and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*SHARHI*....
*ZUWA GAREKU MAKARANTAN LITTAFIN KUYANGA INASO INYI MUKU WANI DAN TSOKACI MUSAMMAN MASU YAWAN KAWO NASU RA,AYIN AKAN KUYANGA TOKU SANI BAWAI INA KUSHE GA BATUNKU BA INASO KUBARNI DA NAWA RA,AYIN NAYANDA NA DAUKO ABUNA, AKWAI MASU CEWA KIYI KAZA GURI KAZA!KADA KIBARI YAYI MATA KAZA!KYANTA DAMA KISAKA TAYI KAZA KO YAZAMO MEYIN KAZA!!! TO DUK INASO KUZUBA IDO KUGA KARSHENSA WANDA YAGA ABIN HAUSHI MA YACE ABIN BAI MASA BA ZAIDAINA KARANTAWA INBAN YI KAZABA DON BAI DACE BA TO FALILLAHI HAMDI NI DAMA BANYI DAN INMUKU DOLE BA DOMIN INHAR NABI TA BAKIN WASU TO LITTAFINA ZAIYI KWANA NE YATAFI LABARIN WATA MARUBUCIYAR TONIKUMA BANA FATAN INYI SATAR FASAHA YANDA NA DAUKO LABARINA ABARMIN AHAKA DOMIN DIRECTOCIN INDIA DANA KASAR MU NIGERIA DA SUKE HAUSA FILM BA DAYA SUKE DANA INDIYA BA AKWAI BAMBANCIN FASAHA KARYAR MUTUM YAGANO YANDA FILM DIN INDIYA ZAI KASANCE AKARSHE TO NIMA KADA ACANXAN RA,AYI INA KARA FADA WACCE TAGA NOVEL DINA YABATA HAUSHI AKAN STAR MACE KO NAMIJI ANYI ABINDA RANTA BAISOBA TABAR ABIN ARANTA BASAITA FURTA MARA DAD'IBA INA K'ARA JADDADA MUKU BABU FA DOLE.DOMIN KUYANGA YASAMI DAUKAKAR DA BAZAI FADUBA, KALAS*!!!! _tank you fans inayinku yanda kuke yina Allah yabar kauna_ππ
*Nabilancy Luv*π
(Auntyn S&S)
30-35
Da daddare *KUYANGA* Tana kwance taji shigowarsa dakin nata
Tayi saurin tashi tana masa Barka da dawowa
Ya xauna bakin gadon nata yana mata murmushi tare da Amsawa
Tayi mamaki domin bata xaci zataga fara,arsa ba ma tunda tasan ta karya masa doka tafuta alokacin dayace kada tasake tafuto in RIHANNAR tana nana gashi harsun sami sabani adalilinta tsorone ma yadarsu aranta tana tsammanin ko fada yazo yi mata
Ta takure jikinta agefen gadon
Daya fahimci atsorace take dashi sai yasha mur yace "meye kike wani matse jikinki wato kina ganin ko wani abu nazo miki ne? Ko a hotel kyaleki nayi bawai hkr nayiba yanzu kuma ba zuwa nayi na taba kiba tunda kinyi sanadin barin me debe min kewa gidan dole yazamo kece zakici gaba da deben kewar tunda dama dan hakan nataho dake bawai donki dafan girki koki gyaramin daki nake zaune dakeba don inji dadin rayuwa ta dakene dan haka kizama cikin shiri zuwa daren gobe yau ba,a gidan xan kwana ba inada Dinner din wani abokina till down kwana zamuyi acan.
Yana gama fadar hakan ya mike yafuce yabarta da fargaba aranta
Zancensa ke mata yawo akwanya tome yake nufi?
Nufinsa kenan zai maidata farkarsa innalillahi wainnailaihirrajiin Allah kayimin tsari da aikata zina.
