ...

kuma tun lokacin da Ammie ta haifi twins dinta sarki Ahmad mai mutuwa yabar wasiyyar ko bayan ranshi yana son cikin zaratan mazan ya yansa koda d'aya ne ya Auri cikin wayen nan twins d'in,Bayan twins tak'ara samun mace aka lailat......................


SU FULANI ANGA TASHIN HANKALI WANNAN KAM SHI AKE KIRA TA LEK'O TA KOMA....Zafi bibbiyu...




💫FA'EEH BG💫


Wannan labari yazamo farinciki ga wasu wasu kuwa bak'in ciki,domin itakam gimbiya Halimatu sadiya tayi farin ciki dan dama mijinta yasanar mata da Ammie din wanda sak'o tana basa inzaije,yakaiwa hassana da husaina da lailat,kuma suna musayar gaisuwa wa junansu,har numban wayar juna suna da ita,Murmushi kad'ai tayi dajin wannann labari dama kuma tana dakon zuwansu,suma su umar (emir) da su Aliyu sunyi matuk'ar farinciki musamman Mustapha da khairiyyah sunyi murna sosai ganin sun kara samun yan uwa....


Bayan gabatar dasu ga fada aka damk'a su gurin gimbiya halimatu domin tama rakkiya sashen ta domin itaace Babba Amasarautar,dama tasanya ma,aikata sun gyara sashen da yake Mallakin Ammie ne ita da " ya "yanta...


Bayan gama gaisawa da juna tagabatar da ga dukkanin bayi ma,aikata dake aiki asashen ta da kuma wayenda zasu yi aiki asashen Ammie din..


Sannna suka d'unguma zuwa katafaren sashenta wanda yaji kayan more rayuwa ta ko ina..

"A fada kuwa suna tattaunawa kan maganar murabus na sarki Hamza,ya kuma sanar musu cewà shi ya nemi d'an uwansa sarki Ahmad yasauka yabasa mulki kuma bay in kansa bane shidai yasan ko mene umurni aka basa,Amma bai sanar musu wanda yayi mishi hakan ba domiin kariyar mutuncin ya yanshi..


Kuma yace yana son yamika'a sarautar ka yayen d'an uwansa sarki Ahmad da sarautar tunda dama dukkaninsu sunkai mizanin hankali,sunyi na,am da zancen sa kuma sunga dacewar hukuncin sarki Hamzan,zancen yama wasu dadd'i wasu kuwa bai musu ba,A lokacin inkaga fuskar Muhamad

( Malan )zakaga tsantsar bak'inciki da b'acin rai tattare dashi daga farkon maganar yazata shi za,a bawa baiyi duba da shine k'arami ba ma...Fuskar nan tasa tayi jawur cikin abunka ga farar fata har kwanci jini tayi,ga bak'in cikin bayyanar wasu ahalin nasu inda ma yayi farinciki ba maza bane...


'Baiko bari akagama magana ba yabar fada rai b'ace yayi sashen mahaifiyarsa,wanda achan ma yatarar da wani tashin hankalin sarauniya hauwa,u kamar tayi hauka duk ta rud'a sashenta,ga Ammie da gimbiya Halimatu sunzo sashenta dan agana da juna amatsayinta na uwar gidan Ammie din,dakuma zaman ta na sarauniya matar sarki, su laila dasu hassana da husaina, sai kuka sukeyi khadija nataya su,wadda takejin kaunar yan uwan nata, domin basu tab'a ganin tashin irin wannan tashin hankali ba.


Mustapha ne ke jan ta tana kucce kucce dan shima dama zuwansa sashen kenan ya isko wannan kayan haushi kayan kunya gaban bayi take zage zage zuwa ga maimartaba sarki Hamza da kuma Ammie harda ma gimbiya Halimatu,Bayan mustapha yasamu nasarar janyeta daga falon izuwa uwar d'akinta,shima Muhammad yabi bayanta da fuskarnan tashi kamar tayu aman wuta,itadai khairiyyah sai aikin lallashin yan uwan nata take yi dan itama tunda tagansu taji sun kwanta mata arai tanajin soyayyarsu har cikin zuciyarta...

Gimbiya Haleematu da Ammie A hankali suka bar sashen nata tareda su hassana harda khairiyyah ma zuwa sashen na Ammie kowa zuciya ba dad'i.


