Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

waje tazo Kuma har kina da bakin fada,abeg dalla Respect your self, ahh...ah.

Hanan mamaki ne ya kamata tace ni bance kin aure min miji ba sai ke lallai Baki da kunya,dama Ina naga kunya ni,na miki kama da me kunya? Nufinki zaki dakeni kije ki bude Masa wasu tarkacen nononki ya kalla ya kasa magana na karya wannan history din yanzu wlh,Kina dashi Ina da shi Kalli nawa ma fresh dasu young Booby,Golden Globes,Mohsin ne ya shugo gidan ya sake komawa bangaren Hanan kofar a bude Bata Nan,part din Amarya yana taba handle din kofar Beauty tayi shuru ta koma ta kwanta,Hanan bata dau haske ba ta fara zage zage.
Kin shugowa yayi ya labe a Kofa yana saurare.

Hanan tana bala'i Ko shi Mohsin din wlh nafi karfinsa bai isa ba wlh bare ke banza a banza,Beauty tace yanzu Hanan ni zaki daka? Ae in dakeki in daki banza,Hannu Beauty ta tafa da karfi kamar anyi Mari ta fashe da kuka wayyo Allah kika mareni wayyo zata kashe ni,Mohsin ne ya daina sauraren fadan ya banko kofa an taba Masa Amarya,Hanan ta tsaya sororo,ya fara bala'i wlh idan wani Abu ya samu amaryata wlh sai nayi kararki,Ina daga miki kafa bakya gani,Hanan kuka ta saki tace dama ka tsaneni wallahi gidan ubana zanje shege Dan iska kwarto,Beauty rungumeshi tayi tana kukan shagwaba tace,kaga mulmula min tuwon duwawukana har da nan ta dadawa duka,Mohsin yace sorry ya fara pressing din duwawun Beauty har lumshe Ido yake,Hanan tace Allah Karuwa iyye au ta nan kika bullo ai nima duk Ina da su,sai ki bari ranar kwananki kema ki bude Masa yanzu lokacina ne cewar Beauty.

Mohsin shi sai lallaba Amarya yake Yana Bata hakuri harda dora kansa a Saman duwawun Beauty,Hanan tace me zai hana kayi an auro karuwa,Gwalo Beauty ta mata tace Baby,zo muje na baka fresh milk,Bai kamata a gansu a waje ba Abu me daraja ai daga ni sai Kai,yaushe zan bude su a tsakar gida kamar akuya,Mohsin ne ya Kalli Hanan yace wai mene haka ne ki tafi bangarenki mana,wannan wacce irin rayuwa ce,bazan tafi ba Azo a Jani ta karfi.

Mikewa yayi zai dauketa yayi waje da ita ya rufe kofa,Beauty ta rike shi tace a'a wlh kwana na ne baza a rungumeta ba,nice da Kai baza ta shaki kamshinka ba,akan haka gwara kayi second round idan ya so a Kai gawata asibit,taso ta mike ta jawo shi tana karkada Masa kirji,Hanan ce ta rike masa dayan hannun tace ni kuma sai na miki bakin ciki,Ta rungume Mohsin tana faman goga Masa kirji,Beauty tace Allah ya isa kin shiga kwanana...

Mohsin ya fisge ya kwadawa Hanan Mari,ta Dafe kumatunta da sauri yace get out,bana son dabbanci da jahilci,ka mareni? Yace wa ya kawoki bangarenta,kar Kiga Ina kyaleki ki dauka Wawa ne ni,so kike ki sa min hawan jini,kishi hauka ne,kina Abu kamar Jahila tun jiya kike zuwa wajen nan,Hanan tace zaka San ka mareni ba laifinka bane laifin Nono da Karin duwawu,Beauty tace wlh nawa kindirmo ne naki tsala,Ina bashi yasan da maiko ke kuwa man ciki ya kare an yade Mai babu,Kuka ta saki ta fice taje ta tattara kayanta a katuwar akwati tace wlh gidanmu zan tafi,ta bar Amal ita kadai yarinya tana cewa mum Ina zaki ko kulata bata yi ba,ta biyota da gudu tana kuka tace wlh idan kika biyoni sai kin ci ubanki Mohsin da kakanninki Hashimu Dolo da Kubra me idon mage,Yarinyar ta fashe da kuka tana ta birgima a kasa,Hanan tace sai nayi yaji wlh bazan zauna ba,Amal tana kuka sosai tana cewa Mummy muna da yaji a kitchen ai,ki dawo zan dakko miki yajin ni na ganshi,nice na boye yajin, amma Hanan ta ficewarta ko Juyowa,ba gida ta wuce ba sai wajen Abba ta tafi zata Kai Kara sannan ta wuce gidansu.