Tarintse idonta wasu zafafan hawaye suka hau mata xarya akuncinta
MAHBUB ne yafado mata aranta domin akullum insun zauna a inda suka saba zama aikinsa ne yi mata Nasiha da wa,azi akan kamun kai ga mace dakuma tsare mutuncinta
Yanzu kenan yana nufin agoben zai santa a "ya mace ? Batada tsumi bata da dabara domin ita baiwace agareshi dolene tayi masa biyayya fatanta dai Allah yatseratar mata da mutuncinta kawai kada yayi sa.ar abinda yake da kuduri akanta
Da safiyar Allah Ta tashi da Zazzabi fargaba ce da tsoron abinda xai faru da ita yasanya mata zazzabin
Bata iya futowaba sai shadaya na safe ta mike dakyar ta nufi kicin don neman abinda zatasaka abakinta
Dafe take da kanta bari guda na mata ciwo ga jikinta zafi rau kashinta kamar ana kwankwatsarsu
Wani jiri ne yakwasheta ya yarda ita afalon bata san inda kanta yakeba ashe suma tayi ma π³π
Allah cikin ikonsa sai ga SAHABI abokin Yarima yazo nemansa gidan
Yana shigowa falon yai kicibus da ita ayashe ba nunmfashi
Ya isa gareta da sauri
Yana tabata yana fadin "ke lafiya kuwa? Meya sameki
Yataba kirjinta yaji bata numfashi ga jikinta zafi rau
Ai ba shiri ya kinkimeta yai waje da ita yasata amota sai asibiti
Shidai megadi yaga shigowarsa kuma yaga futarsa batareda SAHABIN yagaya masa dalilinsa na futa da *KUYANGAR* magashiyan yafito da ita ahannunsa yasata amotar
Me gadi yacika da mamaki don dai yawayi SAHABIne sosai yasan matsayinsa ga Yariman da Bazai barshi yafuta da itaba Amma kuma awani barin na zcyrsa yana zaton ko batada lafiya ne zaitaimaka mata tunda yasan dai yarima Baikwana gidanba
******
Dayake Babban Asibitine na kwararru akasar ma sai wane da wane
anbata taimakon Gaggawa tasamu kanta tafarko nan akai mata allurar bacci dontasami hutun ko ciwon kan yaragar mata
Saida tayi awa uku sannan tafarka ckn ikon Allah kuma bata farka da ciwon kan ba normal tajita
Zazzabinma yarage mata amma still dai jikin da zafi kwankwatsar kashin ma yarage
SAHABI yasiyo magunguna anbata tasha
Yakawo mata abinci
Dakyar takeci don yatakura matane
Ita tambayar kanta ma tahau yi ya akai wannan mutumin yakawota asibiti?taya suka hadun?bata manta fuskar saba Tagane abokin yarima ne duk da gani daya tayi masa agidan
Amma taji yaburgeta yana da kirki matuqa yakuma ceci rayuwarta bazata manta Alkairinsa ba
Yakura mata idanu yana hango tsantsar kyan da Allah yabata
Tabbas ayau yaji zogin sonta yakara addabarsa
Bazai bar wannan damar da Allah yabashiba zai bayyana mata Soyayyarsa gareta tunda dama wancan karan Yarimane yakawo masa tsaiko da dalilinsa mara amfani
Tana gama cin abincin yakawo mata ruwa takarba tana godiya
Yace "Niya kamata ingode miki.
Tayi murmushi tace "ana me zaka goden kaifa kataimakeni ahalin da nake rai ko mutuwa bazan manta da wannan Alherin nakaba nagode sosai.
Yayi murmushi yace "ai yiwa kaine yaya sunanki?
Ahankali tace " *ZEENATU*! Amma amatsayina na baiwa zaka iya kirana da *KUYANGA*
Ya hau girgiza kansa yana fadin "Zeenatu yadace nakiraki domin sunanki me dadine me kuma amfani yanada matuqar ma,ana a musulunci kinganni nan Allah yajarabceni da sonki tyn aranar da Allah yasa naganki agidan yarima yakuma gayamin ke baiwace agareshi shiyasa yahanani inbaiyama miki domin acewarsa matsayina yawuce naso baiwa tunda nidin Dan sarkin Garin Daurane
Tayi murmushi tace "Dacewar hakan dayagani yasa yai saurin yi maka Togaciya don kada asalinka ya da ajinka yaragwanta Nima kuma ina me baka shawara akan kacire sona Don bazai maka amfani ba tunda bamu dace ba kaidin da "yar sarki ka dace
Yayi murmushi tareda zama agefen gadon yace "ZEENATU nine D'a na uku agun mahaifina SARKI ADAMU wanda kaf cikin "yayansa nine Namiji yafi sona ackn su Ankuma bani mata Amma nace bana so "yar sarkice tana sona banida Ra,ayin in Auri yar mulki ko Sarauta Nafi son in Auri "Yar marasa shi atsarina ma yar talakawa nake so in Aura...
