Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
muka ce mu bari tukuna ta samu makaranta a can garin seta koma . Baffa ,abbi duk bazai zama wahala ba a gareni da ita yafi sauki a can in ta samu ai tana garin To shi kensn masdook zan yi wa da'ada da iyayen naku magana To baffa Allah kara girma da arxiki Amin amin! ** Tsohuwa me ran karfe kin ci zamanin ki kina kuma cin na wasu! Ta murmusa kawai. Kin wani kashingada kin yi wani fresh me sirrin ne tsohuwa. Unbula ta masa Yayi murmushi yana gyara zaman sa a kasan kilishin dakin Da'ada ya kike ya gdan ? Lafiya lou masdook ya aikin naga shekaran jiya muka rabu har ka dawo ? Kawai hutawa nake da yau zan koma amma mama ta hsna wai se gobe ni ku nazo gani dama Tayi murmushin manya ta ce masdook lallai ka girma ko dai gun matar ka kazo ? Ya sosa keyar sa yana murmushin jindadi Kai tsohuwar nsn da fassara kike Yoh ai abun ne yazo dani da kai zamanin mu daban bar gani na da hurhura a ka ina da sani tun farko Uhm lallai ins matar tawa? Ai wannan ja'irar ban gants ba tunda tace min zata shiga gari gun amira nace ta tambayeka a waya taki ban kuma ganin ta ba ko tayi fushin ne tana dakin inono ko kuma tayi gun matar ismail. To bara na duba ta. Dakin inono din yaje suka gaisa rimi rimi ya tambayeta matarsa itama ta fada masa. Gida ya koma gun mama tana jan carbi a hannun ta zaunawa yayi kan kujera dan ta karasa amma iya kaduwa ta gama ya gama kaduwa . Tana gamawa ya tsuguno a gabsnta Mama kin san inda aisha take? Uhm tana kastina man. Mama mesa kika bsrta ta tafi Da kamal na hadasu ya kamata a ce yanzu sun dawo ma ko me ya tsaida su oho?. Mama ni ban san fita wallahi Yau naji ikon Allah masdook me zan yi to?. Mutum za a rike shi ne kamar marar yanci? Mama ba hakq bane ban san fitar ta ne. To masdook yi hakuri ba za a kuma ba nayi laifi nayi iko da matar ka na daina. Allah huci zuciyar ki mama kiyi hakuri ba haka nake nufi ba Ya fice waje abunsa. ✨✨✨✨✨✨✨ *25-26* Dakin sa ya shiga ya dauko wayar sa. Hello kamal! Hello hamma an wuni lafiya?. lafiya lou Kun taho ne? Aa hamma Se yaushe? Wallahi bsn sani ba Kamar ya? Aisha din ce taki.hanzartawa nima ita nake jira. Bani ita a waya Tana cikin daka amma bara na kirata sena kira ka. Kudin ka ne? Aa To kirata ina jin ka. Cikin dakin ya shiga ya mika matq wayar amsa Me? Ban sani ba Karba tayi ta sa a kunnen ta Hello! Be tsaya amsa matq ba ya fara magana ""Ki yi maza ki fito ku taho gida ina jiran ki kar ki sake na kuma kiran ku a waya""" Zumburo bskin ta tayi cikin masifa. Ban ji kin amsa bs ya fada da tsawa tsawa Ta zabura ta mike Naji ! Mikqwa kamal. Kai kuma ka tabbata kun fito yanzu kun taho To hamma yanzu zamu taho. Ya kashe wayar. Kinga me kika jawo mana ko? Kin san hamma ba kirki gare shi ba yanzu ya ma mutane ihu a waya To kayi hakuri mana hamma Suka yi sallama da amira sannan suka taho gida. *** A farfajiyar gidan suka same shi gaban ta yw buga dum tsabar fargaba domin kuwa idan shi sun rine sunyi ja dasu. Hamma kamal ya yi ciki da mota dan ya parker ta ni kuma kaina na sadda kasa kamar munafuka zan wuce Da hannu ya min nuni da na zo Jikina na bari na karasa kusa dashi. Tsugunawa zata yi ya zare mata ido ya mata alamu da ta mike tsaye ya kalleta ta kalle shi Humaira! Na'am hamma dan Allah kayi hakuri wallahi Shhhhhhhh!ki min shiru ki min shiru mara kunya kawai uban wa waye yace kiyi waje