A b'angaren sarauniya Hauwa,u fulani kuwa kuka take wiwi kamar wadda akayiwa mutuwa,sunyi lallashinta harsun gaji sai da mustapha yayi dubarar kiran mahaifinta sarkin Fulani sannan suka samu kanta.


"Mustapha gaba d'aya sai da yaje sashen su Ammie da gimbiya Halimatu yabasu hakuri kan abunda yafaru sannan yak'ara lallashin yan biyu da su khadija.......


A bangaren fada kuwa bayan fitar Muhammad maimartaba sarki Hamza yanemi jin ta bakin ya yen sarki Ahmad,Bayan sanar musu da bukatar

sa,Kamar yadda yasanarwa sauran mutanen acikin fadar,bayan gama jin zancensa duk sukayi shiru,dan dukkanin su babu wanda sarautar ke kod'awa ak'asa kanwarsu ce khadija ke d'anjan sarautar,ko yadda suke gudanar da rayuwarsu inka kalla zaka san akwai jinin sarauta ajikinsu mai karfi...



Maganar sarki Hamza ceta katse shirun inda yake cewa yana jiran Amsar su,suka ce abasu nan da,gobe in sunyi shawara da mahaifiyarsu,da haka zaman nasu ya watse anbarshi akan gobe za'ayi hukuncin dasuka yanke......................................................................................



*Nima anan na dakatar da alkalamina*

*Bayan ya subuce daga hannu na😂*


*Sai monday in Allah yakaimu da rai da lafiya*

*Zaku samu cigaba*

Like pls share nd comment


Like pls nd comment kuma atayani sharing Dan Allah...



💫A MAFARKI NASANTA💫

In my dream I know her

By

Pha'eezah Almustapha

Daga Alkalamin✍️✍️

💫Fa'eeh BG💫


Dedicated to my lovely sis lailat Almustapha Murai💔


*Mun kusa gama free pages in sha Allah,Da mungama book one📖,Episode one kenan za,a fara payment,na episode two*!!!✌️✌️💥💥


*TALLA!!! TALLAH!!! TALLAH*

*ina yan kasuwa masu son tallata hajarsu,toh ga dama tasamu domin muna tallata kowace irin hajace daga jihohi daban daban harma da k'asashe,akan farashe mai sauk'i,zaku iya tuntub'armu ta lambobin waya kamar haka*........

+2348069059746

+2349087741775


💫A MAFARKI NASANTA💫

*💫In my dream i know her💫* 2023 novel *is the story of an* *innocent girl call Halee yarinyar da* *tataso cikin rashin iyaye sannan ta* *had'u da kalubalin rayuwa mai matukar* *girgizawa inda bayan haduwar ta da* *iyayenta,wayenda suke nesa da* *rayuwarta tasamu loosing memory,sai* *kuma takara samun "psycho" tab'n* *hankali kenan shin ko meye silar* *faruwar hakan?SHIN WAD'ANNAN* *YAN BINDIGA DA NA HANGO KODAI SUNE SILAR RABA* *HALEE DA IYAYEN TA,?ME KUMA IYAYEN NATA SUKA MUSU INHAKA* *NE?KAI WANNNA ALAMARI AKWAI* *RIKITARWA,SOYAYYA KAM ZAKU* *SHATA,SANNAN YAR UWA ZUCIYARKI* *ZATA TABU*.....*SHIN KO WAD'ANNAN YAN TA'DDA* *ALKALAMINA ZAIYI AIKI KANSU?SU WANENE ABAYANSU ?SHINSUMA ZASU IYA KARBAR HUKUNCI ?DUK DA KASANSEWARSU MANYAN KASA*

*DUK AMSOSHINKU ZAKUJI SU ACIKI WANNAN BOOK KUCIGABA DA BIBIYATA.*

--------------------------------------------------------------------

------------------------------------------------------------------

*PERFECT ESSENTIAL WRITER'S ASSOCIATION📚🖊️



💫P.E.W.A.💫


Home of perfect essential writer's together we stand🤝


ESSENTIAL WRITER📚🖊️


pen🖊️*is mightier than the sword🗡️*

__________________________________________

EPISODE1️⃣

FREE PAGE2️⃣0️⃣


TYPING📲📲📲



Bayan barin sarki Hamza fadar bai zame ko ina bah,sai sashen sarauniya hauwa'u dan yasan tabbas akwai matsala yasan bai kyau tamata ba duk da ya fahimci alokacin akwai sa hannunta cikin macin da yasamu na karb'ar sarauta,kuma a lokacin da yayi auren b'oyen duk laifintane shi baisan abunda yashiga kanshi ba na tsoronta ba alokacin,Auren ma nasu da Ammie Allah ne yak'addara shine..