Tagyara zama don hira dashi yamata dadi yakuma kara burgeta
Tawatso masa tambaya akaro nabiyu "kaiko meyasa hakan?
Yace "Zaki sani anan gaba inna Aureki.
π³ tazare ido aranta tace "tab kayi nisa lallai ashe dagasle yake abin naka babbane badaniba.
Tace "Dan Allah kacire wannan maganar ma tun wuri kafin yarima yafuskanta zanmayarka yaya agareni abokin shawara inka yarda
Yace "To zandau hakan abayyane don kada yarima yagane tunda naga bazai bani goyon bayaba amma azahiri azcy kinanan awacce nakeso nima inaso kidaukeni amasoyinki nagaske azcy kada kinuna amma azahiri mununa mu Abokaine kinji.
Ta daga kanta kawai ta gamsu da hakan
Wayar sace tahau ruri
Yana dubawa yaga Yarima ne
Yai picking yana fadin "abokina kana ina haka?
Yarima yahau masa fada "Meya kawoka gidana alokacin da kasan bananan wato shiyasa kaki zuwa Dinner din dankazo kadauki Zeenatu kuje yawo ko?bansan zaka nuna halinka ga baiwata ba to walh kasani baxan xuba ido inga kana aikata...
"Dakata mallam angaya maka ni irin kane?
Yarima yadaga murya kamar zai cinye SAHABIN ta waya "Bazan dakataba harsaika dawo da ita gida nan da minti biyar inba hakaba....
SAHABI Yace" Zan dawo da ita amma harsai likita yasallameta... "What! Meya sameta mekayi mata?
Cewar yarima agigice yake tambayar sahabin dan axaune yake sai gashi baisan yamikeba
SAHABI Yace "Kai zancewa me kayi mata domin asume nazo nasameta afalon gidanka bata hayyacinta Ni taimakonta nayi nakawota asibiti inzakazo kadauketa saika taho asibitin da muke da file acan wanda familyn mu kezuwa nasan kasanshi tunda kataba xuwa kaima. SAHABI yana kaiwa nan amaganarsa yakatse wayar Yariman yana tsaki
Itadai sakato tayi tana jinsu tana kuma mamaki aranta Duk yanda suke amma Yarima saida ya zargeshi toko dai halinsu daya ne?
Hhhmmm Allah dai yasa ba kalmar Abokin Barawo barawone ne zaiyi tasiri akan suba...π
Sallama SAHABI yayi mata yabar Asibitin domin Yarima yabata masa rai bazaima bari yazo yatarar saba don haushin kalamansa daya gaya masa
Koda yariman yazo yanemi Dakin da aka kwantarta
Yana ganinta yahau tambayarta meya faru da ita?
Ta gaya masa abinda tasani tareda nuna masa SAHABI ne yataimaketa alokacin da take ahalin neman taimakon
Yarima yace "toke meya haddasa miki shiga wannan halin.?
Tayi shiru
Yasake mata tambayar again
Tace "babu komai Daga Allah ne.
Yace "to yanzun yajikin naki?
Tace "naji sauki Alhamdulillah.
Yace "Ok zanje su sallameki ban iya xaman Asibitiba.
Yafuce zuwa mintina yadawo yace "Anbasu sallama yanzu likita zaizo yaganta su wuce.