baki fada min ba haka kike ce min kina sona? Bayan ban isa ki tambaye ni zaki wani guri ba saboda ni makiyinki ne Aa hamma dan Allah kayi hakuri kaji wallahi bansan zaka zo ba kuma ni nayi niyar fita na fadawa dada amma taki bsri na Shi ne kiks yi gaban ksn ki Aa hamma na tambayi mama fa ita tasa hamma kamal ya kaini can katsinan. Da yamma tayi hankalin ki be baki kiyo gida ba Shiru ta masa kamar ya mareta haka yayi mata tsawa. Ta zabura kqmar ta gudu Kinyi na farko kin yi na karshe kar ki kuma To insha Allah bazan kuma ba. Anjima ki kawo min shayi da abincin dare ke nake so ki girka min dan *a sanadin ki nazo* Bambarakwai taji maganar ta kura masa ido Kina kallona menene? Ba komai cikin gida ta koma gun dada. Wai ina kika je ne? Katsina naje Katsina? Eh me kike ihu kamar baki sani ba Kin rika aisha Da na yi me ? Au tambayata ma kike yi To matambayi na bata ne? Mikewa tayi bara na yi wanka nazo na dora masa girkin kar ya samu damar zalintatw kuma ai gwara ya zane min ke Dada kenan ko guba ne zan iya sha saboda shi me kums dan ya dakeni ai dadi zanji ma hannun shi a jikina.dada ta kama bakin ta cikin alajabi wannan wane irin so ne humaira kewa masdook. *(eternity love)* _barka_ _da_ _safiya masoyana_ _ina muku fatan alkhairi_ _da godiya a gareku_ _wajan karfafa min gwiwar cigaba da littafin nan_ [6:26PM, 3/14/2017] Kairat Up: ✨✨✨✨✨✨✨ *AISHA HUMAIRA* ✨✨✨✨✨✨✨ *na* *khairat up* *19-20* Nunata tayi da dan yatsa kar ki sake ki min maganar banza marar kunya kawai ban badawa kizo ki kwata kinji. Waje tayi dauke da jaka rataye a hannun ta mayafin ma ta dan dosana shi a kafada tayi dakin inono Salamu alykum Wa'alaykum salam, Inono zaji je unguwa kuma banda isssan kudin mota kuma zan yi tsaraba kidan rabani man a jakar ki Ina zaki haka? Gun yar'uwata zani je Katina din zan barki kije a mota ke daya? Uhm zan iya ai To badani ba kin fadawa mijinki? Wai kowa seya ce na fadawa mijina ni banda ma num shi kum... Kinga fita min a daki kin ji ko? Tayi waje tana kumbure kumbure sai gidan su hamma masdook din ta shiga Mama na daka a tsakar kida ta zauna suka gaisa sossai har da tsokanan ta Mama zani gidan amira kuma na kira wayar shi bata shiga kuma su dada sun ki yarda na kira shi banda isassan kudin mota nikam. Tayi shiru mama ta bita da kallo to ina zuwa dakin ta ta shiga ta dauko wayar ta num kamaludeen ta kira bugu daya biyu ya dauka Hello kamal ! Mamana ina wuni Lafiya lou Kana ina ne? Ina bayan layi gidan su zaid To kazo yanzu ina jiran ka To mama gani nan zuwa. Youwa. Suna hira suka ji sallamar sa Msmana gani nan ina labari Uhm amshi key dina ka kai min ita gidan amira Na shiga three mama kt zani yanzu? Eh man ko kana da aiki ne? Aa mama kawai na gaji ne wallahi kin san fa yadda muka yi zirga zirgar garin nan a kwanakin nan Toh shi kensn ai se kayi ta hutawa ai Yi hakuri mamana bani muje matar hamma amma can zan barki ko ? Ta dan yamutsa fuska jim kadan tayi magana eh can nake tunanin kwana kawai gobe da yamma ka dauko ni Ya tsaya kallon ta cike da mamaki mamana kina ganin humaira wai ta girma haka Dariya ta musu kawai ta ce a dawo lafiya amin. Suna tafe suna hira haka suka dau hanyar kt . Ran ta fes fal ta ma manta bata yi wa dada sallama ba . Sede suji a salansa. [6:26PM, 3/14/2017] Kairat Up: ✨✨✨✨✨✨✨ *AISHA HUMAIRA* ✨✨✨✨✨✨✨ *Na* *khairat up* *27-28*. Irin wadda ko bayan rai se anyi maganar