Shigar sa sashen nata ma,aikata nata russunawa tare da fadawan dake abayan sa,kai kadai yake iya d'aga musu har yakai ga shiga Babbar uwar d'akanta wadda take taji komai har kujeru akwai ciki da tv,duk haka d'akunan suke na masarautar kowanne sashen haka yake,gimbiyah halimatu ce kadai tasa aka cire mata ta ta tvn ta uwar dakanta,saboda ita macece mai natsuwa hayaniyar tvn na takura mata acewar ta,tafison taji ta shiru ita kad'ai tana jan charbi tana azkar dinta domin macece mai son ibada kullum bata rabo da charbi a hannunta ko tana karatun alqur'ani.....


Bayan sarki Hamza yayi sallama,acikin uwar d'akanta yashiga bayan yaji shiru,ba,a amsa masa sallama ba...


*Nikam nace dama ya,za,ayi a amsa maka sallmah yallabai kishiya ai ba wasa bace bare ta auren boye,abun akwai ciwo,sai dai dan Allah yan uwa mata mudaina kishin hauka,arika kai zuciya nesa....Akamanta kuma arik'a daukar k'addara Duk yadda tazo,Domin Allah yariga yarubuta cewa matar sace itama,sai dai abi da addu,ar zama lfy da haduwar hankali*..


Jingane take kan gado takura wa tv ido kamar akwai abunda take fahimta hankalin ta baima jikinta..Gimbiya fulani kenan,Fulani! sunan ta da yakira ne yasanyata d'an kallon inda yake tsaye hawaye ne suka cigaba da tsiyaya a idonta ganin ga dukkan Alamu ya nuna maganin yasaki jikin sarki Hamza,.........

*nikam nace dama boka ko malan sun isa su juya mutun ne har karshen rayuwarsa ai abun hajiya nadan lokacine ,ke kuma mai kwasar kafafu kije dan neman agaji gurinsu saboda rashin hankali ,wai harda kayan dakin ki kika siyar dan ki samu wani abun ga wanda shima ubangijin ne ya samar dashi to bari kiji kyi hattara,domin kuwa bokaye kudin ki kadai suke ci babu mai yima bawa face Allah,dan haka kimayar da yar tabarmar ki dakike shirin siyarwa dan kaima kunkurmin kato,wanda zai mutu acikin azabar Allah,inva tuba yayi ba,domin Allah mai jinkan bawansane,Allah yatsare muna imanin mu🙏🙏,masu niyar zuwa Allah kaga nar dasu,domin ko sau daya kika taka gurin malaman tsibbo ko bokaye Allah zai yi fushi dake za,a jingine komai naki na ibada,Har sai kinyi kwana arba'in,kinga idan kika mutu awanna lokaci kin mutu kafira,anyi zuwan zomo duniya,Allah ykara ganar da mu,ya kuma k'ara muna karfin imani domin mai k'aramin imani shiyake kai kansa ga wadannan kafiran musulman*


*-------- *------------*-------------*---------*---------*-------------*

'Da dadane jikinsa narawa zaizo yadurkusa mata yana tambayar ta meya faru,Amma yau gashi yanzu harda kiran sunanta babu alamar tsoronta a idonsa,zafi bibbiyu gana zuwan Ammie da iyalanta gana murabus din zaiyi yamayar da mulkin hannun ya yan gimbiya Halimatu...


Hakuri yabata akan Auren da yayi batare da yanuna mata komai ba,ganin tadan saki yasanya sa fita yakoma sashen sarauniya Ammie baiwar Allah,domin ganawa dasu dakuma jin in sashen yamusu,su hassana sunyi farincikin ganin mahaifin nasu dan sun saba dashi sosai


Hakuri yabata da abunda yaji yafaru lokacin da suka je sashen na fulani domin mustapha yasanar dashi komai bayan barowarsa sashen na fulani.


BAiwar Allah tanuna masa bakomai dan dama Ammie akwai saukin kai,kamar yadda nafada muku chan baya lak'aninta ne har ya yanta ma haka suke kiranta dashi..