*******
Koda suka dawo gida Taga canji agunsa don wani tattalinta yakeyi yana nuna mata kulawa ga cima kala kala dayake kawo mata
Har manta matsayinsa gareta yakeyi
Bawai zama yake yayi hira da itaba kawai dai kulawa yake bata saikuma aikin dazatayi masa yakeyi dakansa harma yayi matan
Bawai Son ta yakeba tsananin dabara yake yi mata don ta saki jiki dashi yasha romonta
Ranar karshe da baxata taba mantawa ba atarihinta shine ranar da yaraba dare adakinta bayan yabata magani tasha
Yarabata da jikinsa yaringa mata wasu launikan wasanni yana romance da ita waiduk aganinsa debw kewa ne hakan
Saida yakashe mata jiki likis kana ya sille mata kaya yacire nashi yahaye ruwan cikinta
Yahau aikin kokarin shigarda abin arxikinsa
Wato dai yahau kokarin zira guga arijiya don debe ruwa π€¦πΌββ kuyi hkr fans haka tsarin yk sai agaba zaku gane ma,anar hakan zakuma kuga cancantar hakan.
Ahankali yaringa bi da ita har yacimma burinsa
Aiko dai yakidime yashiga halin firgici alokacin dayaji cakwai yaji banbancinta da sauran matan daya saba lasa.
Tabbas yaji *KUYANGA* ta daban take ackn mata Domin Dadinta Daban yake Anya kuwa Yarima ba mutuwa yayi ba don Dadi da shiga jazaba Don daya gama kasa motsi yayi kamar yadda itama takasa motsawa amma hawaye ne kawai kefitowa a idonta
*Yarima Suma yayi fans ku kawo ruwa mana* π
HHHH muje zuwa
[7/26, 3:44 PM] Ummi Tandama: πΏ *KUYANGA* πΏ
*_πKAINUWA WRITERS ASSOCIATION_*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*WANNAN PAGE DIN SADAUKARWACE GA AUNTY FAUZA JAGORA UWAR TAFIYAR KAINUWA WRITERS ASS.* _TARE DA D'AUKACIN ELDAS AND MEMBOBIN CKN QUNGIYA ME ALBARKA NAN KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_
*Nabilancy luv* π
(Auntyn S&S)
35-40
YARIMA yana gama Abinda zaiyi da *KUYANGA*
Yasauko daga gadon yazira kayansa yafuce yabarta kwance lakwas tana zibarda hawaye
Hawayan bakin ciki takeyi domin yarima ya cuceta ya karya mata lagonta data shiryashi ga MAHBUB tabbas ta tausayawa kanta takuma Tausayawa MAHBUB Domin insunyi Aure bazai samu abinda ake samu ga Cikakkiyar mace budurwa ba tabbas dolen ta koka
Dakyar ta iya mikewa tashiga tayi wanka da ruwan dumi tashiga cikin ruwan kana tafuto ta dawo takwanta ta shiga tunani
Tundaga wannan Rana da Yarima yadandanata bai sake bi takantaba ko ganinsa batayi a idonta
Ita hakanma dadi yai mata domin bata kaunarsa ko kusa ko kadan tunda bai zama me tausayin mace ba yanada son kansa ita yanzun ji take gara Allah yadau ranta akan dai ta zama farkarsa
********
Ranar wata Lahadi ta Dade tana bacci tun ana sallar ishsha,i takwanta bacci me dadi mecike da mafarkin masoyinta
Mafarki takeyi wai takoma gida gata nan ita dashi alambu suna Tadi suna cikin Annashuwa
Kayan sarauta ne ajikinsu ita dashi anata hidimta musu
Abinda kuma yabata mamaki cikin mafarkin sai aka musanya mata da LAMIDO amadadin MAHBUB da suke zaune kunsan dai mafarki yanda yake saitaga LAMIDO sunata shan Soyayya kamar karsu rabu ga bayi sunata kawo musu gaisuwa kafin su wuce
Shigowar yarima dakin nata da matsananciyar Sha,awarta shiya katse mata Daddad'an mafarkin
Kai tsaye yahaye gadon tareda kwantawa abayanta yahau shinshinata kamar wani kare
Yazira hannayensa cikin shimin jikinta ya kamo Breast dinta yahau matsasu cikin wani azababben salon Sanyawa ashide
Matsasu yakeyi yana futarda nishi sama sama kana yahau mirzar kan nonon nata yana wani fadin ""wash!Ashhh!!