soyayyarmu wadda ta fi ta *hilal da ilham* *(Khairi nace anya kuwa)*? Wanka tayo ta saka wata atampa kalar dorawa da dison ja a jiki ta fesa turaren *HUGO BOSS* Ta daura dankwalin ta irin ture kaga tsiyar nan ga kayan yayi mugun kamata iya damewa dai wannsn skit yayi mata ga rigar kamar kirjinta zai faso ya fito waje ta shafa lipa gloose tayi kitchen ta dauko kaza dan hamma ma'abocin son gaza ne ta sarrafa ta ga yaji da abincin yayi ta yi masa jellof din talliya dan yana son taliya ta juye a kula sannan tayi blending kayan marmari ta sa suger da kankara ta zuba a jug. Dakin shi ta nufa tana shiga kamahin turaren *philips lumea* ya bugi hancin ta duniya tana son turaren nan saboda mesa turaren har ranta taji kamshin ya shige ta. Yana zaune kan gadon shi yaji shigowarta juyowa yayi gareta yana kallon ta ba karamin kyau ta masa ba Saukowa kasa yayi ya zauna yana tankwashe kafarsa , Russunawa tayi gefen sa ta ajiye kayan abincin zuba masa tayi ta ajiye masa a gaban sa kamshi ya bugi hancin sa Ina fata dai babu yaji a abincin nan ? Tsuru tsuru tayi da ido Ya kai loma daya bakin sa yaji yaji ya kalleta ya kurbi ruwa sena hukuntaki dan da gayya kika hambada min yajin nan dan na miki fada amma sena hukunta ki . Hamma ka bari kar kaci kaji dan Allah sena maka wani abincin mara yaji . Kina tsoron hukuncin ne? Uhm niba hukuncin nake tsoro ba illar da zai maka nake tsoro dan bani son abunda zai illata lafiyar ka ba. Idanun sa ya lumshe zarazaran gashin idanun sa suka kwanta kan fuskarsa a ransa godewa Allah da yake yi da ya bawa aisha humaira son sa matuka iya makura yayi dacen mata amma a fili yana bude bakin sa keda wuya ya ce Ai raba zafin zamu yi nida ke Cikin tsurewa ta mike zumbur zata fita dan aisha humaira akwai tsoro. Hannun ta ya kamo fadawa kan sa tayi ya riko ta zageye da hannun sa zuwa cikinta gaba daya ta rude ta dinga rawar mazari dan fargaba. Bakin sa ya sa cikin nata ya dinga tsotsa kamar wani lollypop ya dinga mata salo irin na daddadan dan duniyar nan ya kasa tsayawa iya nan kawai seda ya zuge zip din rigarta rigar ta fado kasa tayi maza ta sa hannun ta rufe kirjin ta Hamma me haka? Hukunci ne xan miki dole mu raba yajin tare Na shiga uku hamma ka bari dan Allah wallahi na tuba Da iya karfin ta hankade shi ta yi maza tayi hanyar kofa cikin taku daya ya cadkota ya hadata da kofar kirjin sa na gogar kirjinta Ya sa hancin sa yana shinshinar wuyan ta ya na kissing nata ya hada hannun ta da kofar hawaye ke zuba mata a fuska Rigar ya maida mata ya zuge mata zip din sama sannan ya bude mata kofar da gudu tayi waje tana haki. Gurun ya tsuguna ya fadu ragwaf tsabar kasala ya kulle idan sa cikin sa na murda masa besan mesa ya yinhaka ba besan meya rude shi ya aikata mata haka ba Yanzu shi krnan zata raina ni Kunya yake ji ma shi. Dakinta ta fada ta kwanta tana kuka me hamma ke nufi jikina ko ni yake so ? Inko jikina yake so lallai za ayi wadda za ayi jikina yayi lakwas ya hadani da kasala jikina yana kamshin turaren sa na philips humea. Hawaye sirara suka zubo mata ina ma ace sona yake dana nuna mishi nima son da nake mishi. Haka bacci ya dauke ta bata farka ba sai asuba tayi sallah sannan tayi wanka ta koma bacci abunta amma baccin yaki zuwa kawai hamma masdook take hangowa yana rikita mata kwanya gaba daya ta kasa manta jiya balle abun jiyan Tsaki tayi shi yafi a kirga ta juya