A bangaren yaran gimbiya halimatu kuwa sun sanar da ita komai tanuna farincikinta afili dama burin margayi sarki Ahmad ne cikin ya yansa wani ya gaje sa,sun yanke hukuncin abawa umar tunda shi yagama karatunsa kuma har yasamu aiki ma,federal government sun masa appointment na minister of security and investigation crime (S.I.C),ganin yadda takardunsa sukayi kyau da kuma kwazonsa awurin bikin yaye dalibbai,umar yaso yayi ja inja da yan uwan nasa musamman yayansa Aliyu sai da mahaifiyar su tasanya baki aciki ya amince ya karb'a,


"Anan yakawo maganar Aure duk da yanajin nauyin,amma baijin zai iya bari yayi sake ba,yasanar musu da kudurinsa na cewa shikam yayi mata domin yaga laila yana so yar wurin Ammie,tun lokacin yayi arba da ita yaji yakamu da tsananin sonta,sunyi farinciki sosai dajin wannan labari musamman ma gimbiya halimatu,duk da laila tana da shekaru sha biyar ne lokacin dan secondry ma tagama alokacin,su hassana da husaina ne su sunwuce tertiary institution daya tana karantar fasion and designer daya kuma masscom a skyline university a branch dinsu dake gusau.....


Sunyi na,am da zancen sa kwarai dagaske Alokacin da zancen yaje kunnen sarki HAmza yayi farinciki sosai zai cika burin dan uwansa na had'a auratayyar ya yansu...

Itama Ammie tayi farinciki sosai ta bangaren lailat tunda aka sanar mata da maganar sai ta tsinci kanta soyayyar emir,kowa yayi farinciki banda mutun daya itace sarauniya hauwa'u taso hana haduwar auren Allah yahana,tunda taji wanda za,a bawa sarautar shine laila zata Aura,sai taji ina ma khairiyyah yazab'a....kaaji soin kai


*Niko nace tun ran gini tun ranzab'e fulani, matar mutun k'abarinsa*


''Anyi nadin sarauta tare da daurin Aurensu cikin lumana,inda aka k'ara gyarawa da k'awata manyan ginukkan na zamani na masarautar,inda aka ware musu ,bayan angyara dai daga cikin bangarorin masarautar wayenda suke atsare ginukkan gwanin burgewa irin ginin sarauta na asali,anyi taron biki lfya an watse tareda Addu,ain samun zaman lfya ga amarya da angon ta sabon sarki....


Bayan gama bukukuwan kowa yakoma kan harkokin gavansa,Aliyu da Abdulrashid kowa yakoma kasar karatunsa harda khadija dasu khairiyyah da mustapha,dake karatu a suma acikin gari a noun university dake kano ,muhammad(malan) kad'ai akabari domin yace yafison karatu agida shiyasa aka yake karatu a FUG,yana karantar politial science...



''''''''''''''''Bayan wasu shekaru shima Aliyu yazama cikakken dan kasuwa dan yasamu damar da kowace zai iya kafa kasuwancinsa batare da wata wahala ba,yayi Aure ya auri Hassana,inda har ta haifi santalelen yaron ta namiji kyakkyawa jinin larabawa da fulani,inda yaro yaci suna Abdul rashid ana masa lak'ani da Ammar Anyi shagali sosai wanda ba,atab'a yiba,inda itama Husaina ta yi Aure ta Auri wani Babban Abokin sarki umar mijin laila,Wanda yaganta A auren su laila din har ya nemi Aurenta,leutenant jabir muhammad soja Abokinsa ne nak'udda tare su sukayi karatu a uk,bayan dawowarsu najeriya ne shima jabir yasamu matsayin leutenant....

Inda itama ta haifi d'anta sak kamar ta jikinne na babansa bayan tayi arba'in ne,itama Hassana ta haife nata cikin...