Tafarka azabure tareda fadin "wayyo Allah na waye ??
Tayi zaton ko Aljanine saitahau addu,a cikin ranta
Can kuma taji ya murginota zuwa jikinsa yamannata da jikinsa yana kokarin yakai bakinsa ga nata
Kafin taganeshi ta fuska ta kamshin turarensa taganeshi
Yarima yana cutar da ita domin adole take amincewa dashi badan tasoba gashi ba damar ta bujire ba damar ta hanashi to ta inama Alhalin Ya iya kashewa mace jikinta murus
Ai walahi koke da kike karantawa inkikaji yanayin saikin langwame ajikinsa π
Tokoni danake Rubutawa ji nake inama yarima mijinane kawai dan yajiyarni yanayin
πππ
ππ€£
aradu karkuga laifina irin mazajen da ake so asamu kenan wanda zakiso WeekEnd ta riskeki dashi zakuma kiso kik'i fita unguwa dan shi uuhhhuuhmm
Bari dai inyi shiru haka kada intunzuro wasu ko aga rashin kunyata kuyimin uzuri tsohon hannu ce π
π
Saida yagama luguiguita ta jikinta yai sharkaf da narkewa wajen Relarx
Gashi tagama jikewa dan *KUYANGA* Lafiyayya ce me tarin Ni,ima irin yadda mata akeso dai sukance domin Maza nason hakan ga mace
Batada tsumi batada dabara saina mika kai bori yahau
Yau abin haushi sau biyu yanayi
Saida yagama gamsuwa kana yatsallaketa yabarta anan
Sam bayama damuwa yaga shin itan ta gamsun ko tana bukatar taimako
Kai!!! Yarima mamuguncine kai Aradu bakada hali π‘ kubarni dashi fans kada kufuto da jin haushinku ma wani yaji zanyi maganinsa yasin saiya kwashi kashinsa ahannu Alkur.an dan tusa kawai
Yauma haka ta tashi taje tayo wankan janaba kamar yadda MAHBUB ya koyarta dayake shidin me ilimin addinine dan har dan gemu yatsayar wasuma Uztaz suke kiran MAHBUB Yakan koyar da makarantar dare ga yara da manya na BAYIN gida maza ko mata
Saida yajera kwana uku ajere yana zuwar mata tun tana masa shiru tana kyaleshi har wata rana taki bashi hadin kai
Ta matse jikinta tana kuka tana ce masa itakam yakyaleta haka bata so Tagaji kuma yamayarta gida
Haushin kalamanta yaji wato tarainashi kenan tunda akan yana neman abinda yakeso ajikinta amatsayinta na baiwarsa hartanada bakin magana lallai xaiyi maganinta
Daya ga da gaske takeyi saiya zuciya ya wanketa da mari saida ta dafe gurin
Yace "kije kirike kayanki inada wadanda suka fiki komai taimaka miki nakeyi tunda naga ackn kewar masoyinki kike kuma kinkai munzali sannan inban nemekiba wazan nema kokinsan dan hakan nataho dake to walahi bari kiji indai gidane bazan koma yanzuba harsai lokacin danaga dama dan kaina
Yana gama fadin haka yasauka daga gadon bayan yasaka kayansa
Haryaje kofar futa zaifuta kuma saiya dawo da baya yatsaya akanta yanunata
"Kisani bawai Sonki nake yiba balle inga wulakanci indai nine bazaki karajin na kusancekiba zankawo kowace mace gidannan inada iko saidai kisani inhar kika kara karyan doka irin wancan to xaki fuskanci hukunci fin wancen Me zanyi da *KUYANGA* makaskanciya irinki.mmttss yaja tsaki yafuce
Tarushe da kuka tareda dafe kai *"YA ALLAH KAJI ABINDA BAWANKA YAKE FADAMIN ALLAH KA "YAN TAR DANI KASA INADA RABON FARIN CIKI ADUNIYA*!