kuwa iya juyawa kan gadon ta so ko wahala Mtsw mutum yayi wa mutum katutu a zuciyar sa ya hana shi sakat ys hana shi yin komai sai aikin tunanin mutum overoll ma mutumin da ba son ka yake ba . Allah ka yaye min amin. Masdook dama yau zai koma bakin aikin sa bayan nan kuma za ayi yan gyare gyare a gidan kamin zuwan matar sa. Gaba daya ta gama rikita shi ya gama kamuwa shi kqm gwara a kawo masa matar sa shi ba walliyi bane yasan bazai sha wuya ba dan kuwa matar shi son shi take babu wani limit why not ....... Wani murmushi yayi wanda ni kaina ban san me hamma yake nufi ba . 29-30 Wai ni ibrahim tunda mutanen nan suka tfi da yarinyar nan baka taba zuwa kaga halin da take ciki ba ko me take bukata baka tsoron hakkin Allah ya kamakq yarinyar nan diyar ka ce halilinka jininka amma kayi irin shariyar gareta na tabbata ko za a kashe ta a hanya ta ganka kaima ka ganta bazaka ce ga yarka ba balle tace maka baba ko kai ka gane jinin ka ce kai ba abun kunya bane a gareka ? Ya kai lomar tuwon bakin sa ya na juyowa hajiya kenan ai ni banda abun cewa ban san naje su kuma min kallon silar diyarsu a fada min magana ni kaina fa uba ne kuma ina da buri kan yarinyar ammq kin san na kasance mutum mara son hayqniya tun filazal. Ni kaina ina son na ganta Na ga yadda ta koma Na mata gata irin ta uba na nuna mata zallar kulawa Sede kash Allah be so hakan ba amma ban fidda rabo ba zata neme ni Kai ta gyada masa har kana tunanin zata neme ka? Hajiya yar aisha ce fa aisha kuma zuciyatq ce ni kuma yar aisha yata ce jinina ke yawo a jikinta ta ko ina nata tunda ina raye zatq neme ni ko da bayan raina ne amma ni nasan zata nemi baban ta ai da uba ake ado. Allah sa hakan amma ibrahim diyarka karka manta a ina ta taso Ban manta ba kuma bana ganin laifin su sam sam domin nina jawo nine sila da abunda ya faru be faru ba da hakan bata kasance ba amma ba wanda ya wucewa kaddarar sa babu shi a duniya. To Allah karq mana imani amin. ** Da wani isa yana batsewa ya shiga dakin dada tana shan koko aisha humaira kuma na shan tea da biskit taji zuwan shi ksnta a kasa ta gaida shi bayan ya gaida dada Zuba min tea mana! Hada masa tayi ta ajiye masa a gefe fuskar nan murtuk tsabar fushi ita haushib sa take ji gaba dayan sa Wurin ta ta koma ta cigabada karyawa abunta. Dada na gamawa ta mike zan wuce Ai se ki bari na gama na raka ki ko ? Na hutashe ki amma nikam har yau da kwarina Dada wai ina zaki haka? Wallahi dan nan gun aminiyata zan je a can makota Yyi dariya wai Allah dada har wata aminiya gsre ki Ta masa unbola amsa na baka nake ne Tuba nake a dawo lafiya kiyi yawo kila kashin naki ya sake kullum zama gu daya kamar an dasa ki Kai kan akq gwada nafi tsohuwar ka kwarri nifa tsohuwar jini ce ba ta zamani ba Yayi dariya sosai sekin dawo dada Allah kiyeye hanya ki tafi mata da tsaraba Ficewa tayi abunta ita kam. Dakin yayi tsit kuma na yan lokuta Tana gamawa ta mike zata koma daki Zauna .ya fada ta koma ta zauna tana kumbure kumbure Ki kasance cikin shiri ko wanne lokaci daga yanzu za a iya cewa za ayi bikin mu . Ta dan kalle shi ta kyabe fuska Ni in fadama wani abu hamma? Ina jinki yq fada yana dana wayar sa Ni dan Allsh ka sauwaka min wallahi Allah na hakuri ni bani son ka ka sauwaka min na auri me sona bana son wanda baya sona abunda na fada maka a baya duk yarinta ce yanzu na daina ba dole ka soni ba kaji nayi quiting. Wannan maganganun da take be dago ya kalleta bama yace kin gama? Eh To bazan sake ki ba kiyi duk wadda zakiyi kinji ko tunda kika ce *kina sona*to se mun zauna tare ai dama na fada miki zaki yi dana sanin aurena ba kin ce *ke ni kike so ba ?