Mohsin kukan Amal yaji suka fito tare da Beauty,Beauty ce ta dauketa tace Ina Mummy ki? Tana shesheka tace ta...ta ..tace...ta .tafi yin yaji,wai yaji zata yi ..tayi ..yaji.. Kuma muna da yajin a kitchen wlh Daddy na rantse ni na boye shi sabo da kar mutane su sace mana....taci gaba da kuka,Beauty tace sorry zata dawo fa anjima,zaki Sha alawa? tace ae,to muje na baki, ki daina kuka Mummy zata dawo,Mohsin yace kinci abinci? yarinyar tace a'a tace baza ta dafa ba Kuma su Aunty Hidaya sun kawo ta hanani ci wai an saka asiri idan naci mutuwa zanyi.

Beauty wanka tayi mata,Mohsin yaje can ya kwaso mata kaya kala uku Yan kanti masu kyau ta sa mata ta bata abincin da su Hidaya suka kawo taci sai ta bingire sai bacci, Amal tana bacci Mohsin yaje yanda yarinyar take birgeni bata hana Daddy sukuni saurin baccine da ita.

Beauty suna gama karyawa ta gyara bangarenta duk da tana Jin ciwo haka tayi komai,shine yayi mata wanke wanke sannan taje ta kwanta ta fara baccin gajiya.

Hanan a rumfar kayan Miya ta samu Abba,da kuka ta karaso,Abba Yana ganin haka ya buga banchinsa yace kooooootuuuuuu alkali ya Dake sauraren karar da za a shigar yanzu yanzu sai bayan 25ga watan gobe,ya fito daga rumfar kawai ya shige gida,Yana zuwa gida yace Aslam jeka rumfar Nan ka zauna, ya koma bedroom dinsa ya kwanta.

Umma ce ta shugo tace baka da lafiya ne? yace gajiya ce kawai,yanzu ka fita kace gajiya yace to na gaji bazan zauna ba,tace ai shike nan ana Maka gata amma baka so,ae bana so idan ana so a faranta min a canja min sana'a gaba daya na kusa fara fitar baya sabo da Basir,nema kuke ku maidani me jego na dinga zama a ruwan zafi,

Hanan kuwa juyawa tayi tace ashe za'ayi yaki,wato shima Uban nasa an zugasa,shine kotu ma, bari naje gidanmu, Abba kuwa kyale shi Umma tayi ta fita tana cewa ke Suhailat kuzo ku gyara kayan Nan ku shirya komai gobe za a Kai Naila,Naila tace na zaci sai jibi,sai kace mahaukatan iyaye wlh gobe za a kaiki inshaallah shi yasa ma nace Matar Kaka kar ta tafi goggonki sannan kina gani Tani itama ta bangaren Abba ance ta zauna gasu nan sune suke ta gyara gidan nan,Ga Rayya nan da Dije Kinga mutum shida kenan,mijin naki yace jirgi, nace a'a sabo da kayanki ya bamu mota uku da sassafe zaku tafi,sai an fara kaiki wajen Mummy wacce ta Raine shi sannan Mima na fadawa su Tani komai,Naila rada tayiwa Chikar gayu tace Hallare ta fara loading......ke ki shirya mu tafi wajen Beauty da yamma.

Da yamma kuwa suka shirya sai gidan Beauty,Lokacin Beauty sunyi sallah sun koma bacci,Mohsin ya kankameta kamar maye, Sallama suka dinga yi shuru da abinci rana a hannunsu,Mohsin ne yaji Muryar Naila tana Yaya My love mun dawo Allah kawo mu gari ya waye rana tayi,Chikar gayu zama tayi a Palo tace Ina Nan zan bude idona naga tafiyar Beauty ya ta koma,Mohsin ne ya fara fitowa,kana ganinsa kasan bacci yake,sai da kuka dawo yau ma ai sai ku bari sai gobe,Naila tace akan me zamu bari sai gobe baza muzo mu duba lafiyar kawar mu ba.