Aranar wuni tayi tana kuka kanta har ciwo yafara taji inama zataga SAHABI ko zata fada masa kadan daga cikin damuwarta ko taji sanyi ckn ranta ko hakan zaisa ya maidata shi Nigeria
Aiko Dan halak sai gashi Allah yajehoshi gidan kawai domin yaganta don sun bata da yarima tun asilar daya kaita asibiti SAHABIN ne yayi fushi da yariman ganin irin faassarar da yafara masa
Dayaga bata falon saiya saka kansa ckn dakin nata yana rafka sallama jikinsa nabashi ko batada lfy
Yana shiga yahangeta karshen gado dake da kanta tanata kuka
Ai da sauri ya isa gareta yana tambayarta ko lfy
Tadago da sauri ganin shine yasa takara sautin kukan tana fadin "DAN Allah kataimaka ka kaini Gida kamayar dani Nigeria walh nagaji da Abinda yarima yakemin.
SAHABI arude yace mata "me yake miki?Zeenatu wane irin zalinci yake miki?
Bata boye masa ba don kada ta cuci kanta ta zayyane masa komai
Ya dafe kansa yana jin quna ackn ransa
Yakasa magana don takaici
Yace "kinada laifi kinxamo me biyayya wacce batada amfani awannan bangaren yarima bai dace yai mk hakaba tabbas sainayi maganinsa saiyasan cewar ya aikata ba daidai b maza taso hado kayanki daga yau kinbar zaman gidansa har Abada
Jin hakan yasa taji dan sanyi aranta
Da karfin guiwa ta sauko daga gadon
Aranta tanajin inhar zai mayarta gida toko inane ma zata bishi
Da sauri Sauri tahau hada kayanta a dan akwatin daya bata
Duk kayan kananun kayane shedanun kaya ma kuwa irin fitinannun da bazata iya shiga ckn mutane dasuba don rashin mutuncinsu
Doguwar riga dayace ackn kayan sai kayan da tazo dasu riga da zani
Hijab ta zura tunda riga da siket din jikinta sunkamata
Yarike mata akwatin ta mara mas baya har ckn motarsa dake farfajiyar gidan
Akan idon me gadi suka futa don har dagawa juna hannu sukayi
Yasan cewar inhar Yarima yadawo zai fada masa yafuta da ita toshiko bai damuba tunda gyara xanyi
Ackn motar yaita rarrashinta don tadaina kukan fadi yake "saikin fita daga damuwa sannan zanmaidaki gida Nig. Yanzu dai gidana zanfara kaiki kafin innema miki Bisa β¦β¦β¦β¦
A,a fa SAHABI muna gudun fadawa gidan jiya munfiso kafidda A'i daga rogo bawai kadora daga inda aka tsaya ba π
To kodayake dai ance β¦β¦β¦β¦
Kubiyo Antun Sayyada da Shahida donjin meke gaba
[7/27, 4:35 PM] Ummi Tandama: πΏ *KUYANGA...* πΏ
*_πKAINUWA WRITERS ASSOCIATION_*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*JINJINA GAREKU KAWAYEN ARZIKI SA'ADATU HUSSAIN AMINCI RADIO TAREDA SHAMSIYYA BAHUR MAMAN SADIQ R/K QUATERS*
*Nabilancy Luv* π
(Auntyn S&S)
40-45
Gidan da SAHABI Yake tamfatsetsene Dan yafi na Yarima komai da komai
Sashe biyune agidan kowanne daki kashiga bazakaso kafita ba kayan alatu tamkar kadauki new decoration kagudu dashi abubuwan kawata daki ba magana
Wani daki yakai *KUYANGA* wanda yake dauke da babban gado da kayan kallo acknsa da toilet da kujeru ack girman dakin yakai fili rabin filoti
Yanuna mata kujera yace "Zauna anan ki huta inxakiyi wanka ga toilet nan inkuma xaki kwanta ga gado nan
Kayanki kaf bayardasu xanyi bazaki kara sakasuba domin kwata kwata babu na arxiki ack
Yanzu zanfita zansayo miki Dogayen riguna kala uku natabbatar baxa,a dara kwana uku biza bata samuba sannan zantaho miki da magani sbd ciwon kan naki zantaho miki da abinci ma kada kisawa kanki damuwa baxan cutar kiba ba halin na daya da yarima ba domin ni ina zuwa kasar nan ne don hutawa ba wai don lalata da mata ko yin mummunar dabi,a ba dai kiyi hkr da abinda yayi miki haka kaddarar ki take kijure kixama me tawakkali Zeenatu watarana sai labari zanje baxan dadeba
Tace ahankali "Nagode
Yace "ba damuwa kigodewa Allanki.