* to muje zuwa muyi *son* tsabar tsaurin ido irin naki ni zaki cema kina so ki min wannsn bomb din a dangi ai kinga gwara na hukunta ki ko ? Hawaye ya zubo mata Allah ya sani tsakani da Allah da zuciya dayq nake sonka amma kai bani kake so ba sha'awata kake yi tayq zan zauna da kai. Dariya yayi kasa kasa humaira kenan yo ai na cutu ince ina sonki ke kan ki kinma kan ki karya ko jikin ki nake so ai nawa ne tunda na biys sannsn akq bani me a ciki abun fa trade by barta ne kina son masdook na yarda na aureki to masdook kuma jikin humaira yake so kuma nq shi ne ba shi kenan ba anyi one one ? Tq mike Allah ya kiyaye wallahi bazaka samu ba . Haka nake son mace da confidence kin burge ni jiki ai kamar na gama samu ne kawai ki kwantar da hankalin ki zan shayar dake ruwan love yq fada yana mata dariyar mugunta Zata yi dakiyace by the way lips dinki akwai dadi fa da gudu ta koms daki tasa key ta fada gado tana kuka na shiga uku nikam wayyo Allah na najawa kaina. Insha Allsh bazaks samu nasara ba ksn mugun nufinka! Tana shiga ya dinga dariys matsoraciya kawai zaki yi mamakina in kika ga new masdook mijin aisha humaira _sabahulkhair_ _♡ u oll fans na aisha humaira_ [6:26PM, 3/14/2017] Kairat Up: ✨✨✨✨✨✨✨ *AISHA HUMAIRA* ✨✨✨✨✨✨✨ *31-32*. *na khairat up* Cikin shadda hilton milk colour ya fesa turaren sa na philips humea ya sa takalminsa dan paris ya daura agogo ya taje gashin kan sa ya shafa masa mai ya yi waje dakin msma ya nufa suka gaisa yace mata zai tafi shi kam Tun yau ? Uhm To Allah kiyaye hanya Kaje gun amira kuwa? Ya sosa keyar sa mama zan biya in zan wuce a min ahuwa ina kunya ne ni babban wa Kai baba yaushe zaka rage wannan kunyar kamar mace ya kamata kaje kam ta ji dadi itama ai Insha Allah mama zani je ni anjima kafin na wuce Allah ya bada iko Amin. ** Baffa na gama shiryawa zan koma gun aikina To to Allah ya taimaka ya bada sa'a ya kiyaye ka daga sharrin masharata Amin baffa Abbi zan wuce Allah kiyaye hanya Sanda yaje gun dada suyi sallama tana sallah yayi murmushi tsohuwar nan akwai ta da ibada. Dakin humaira direct ya shiga tana charting a waya Sarai taga shigowar shi kuma taji muryarsa kuma over oll taji a jikin ta Ta gyara zaman ta tana cigaba da abunda take yi. Ya zauna bakin gadon yana mata wani kallo Wanda se da ta tsargu ga'ba daya ta gaji da yadda yake mata kallon up and down ko ina a jikin ta yake bi da kallo Ta ajiye wayar a gefe me kake kallona haka ban san kallo fa Da wane idon kika ga ina kallon ki in ba kema kallona kike yi ba ? Uhm Allah ya sauwake mezan kalla a nan? Kafarta ya jawo ta zamo kusa dashi abunda kika gsni kika ce kina sona kinga handsome me kyau Hararsa tayi hade da masa tsaki bata yi aune ba ya matse bakin ta da yatsunsa guda biyu tayi kokarin kwacewa ya rike daya hannun nata da daya hannun ya murda shi baya hawaye suka zubo mata tsabar azaba. Kinga kuwa yadda kika yi kyau kuwa? Ya mata hoto da wayar hannun sa yana dariya kullum sena kalla nayi dariya na hango munin ki. Ya sake mata bakin ta yana murmuahi irin murmushin muguntan nan Nasan ni kike so bazaki kula kowa ba na sanki da hakan ko ina zan miki wannan