Harararsu yayi tare da komawa ciki,lokacin Beauty ta tashi sanye take cikin doguwar riga marar nauyi blue and white, ta fito tana Murza Ido,Chika tana ta kallonta tana waka agwagwa tana wanki kacar kacar Omo ya kare,Beauty tace wlh karya kike yarinya ni Kinga na canja ne,Mohsin murmushi yayi ya koma bedroom tare da shigewa toilet zaiyi wanka.

Naila tace uhm jiya Kuma an Sha zumar Yaya na? Beauty tace Kai wai ni yarinya ce ne Kun dameni ni ai ban San ma haka yayan naki yake da hakuri ba sai jiya,yace mu huta kawai watarana ayi,dariya suka yi Naila tace wallahi karya ne Ina da ja,kedai kice ba zafi kawai yanda ake karya ba haka bane,Beauty tace laaaa ai duk karya ce dadi ake ji,ki fada mana gaskiya Beauty,tace wai tsakaninmu akwai karya ne,ana kaiki gobe karki ji komai duk karya ce ki sakarwa Spark jiki,Naila tace Alhmdllh haba ko a Baki aka fadi harkar nan dadi gareta bare a zahiri ayi.
Chika tace zanyi sauri in samu nima in shiga daga ciki..

Abincin suka bude,Beauty tace an gaida kanwata,Naila tace Allah ya kiyaye wlh,Mohsin ne ya fito zai fita,Beauty ta mike ta tare shi tace abinci baka ci komai ba zaka fita,yace idan na dawo zanci,no ban yarda ka fita cikinka da yunwa ba,tana magana da shagwaba tana wasa da wuyan rigarsa,Chikar gayu ce tayiwa Naila rada ahh Bata ji wuya ba,ba zafi ba zafi Naila,kema karki ji tsoro,Naila tace hehehehe ni zanji tsoron? ni da nafi Beauty karfin zuciya,Kuma ma shakuwar da muka yi da Spark ai Mohsin basu yi da Beauty ba,tun muna gidan yari muke kiss har muka yi aure indai zamu hadu sai mun kwalbe, ke ki kiyaye mu ai mun rage hanya mu tuni, Chika tace bai taba fa taba miki bado ba,Naila tace kan uba ya taba rannan yaji hawayen Bado Aradu,Chikar taci dariya tace halina Dake Naila har yanzu dajin Riga bata sake ki ba Kinga sai fada min kike Beauty taki fada mana ita ita ,Naila tace mu Fulani bamu iya Karya da boye boye ba, ato ya taba ne, da bai taba ba zan fada ne? Kuma naji dadi ehe,wayayyu Yan birni a sa kaina gabas a yanka ni sabo da nace mijina ya taba min Bado ai ba iskanci nayi ba Kuma ba gardi ne ya tabani ba mijinane.

Chikar gayu dariya ta dinga yi,itama Beauty sai da tayi Dariya,Mohsin fita yayi yace zai dawo yasan fitsarar Naila ne,Beauty tace to anji me miji Spark,Naila tace wlh Fadi ki Kara jikinsa duk dadi,hannunsa ma dadi ne,bakinsa sweet,kirjinsa Sweet,Kamar yasan ana zancensa ya kira waya.

Fuska ta shagwabe kamar zata yi kuka tace helloooo...tana kumburo baki tace Babyyyyyy.....Su Chikar suka kunshe dariyarsu,Spark Kuma wani dadi an ce Masa Baby,yace tsumina ya tashi Hallare Inda kisan sabon Balaga,Naila ta sheke da dariya,tace sorry ai gobe ne da wuri za a kawo ni,yace to kiyi kizo Kisha madarar Nido,tace ya zama dole Mijina uban yayana,daga ni ba Kari ko? Spark yace bance ba sai naga kamun ludayinki idan kina kula dani to kin Sha,amma idan kika gaza to Nima ta Yaya Mohsin zanyi na Kara aurena nace kin zama Rass da Kwass,Naila tace over my death body wlh, ba a isa ba sai na haukace akan Hallare,kasan kuwa Yanda na kafawa Hallare kahon zuka? Ka kiyaye wlh zamuyi fada akan maganar Kishiya, Spark yace wasa nake Ina zan iya kin riga kin gama Dani gaba daya, ya Golden globes Dina? Suna nan sunce a gaishe ka wai hannunka suke so,sai gobe ai zasu sha wasa,Beauty a ranta tace uhm zaki ci kwal ubanki gobe,zaki gane kurenki,ni kaina yanzu komai dauriya nakeyi kawai amma ni nasan azabar da naji.