Yajuya xaitafi kenan tace masa "Dan Allah kada kanuna masa muna tare ina tsoron abinda xai faru tunda shike da iko da ni da kuma.β¦
SAHABI yakatseta da Cewa "kwantar da hankalinki nasan kina cikin tsoro kuma kina neman taimako bazan bari yasan kina guna ba zankoma gidan ma yanzun gun me gadi inja masa kunne akan kada yagaya masa
Tayi ajiyar zcy tareda kakaro murmushi tace
"To saika dawo.
Yasa kai yafice
Kai tsaye Gidan Abinci ya wuce yasiyo mata me tsadar gaske
Kana yashiga pharmacy yasiya mata magunguna hardana ciwon jiki dana zazzabi da ciwon kan
Sannan yawuce gidan Yarima yai sa,ar kuwa Baidawoba
Yakebe da Me gadin yabayyana masa komai tareda bashi kudi cinhanci
Me gadin musulmine dan kasar cameroon ne yanajin hausa sosai
Yahau gyada kai yace "bazan fadaba insha Allahu domin natausaya mata yarinyar tanada kirki tun zuwanta nadaina zama da yunwa wannan Yaro bashida kirki sam, baya ganin karama ce Amma dai kaima kayi taimako Allah yabiyaka.
SAHABI yaji dadi yayi murmushi yace "Amin ngd.suka karayin musabiha yatafi
******
Abangare guda da YARIMA ANwar yadawo gidan bai neme inda takeba ko kusa ko alama domin cikin fushi yake da ita
Kwana yayi yana tuna yanda takasance atsakaninsu domin ta bashi haushi sosai wato don yana jin dadi ajikinta shine tasami hanyar rainashi har tana iya musanta masa da sa,insa dashi lallai dolene yayi maganinta domin bazai zauna da *KUYANGAR* Da bata ganin darajar saba zai gyara mata zama
Abu daya yake masa yawo akwanyarsa Baiwarta da YANDA take wajen ni,ima tabbas awannan fage yasan ta ciri tuta ba karya yarinyar tacika mace baitabajin macen daya kusanta yajita zam -zam kamar taba
Aikoda zaiyi fushi da ita na lokaci kalilan ne bazai iya rabuwa da itaba tunda ya dan daneta yaji wani abu aransa akanta yazaune masa kamar super glu aransa
Yakwana yana tuno Dadin dayaji ajikin *KUYANGA*
Da Gari yawaye sai yashirya zaifuta gidan wani abokinsa zasu je wani shoping har ya futa kuma yai tunanin yacancanta yaganota tunda baiji motsin taba ko batada lafiya
Yana kuma son dai yaganta domin shap dinta na burgeshi da cikar kirjinta
Yana shiga abin mamaki baiganta ba baikuma ji motsinta a toilet ba har lekawa yayi
Saiyaja yatsaya a tsakiyar dakin yana tambayar kansa "to shin ina wannan yarinyar taje ne?
Yai sauri yafuta yaleka kicin namma bata nan
Yazaga bayan gidan shine har lambu yagama zagayensa yana neme nemensa amma shiru ba bayaninta balle ma wata alamar ko tana gidan
Nan kuma jikinsa yafara sanyi kada dai guduwa tayi? Yatambayi kansa
Gabansa yafadi alokaci guda
Domin yasan inhar ta gudu ba iya kai kanta gida xatayiba tunda batada kudin jirgi balle wata hanya agarin da xata iya guduwa gida
Yatafi da saurinsa yatambayi me gadi yace masa shin ko yaga fitowar Zeenatun?
Me gadin yahau girgixa kai yana nuna tu,ajjibinsa azahiri yana fadin "bangantaba tun jiya rabona da insata a ido
Yarima yace "azamanka nayau aget kamatsa na awa nawa ko minti nawa?