Yaron husaina yaci suna Al- amin sunreni ya yansu cikin Aminci da kwanciyar hankali


....A bangaren sarauniya lailat da umar tsif kake ji har yanzu tun abun bai damun laila har yafara damunta,A wasu lokuttan zata zauna tayi ta kuka ganin yan uwanta wayenda ma tariga aure sun haifu ita kuma shiru,sarki Umar shike lallashinta da kuma gimbiya halimatu,kaji*surukar arziki**Allah ya had'a mu da irinsu*🙏


Da kuma Ammie ,daga cikin abun bakincikin da yafaru akwai rasuwar tsohon sarki Hamza,inda mutuwar ta gigita Ammie saboda bata wasu dangi sai shi akasar nigeria shine gatanta sai ya yanta,shine take samun sanyi agaresa saboda gimbiya Hauwa'u kullum cikin musguna mata takeyi aboye tun kafin su hassana suyi Aure take wahalar dasu tahanyar furta musu bak'ken maganganu ko sanya su aiki wanda basu saba da yinsa ba,Amma ammie bata taba fadawa mai martaba ba,zagi kala kala tana sha har cewa da ita takeyi wayasani ma ko sarki takari yakwaso ita ba balarabiyar kwarai bace,*nace su larabawan dama akwai na k'arya*..Duk da taga dukkanin tsarin halitta ta larabawa atare da ammie din..


Sunyi kukan rashin mahaifinsu,khairiyyah

harda suma itada lailat shiko malan ko ajikinshi dan yana ganin kamar mahaifin nasa yatare masa gaban hantsine gurin kwatar sarautar...



Hassana da Husaina laila sunji sosai mutuwar,bayan gama zaman makoki suka cigaba da rainon y yansu.....

"""""'''''''''''''''''''''''""""""''"''"''''''''''''''"""""""""""""Bayan wasu shekaru .....Kyawawaan yara ne wanda ak'alla zasu kai shekara Biyar tare da wata kyakkyawar yarinya d'auke a hannun d'ayan wanda skin dinshi take chocolate colour,kuma kyakkyawa ajin karshe.wadda bazata wuce shekara d'aya ba...


Fuskar sa da alamun damuwa ganin yadda kyakkyawar farar yarinyar dake hannnunsa take zille zille takoma a hannun d'ayan yaron wanda yakasamce fari ne tass afata shima dai kyakkyawane..


Murmushi d'ayan yayi yana furta ni bazan d'auke ki ba,salon kimun fitsari ya iyar da magaanar yana matsawa baya....


Aiko kamar jiratake yana matsawa baya tak'ara b'are baki tana kuka,duk da karantar shekarunta,Amma irin yaran nan ne masu shegen wayo,kukan da ta tsala ne yasanya kyakkyawan yaron sakinta a k'asa saboda yadda kukan yashiga kunnensa Yana yamutsar kyakkyawar fuskar sa Kamar yasaki kukan shima.....


Aiko da gudu d'ayan yaron ya koma cikin gida yana kwala kiran Aunty! Aunty ! wata farar kyakkyawar matashiyar matace wadda bazata shekara ishirin da hud'u ba ta b'ullo daga k'ofar kitchen tasha kaya na alfarma,tana furta lafiya Yarona,cikin shesshekar gudun da yayi yake fad'in Aunty Ammar ne yasaki norah k'asa,bai rufe bakinsa ba sai ga nanny din dake kula da norah tare da yaron danaji ankira Ammar d'auke a hannunsa tana tsala kuka,harda shid'ewa shima kuma Ammar d'in hawaye ne ke tsiyayar masa a ido..



Muryar nanny d'ince take fadin Allah yataimaki gimbiya sarauniya ya matsamun sai nabasa itane,gashi ba wani iya daukar ta yayi ba,shine nabasa nadan zagaya ne sai chan nji kukanta,ki gafarceni,yanzu haka ma nayi nayi dashi yabani ita inlallasheta yak'i gashi shima kukan yake yi,murmushi kawai tayi bayan gama sauraren bayanin baiwar,


Jawo hannun wanda aka kira ammar tayi sannnan ta karb'i yarinyar da naji ankira norah a kafad'ar ta tadaura ta tashiga girgiza ta,shikuma Ammar tazaunar dashi akan kujera tana share masa hawayen sa da suka kasa tsayuwa....Nora da zuwa wannnan lokaci tayi shiru jinta abisa kafad'ar mahaifiyarta sai shesshekarta kad'ai kake ji,tak'ara tsala kuka wanda yafi na farko tanayi tana shidewa fararen manyan idanunta sunyi jawur dasu na azabar datake ji, wanda take jikin ta yagashe,cikin shesshekar kuka Ammar yake furta Aunty kibawa nora hak'uri tadaina kukah yana cigaba da kukan shima,d'ayan yaron ne ya matso kusa gareshi yana fadin Ammar kayi shiru kaji yakai karshen maganar cikin tausayin sa,daga yanayin yadda suke kasan cewa suna mugun son junansu,hawayen sa yashare masa yana k'ara furta norah tayi hakuri Ammar bakaji tay shiyu ba.....................