Sai yamma likis suka tafi gida,Mohsin ya dawo ya sake fita daga Amal sai Beauty,Amarya ta Sha uban wanka kamar zata je Dinner ya shugo ya sameta suna kallon Cartoon da Amal waccen an mata sabon gyaran gashi tayi kyau sosai,yace Amal wa ya gyara miki gashin ne? tace Aunty ce tayi min tana dariya,yace gobe sai school na saki a makaranta yau,gobe Monday zaki fara zuwa,ai dama kin isa fara school,Hanan ce ta fado Palo tazo ta dauke yarta Amal,tace taso daga wajen matsiyaciyar matarsa,baza a cutar min da yarinya a kashe min ita ba.

Mohsin zai mike Beauty ta rike hannunsa tace zauna yarta ce,ita ta haifeta bar mata abarta watarana sai ka karbi abarka cikin salama idan Kuma ta dawo shike nan,kayi hakuri kaji,karka tashi hankalinka Dan Allah,ni wlh ta daina bata min rai, yanzu na gane bata da hankali gaba daya,ko Jahilci ya mata yawa tunda bata amfani da iliminta Jahila ce, gemunsa dake kyalli ta shafa tana wasa dashi cike da kissa tace karka damu zan iya da ita ni.

Thank you my wife ya furta,kansa ta Maida Saman kirjinta tace kwanta,Mohsin ya zama Dan gata ji ya yake kamar yayi ihun murna dan farin ciki,a hankali kasa kasa Yana wani narkewa yace karki barni kinji Wifey,please karki juya min baya idan kika koma irin Hanan Mutuwa zanyi,baza ka mutu ba ta furta kasa kasa tana shafa Masa tarin sumarsa me Laushi,tace abincin fa? Bana cin tazarce fa ni,tace ai yanzu Naila ta aiko da wani tuwon shinkafa miyar gyada taji kifi Kuma tace kana so,Murmushi yayi yace kanwata me so na,Yeah Kuna kaunar juna cewar Beauty, ji yake dama kar Hanan ta dawo gidansa ta isheshi ta gallabe shi.
Ita kuwa Hanan ta dauki yarta Amal ta koma gidansu,uwarta tace karta koma yanzu sai ana gobe zai dawo dakinta,zasu koma su karbo rubutu da turaren tsubbunsu,sai ta tsumu da tsubbu tukun.

Yau Mohsin da kyar ya iya hakura ya bar Beauty ta huta,amma duk da haka ta Sha latsa salo salo da tsotse tsotse.
Washe gari da asuba Spark ya dinga dannawa Naila kira motoci sunzo suna kofar gida,Naila tace wlh su koma ko Sallar asuba ba ayi ba ace mota tazo, ai cewa akayi 11am,har 11am? Nidai gaskiya ana Wana ni yanda ake so, ana displani inji bahaushe,Naila tace ka fada musu sai 11am yace ya zanyi ni dai Ina ganin hau,dariya tayi ya kashe wayar ya kira masu motocin yace su tafi uzurinsu sai 11am Yana cewa nace zan biya kudin jirgi sunki yarda Kai nidai na shiga uku.

10am sun gama shirinsu na Kai Amarya sai da suka jewa Beauty Sallama,Mohsin ya dinga yiwa Naila nasiha sosai,taje ta rungume shi tana kyalkyala dariya tace mun goge da duniya bama kukan munafunci mu irin na amare,ba ruwanmu Hallare zamu karba tsab,dariya Mohsin yayi, Beauty ta jawota daga jikinsa tace daina taba min miji kin girma fa,dariya suka yi,Chikar gayu tace saura Kus kus Dan Allah kuyi mu tafi gidan yari zanje na Kai Invitation yau ranar da zan bawa Azima ta watsawa bangaren Maza Dana mata Invitation dinki, Beauty bangaren Mata,Maza Kuma za a watsa musu na Jamilu Naila sabo da su sake cizon yatsa.
Naila Mohsin ta ja gefe ta bashi maganinsa tace Yaya tana sabawa sai ka Dan dinga zuba kadan a ruwa ko abinci kana ci.