shaidar amma duk da haka ki kula min da aurena dake ksn ki bands shigar banza banda yawon banza num shi yasa a wayarta ya kira layin sa Good na wuce ni sena dawo daukar amaryata ke kenan ki kasance cikin shiri. Yayi mata sumba me karfi me tsayi Sannsn ya wuce abunsa. Kusan mintin shi uku a soron da zai sada shi da waje yana maida numfashi daga bisani kuma ya shiga motar sa ya koma gun aikin sa. *33-34* *_bayan sati uku_* Satin bikin ya matso lokacin kuwa aisha ta samu add a makarantar bayero ta samu medicine a buk se murna sossea ta kamata Ana saura kwana biyu ayi kamu mutumin ya sauka a garin dikko da lefen shi ya taho nas da ni'imatullahi suka shiga da akwatuna dakin dada akwatinta guda shidda na sa rana guda shidda na lefe ba karanin kaduwa tayi ba da ta ji irin kayqn da masdook ya mata ba sossai tayi mamaki anya kuwa hamma masdook? Hmm Allah masani Aka dinga yarinya tayi goshi waye ya mutu waye ya tashi A cikin family house dinsu aka yi taron kamu inda mutane suka dinga zuwa autar dada yar gatan dada masoyiyar dada. Ta sha shiga ta alfarma ta zauna a kasa inda aka mata jere irin na kumbu na yar gatar amarya tace bata son wayanan kyalkyale kyalkyalan na biki. Ta zauna fuskarta lulube da mayafi me ruwan gwal ta sha adon gwalagwalai. Masu kamu suka kama amarya inda tasha turaren intemately becham.guri ya dau kamshi. Washe gari aka yi wuni dama wayarta a kashe take dan bata son damuwa Shi kuma se kiranta yake yi a waya amma a kashe yake ya kira amira ina humaira ? Hamma tana cikin mutane To me kike nufi? Tayi masa shiru Ina magana? Hamma zuwa zan yi na dauko ta na bata waya kasan cewa bazan iya cewa tazo kana kira ba inonono ma magana zata yi anjima zan kawo ma ita amma yanzu kam.. Wallahi ko ki bata ko na shigo gidan Hamma ni mezan ce kuma? Ubanki ! Ta zumburo baki ta shagwabe fuska hamma bara na bata wayar Ta kutsa cikin mutane ta mika mata wayar Waye? Mijinki! Kina kallo ina cikin mutane taya zan amsa wayar kuma? Ke kika sani ni bazan iya ba kun sani a tsakiya. Hamma kaji ai da kyau ta kashe wayar mijinki ya fiya kalula da fi'ili ni kam ku karata harda zagina fa yayi . Tayi mata dariya kice yau kin samu rabonki Da daddare akayi mothers eve. Washe gari akq kuma daura auren masdook da humaira. Yan gaban goshin dada bakin tsohuwar yaki ruhuwa dan dadi Yan matan na zaune a tsakiyar gadon humaira suna ta tsokanarta angwayen suka shigo dakin suna hira a tsakanin su shi ko uban gayyar bakin sa gum yaki tankawq bare ya tofa amma ya bita da kallo shadda ce a jikin ta doguwar riga yasha aikin gana ta yi kyau ta yi daurin nan me hawa hawa gashinta daga baya ya fito Amira ta rangada mata kwalliya irin ta zamanin nan tayi mugun kyau mayafinta me tsada ta ajiye shi a gefen ta. Kamal yace amarya amarya for the second tym an daura auren ki da mijinki masoyin ki wanda kike so har a zuciya buri ya cika. Aka sa dariya Wallahi ban taba ganin me son mutum ba irin aisha humaira yadda take son shi kamar yadda laila take son majnun. Gaskiya kam Allah ne ya hada su Ita dai tsna jinsu bata ce komai ba shima yana jinsu be ce komai ba illa kallon ta da yake yi kawai. Suka gaba tsokanarta Yace to nagode fa kun yi hirar da yawa kun dami matata Nas yace ohhhh *matarka* Suka yi dariya gba daya hamma yusuf yace muje mu waje kafin yace mana *get out* (Hhhhhhhhhh)gaba dayan su suka yi Dayan

Chapter 4 of 14