💫A MAFARKI NASANTA💫

In my dream I know her

By

Pha'eezah Almustapha

Daga Alkalamin✍️✍️

💫Fa'eeh BG💫


Dedicated to my lovely sis lailat Almustapha Murai💔


*Mun kusa gama free pages in sha Allah,Da mungama book one📖,Episode one kenan za,a fara payment,na episode two*!!!✌️✌️💥💥


*TALLA!!! TALLAH!!! TALLAH*

*ina yan kasuwa masu son tallata hajarsu,toh ga dama tasamu domin muna tallata kowace irin hajace daga jihohi daban daban harma da k'asashe,akan farashe mai sauk'i,zaku iya tuntub'armu ta lambobin waya kamar haka*........

+2348069059746

+2348087504734

----------------------------------------------------------------

💫*A MAFARKI NASANTA*💫

*💫In my dream i know her💫*2023 novel *is the story of an* *innocent girl call Halee yarinyar da* *tataso cikin rashin iyaye sannan ta* *had'u da kalubalin rayuwa mai matukar* *girgizawa inda bayan haduwar ta da* *iyayenta,wayenda suke nesa da* *rayuwarta tasamu loosing memory,sai* *kuma takara samun "psycho" tab'n* *hankali kenan shin ko meye silar* *faruwar hakan?SHIN WAD'ANNAN* *YAN BINDIGA DA NA HANGO KODAI SUNE SILAR RABA* *HALEE DA IYAYEN TA,?ME KUMA IYAYEN NATA SUKA MUSU INHAKA* *NE?KAI WANNNA ALAMARI AKWAI* *RIKITARWA,SOYAYYA KAM ZAKU* *SHATA,SANNAN YAR UWA ZUCIYARKI* *ZATA TABU*.....*SHIN KO WAD'ANNAN YAN TA'DDA* *ALKALAMINA ZAIYI AIKI KANSU?SU WANENE ABAYANSU ?SHINSUMA ZASU IYA KARBAR HUKUNCI ?DUK DA KASANSEWARSU MANYAN KASA*

*DUK AMSOSHINKU ZAKUJI SU ACIKI WANNAN BOOK KUCIGABA DA BIBIYATA.*

--------------------------------------------------------------------

*PERFECT ESSENTIAL WRITER'S ASSOCITION📚🖊️



💫P.E.W.A💫


Home of perfect essential writer's together we stand🤝


ESSENTIAL WRITER'S

📚🖊️

pen🖊️*is mightier than the sword🗡️*


------------------------------------------------------------------

EPISODE 1️⃣

FREE PAGE 2️⃣1️⃣




TYPING📲📲📲


...'Sallamar wani matashin mutun ne cikin shiga ta alfarma ta kayan sarauta alkyabba da rawani masu kyau tare da wani bafade guda amma shi yana bakin bakin kofa ne,Muryar shi ce ta katse da yazo dashi yakin furta meyasamu mamanah labari ya isar mun fada gata chan tana kuka,Murmushi matar da aka kita tana fad'n haba Babban sarki Norah ai ta dena kukan ma ka kwantar da hankalinka baka ji tayi shiru ba,cikin ya nayinsa da sanyin hali ya furta layla miko mun ita inganta,yana zama akan hadaddun rugs d'in dake falon na alfarma,tab'a jikinta yayi bayan tamika masa ita,ajiyar zuciya yasauke,jin jikin nata zau da zafi,lokacin baiwar Allah har ta fara baccin wahala,Murya asanyaye yace meyasameta ne.?..


A hankali gimbiya laila tafurta tafad'i ahannun mutumin tane,kaganshi chan gefe ma shima yana nashi kukan,duban sa yakai inda Ammar suke,Bayan yagama k'are musu kallo tsaf su duka,sai kuma Ahankali ya k'yafato su ,alamar su zo,a hankli suka taso hannyensu rik'e dna juna,Ammar ne ya duk'a k'asa yayi kneeldown tare da kama kunnuwansa yana tsiyayar da hawaye yana kallon norah dake baccin wahala beauty face dinta tak'ara fitowa fess, cikin wani yanayi ya furta kace norah tayi hakri itace fa tasa na sake ta ba da ganganba,dodon kunne na naji zai fashe

Please Login or Register in order to submit comment