Sai harka ba gajiya ba kawowa da wuri zaka ji dadinsa duk wani style sai kayi,Inda kaga Yan Bf,Mohsin yace a'a sai kace Jaki,a Ina kika Kalli Bf din ne?dariya Naila tayi tace ai gwana ce ni a kallo sanda Ina kauye, almajirai ne suke turowa iri iri,sai muyi musu wayo mu Karba aro mu buya tare da su Rayya mu ga...katseta yayi Yace Ai yanzu Allah ya shiryeki ko?tace sosai na shiryu Inda kaga carbi, ,Karba yayi yace thanks Dear,karki sake kallo kinji,tace me zan kalla Kuma gata mijina kullum in kwana da ita in tashi da ita, in Kalli ta uban wa ni Tantiriya kowa yaje da Hallarensa billahillazi,ga fara can a gidan.
Mohsin yace kuje Dan Allah,Beauty tace sai tawan Ina sonki ranar gaskiya ko agaban waye,Naila tace ke dai kici gaba da bawa Yaya Kindirmonsa na tafi ni,suka fice abinsu .

Suna fitowa Chika taje gidan yari da wuri taga Azima ta bata katin ta dawo,Lokacin Naila ta canja kaya wani Leshi dankarere blue black yaji hadadden dinki na musamman kana Ganinta ba sai an fada ba kasan an kashe kudi a jikinta.duk kayanta har lefe an shirya shi a mota Daya da dattijai biyu,mota Daya Kuma kawayen Umma su uku ba Hajiya Tagwadas Naila ta hanata zuwa, kar a ganeta yanzu,Mota daya ta Amarya da kawayenta Dije,Rayya,Chika,gaban mota Dije ce,Baya Rayya,Chikar da Amarya,motoci ne masu tsada da kyau,tana mota Umma tazo tace Naila kinji fadan da na miki ko? Naila ta washe baki tace ae.

Abba ne yazo shima yace Naila muna Nan muna aiko miki da addua kinji,kibi mijinki sau da kafa tace Inshaallah Abba,komai yace kiyi kinji tace angama Abba,yace danginsa abokansa da Yan uwansa kaf ke da duk Wanda ya shafi mijinki ki mutunta shi ki girmamashi,sannan karki rowa, Banda rowa a hana dangin Miji abinci ko abokai,kowa yazo gidanki ki tabbatar yaci ya koshi,kiyi koyi da uwarki Kubra amma Banda masifarta.

A mazan yanzu ba Wanda zaki Masa masifar Ummanku ki zauna lafiya baki isa ba komai son da yake miki,aure Kuma karki ce soyayyar nan da kuke yi a waje itace zaku yi a cikin gida,da banbanci, ayi hakuri da sannan karki ga mijinki Yana da kudi ki matsawa dukiyarsa lamba ke sai kinci dole na rabaki Naila,ki kula da mijinki ki tattale shi Kinga dai matan yanzu gasu Nan ko Ina kullum cikin kallon Maza suke suna kawo musu hari nima nan da kyar na Sha.

Sannan karki yarda ya kiraki shimfida kice a'a ko ki dinga Masa yanga ke gaki me baiwa,akwai karuwai a waje,Naila Ashawo Kwando kwando gasu nan a Abuja,zaki gansu bulbul duk kanjamau ce da su,karki bari Naila ya fada neman mata ko ba komai ya dakko kanjamau Kinga kin cutu,muna kallo zaki rasu,wand bama fata muna miki addua kinji.

Naila tace yawwa Abba haka nake so,in kinje danginsa ki bude Ido ki nutsu ki karanci kowa ki iya zama da kowa kinji,Kuje Allah ya tsare Allah ya kaimu lafiyaaaaa....Abba ya karasa da kuka Alhmdllh Allah ya cika min burina na aurar da Yata mace lafiya ba cikin shege ba Dan shege,ba Wanda ya tsallaka min ita,ba abin kunya,ga Mohsin ma Dana guda ya Kara aure, wannan abin murnane da alfahari a wajena, wai yau ni Hashimu Dolo ne ya aurar da yarsa mace dansa Kuma ya Kara aureeeee ......sai yayi cikin gida Yana kuka.
Har masu Kai Amarya da driver dariya suke kamar ba gobe.

Waye Spark ne?