Me gadi yahau sosa keya yace
"Eh to dayake dai yau natashi da bacewar ciki inata shiga toilet shiyasa bana ce ko sau nawa ma nabar get ba kuma nakan dade kafin nadawo.
Yarima yadafe kai yace "Shikenan ta gudu! Nashiga uku.
Me gadi yazabura yace "ta gudu? Zeenatun innalillahi wa innailaihirrajiun.
To yanzu ina za.aje aganta wata sani a kasar nan?
Yarima yaharareshi yace "koma wata sani ko bata sanin ba ai kana da hannu aciki tunda kana wasa da aikinka baka rufe gidan yadda yakamata.
Yajuya yabar Megadi da atsaye saroro
Aifa aranar yarima yarasa tsugum yanata Faman xaryar gun jami,an tsaron garin yana basu bayanin B'atan *KUYANGA* waiko Allah zaisa aganta ahanya
Kwana biyu sukai suna checking akanta amma shiru dole yahakura yakira gida yana tambayar mahaifiyarsa
Koda UMMAH taji abinda yake faruwa daga bakinsa ta kidime tahau yi masa fada
"Yarima kodai akwai abinda kake matane?ko takura mata kayi da ayyuka da fadanka?
Yarima yace "To UMMAH inma nayi mata fadan saita gudu? Banida ikon dazan matane?kawai dai yawon bude ido nakejin ta tafi tunda idonta yabude dama bakiga yanda take shigar kananan kayaba tana son tafuta gari nahanata ashe dai xata shammaceni tagudu
Jin Hakan yasa UMMAH ta yarda tahau fada tana cewa "to ai da ba guduwa yakamata tayiba saita fada maka maza take bukata saika dawo da ita gida ayi mata Aure yanzu kaga hakan ai sharri zata jawo maka ace kai ka koreta ko cutarta kakeyi yasa ta gudu gani da mahassada ackn gida (kishiyoyi)
Kuma dole kasan TAKAWA zaiyi fada amma kabarni dashi zansan mezan fada masa
Yarima yahau godiya yanajin dadi aransa
******
Akwana na ukunta agidan SAHABI bizarta ta samu itadashi
Suka kamo hanyar dawowa Nigeria
Dayake tasaki jikinta dashi tunda taga ba cutarta xaiyiba sai suketa hirarsu ajirgi tana ta masa godiya da nuna masa farin cikinta azahiri
Shikam bakomai yake ce mata ba sai "nikam bazan daina gaya miki ina sonkiba kirike alkawari
Ta lumshe idanunta tabbas inda wanda zataso to abayan SAHABI yake amma ina yau data nufi kasarta ji take wata kaunar MAHBUB ta dawo mata sabuwa
Dayaga tashiga tunani saiyace mata "Zeenatu kada fa kisawa kanki damuwa kicire komai aranki domin ni da Aure nake sonki kuma bazan ringa miki kallon abinda yarima yai miki ba kimance da komai yadda nima zanmanta da komai haka kuma kija bakinki kiyi tsit kada kifadawa kowa abinda yasa kika dawo ko abinda yarima ke miki kimarki zata ragu agun mutane sannan za,aita yawo da maganar agidan.
Tagyada kanta tagamsu itanma ai zataso asirinta yarufu domin kada masoyinta yaji bazaiji dadiba sannan ga "yan uwanta KUYANGU abin xai iya zama abin surutu ayi mata wani kallo
Da dare suka diro kasar Nigeria bayan Ishsha'i
Har gidan sarki Abdallah yarima yadauki shatar mota aka kaisu amma shi bai bari anganshiba
Ita kadai aka sauke akodar gidan sarki aka tafi dashi zuwa hotel din dazai kama yakwana ingari yawaye ya wuce Daura garinsu
Kafin su rabu tun amota yabata waya karama kirar Tecno domin yace yana son yaringa jin muryarta akoyaushe sannan in tanada Damuwa ta sanar masa zai mata maganin damuwar
Tabbas SAHABI yagama mata komai
Shigarta gidan tun daga kofa aka fara mamakin dawowarta tunda ansan da Ita da yarima suka tafi kuma basuda labarin dawowar yariman
Kai tsaye