Ayi hakuri bacci ne ya daukeni



A dinga sharhi pls






AsmaBaffa
[12/23/2023, 12:08 AM] AsmaBaffa: Paid group 300

Accnt no
0175487861
Asmau Garba Muhammad Gtbank

Yan Niger
+22790795939

🏫 TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI

BOOK 1

81-85

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM


PAGE NAKU NE
Ummin Saddiq
Aunty Nurse Zaria
Uwar Batoola


*👭GARKUWAR MATA👭*
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
08089965176
07084653262


Ashraf Ahmad Maleek, kakansu wato Maleek Dan asalin kasar Somalia ne,Matarsa Zeenatu Yar asalin Nigeria ce Katsina state,Maleek hamshakin me kudi ne tun a zamanin da,Zeenatu matarsa tun tana karama ta fara bin Maza,Wanda gidansu suna da rufin asiri baza ace babu ce ta kaita ba.

Daga haka ta fara guduwa Bariki sai a nemeta a rasa, sai sanda taga dama take dawowa gida,idan ta dawo zata zo da surutu masu tsada da kudi in tayi kwanaki kadan ta koma,su biyu iyayenta suka Haifa yayarta ita ta gari ce Bata Dade da aure ba Allah ya mata Rasuwa a ka bar Zeenatu wacce Bata Jin magana ko kadan,sai yawon karuwanci ta sa a gaba,iyayenta sunyi kuka sun gaji sun mata addua sosai,a yawon karuwancinta ta hadu da Maleek shima ya leka Bariki ya Maidata dadiron sa har Soyayya ta kullum tsakanin su, suka tuba daga Bariki suka dawo gida aka daura musu aure.

Bayan ya aureta ya dauketa zuwa kasar su can Somalia acan Kuma Allah ya bata ciki ta haifo Danta namiji Uzairu, daga shi Bata sake haifar namiji ba sai mata,ta Haifo yarta ta biyu Salamatu,Khudrah,Yusra,Lateefa,sai Allah yayi mijinta Maleek ya saki Zeenatu.

Bayan ya saketa sai ya auri wata matar a can kasar sa ta haifar masa Surayya,Rafeeqah,daga Nan sai matar tasa ta mutu, ya dawo Nigeria Abuja suka daidaita aurensu,Zeenatu tace ita baza ta koma kasar Somalia ba,sabo da Yana sonta ya tattaro yaransa suka dawo Nigeria gaba daya,sai da yaransu suka girma kaf suka aurar dasu bayan kowanne da karatusa da sana'ar yinsa,duk yaransu sabo da kyawawa ne babu wacce ta auri talaka a ciki ko wacce me kudi ta aura a garin Abuja.

Salamatu wacce aka fi sani da Mima itace ta fara aure,ta Auri matashin Soja me ji da kudi Ahmad,Allah ya Bata haihuwa,haihuwarta ta farko Khalid ta Haifa wanda shima Soja ne babba a yanzu a Lagos yafi zama tare da matarsa da yaransa hudu.
Na biyu ta haifo Nazeer lokacin anyiwa sauran Yan uwanta aure amma a cikinsu mutum hudu basa haihuwa,taso ta haifi yara mata sabo da ta basu su kyauta su rike amma Maza take Haifa,gajiya tayi ta hakura tana sake haifar Ashraf wato Spark kyakyawan gaske ne na karshe, ita kanta tana sonsa amma haka ta hakura ganin Yar uwarta Surayya ta damu da shi,kullum Ina Danta sabo da Spark kullum sai tazo gidan,kullum tana siyo Masa abubuwa,Mima tana yaye shi ta kaiwa Surayya har gida tace gashi nan ta bar mata tsakani da Allah har abada ya zama nata,babu ruwanta Kuma ko shiga safgarsu baza tayi ba.

Surayya sai murna amma Sam mijinta Alhaji Aliyu baya son rike Dan wani shi,kawai sai ya tsani Spark,tun Yana yaro har Spark yayi hankali yasan Mijin Mummy baya kaunarsa,gashi Mummy ta shagwaba shi sabo da haka ma Yana gama secondary ta dinga koya Masa business iri iri Kuma Allah ya taimake shi din,Makarantar Soja ta sashi sai da yayi nisa yace bazai iya ba shi,a haka tana lallaba shi ya daure har ya gama ya fito a Soja sak,ana turashi yaki wata kasar yayi resining dama ba so yake ba ya bar aiki,dama shi ya gaji Yana so ya dinga tara sumarsa da shanawa duk babu kullum aiki aiki duk yayi duhu zai lalace yace bazai iya ba,baza a canja Masa halitta ba haka kawai akan fatararsa ta lalace gwara ya zauna da talauci.

Yo Mummy ta gama shagwaba shi baya Jin magana,gashi da mugun ra'ayi idan ya kafe

Please Login or Register in order to submit comment