Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
kama hanya yayi ficewarsa ,aiko wannan fitar da yayi tasa taji zuciyarta kmr ta buga, duk sai taji babu Dadi yanzu idan gurin wacce ta kirashi ya tafi fa ? Take hawaye ya gangaro mata "Kai mata Mata mu rage kishi fa muna son maza ,amman kishinsu zai kashe wasu daga cikinmu ," Allah mu rage kishi sannan mu daina Sanya idanunmu akan movement dinsu da wayoyinsu, domin kwanciyar hankalinmu. Muryarta cike da kuka tace "to me yasa yaki d'aukar wayarsa a gabana ,? 'Idan dai ba rashin gaskiya ba ,idan Yana da gaskiya ya d'auki wayar mana Kuna da matanku a gida to meye abun zuwa , shin shine a waje? ta karasa mgnr tana kuka.. Mmn sudais MUWADDAT PAGE 47 text them ,ga ka zaka Shiga gida ,kar wacce ta kiraka, text her or call her kace Mata kashiga gidanka karta kiraka sai idan Kai karita idan kafita, zai fi min sauki abinda ban gani ba ya fi min, amman bazai yiwu ace an kiraka kana kin d'aukar II ba, kana heading phone dinka "kiyi hakuri baby hakan bazai sake faruwa ba 'ki ya fe min " babu yadda ta iya tace "Allah ya yafe mu gabad'aya . alhamdullahi sun shirya kansu , komai ya daidai a tsakaninsu, ta durinta ne dai ta kulle, ta tamke kafafuwanta tsab taking bashi , bunayya yana ji yana gani haka ya hakura, dan gudun sabon tashin hankali . A she ma duk wannan rigimar da suke a she tana d'auke da shigar ciki batasani ba ,wata tara daidai Muwadda ta haifi d'anta nmj a kasar Spain yaro yaci sunan ishaq suke kiransa da bobo Shekarar bobo day'a ta sake samun wani ciki a lokacin suna Shirin dawowa nigeria. bayan dawowarsu kasar haihuwarsu da wata biyar ta haifi d'anta sak ubansa , wata biyu tsakani faiza ta haihuwa bunayya yana kwance muwaddat ta fad'a jikinsa tana fad'a masa faiza ta haihu kawai sai taga ya kawar da fuskarsa gefe tare da cewa "wa kenan ta haihu ? ",wa kenan fa kace my Lolo ? ' faiza tamu fa nace ta haihu ta haifi nmj ,sai kawai taga ya sake kawar da fuskarsa wani gefen Ta mirgina gefensa ta koma saitin fuskarsa ,ta sausauta muryar kmr mara lafiya "amman Allah ka bani mamaki faiza yaya al'ameen 'yan'uwanamu ne fa,idan ma baka had'a komai da yaya al'ameen ba, faiza fa? sister did ce uwa day'a uba daya, kaf duniya bani da sama daita, itama haka "ama ajiye wannan, a tunanina yarda kaga nayi haihuwar akram , bobo , dady ,a gabanka a rashin tunanina sai naga ko a hanya kaga mai ciki zaka tausaya mata, kayi mata fatan alkairi ,to balle wacce ta kasance yaruwarka, gaba fa bata da kyau "wake gaba ? "ai ni bai isa nayi gaba dashi ba ,huld'a ce dai har abada bana bukata dashi saboda banason yawon had'uwarku dashi ..tayi shiru tana dubansa cike da mamaki . Ya kamo hannuta cikin nasa yana murzawa " ya kika yi shiru? "to me kake son nace maka? "to shikena Allah ya raya musu ta janye hannuta ta tashi ta zauna ya matsota sosai kmr zai shige jikinta ,ya rungumo kugunta daga kwance dayake "aunty nah kada kiji haushina wallahi ina sonki ne fiyye da komai sannan ina da matsanancin kishi akanki bana son wasu ma su ganki bare wannan daya ga samu yaga rashi, mutumin daya kusan kassara min rayuwa, da ba dan Allah nasona ba da tuni na dade da mutuwa 'Ni dai zan fad'a maka gsky idan kaga dama ka d'auka ,manzo Allah s.a.w yace baya tare da duk mai raba zumuci ,saboda haka Dan girman Allah ka saki zuciyarka akan al'ameen, yanzu al'ameen kanwata yake aure ,bani da wata halaka dashi byn zumunci ,kuma wallahi nayi maka alkwari ko mutuwa kayi bazan auri wani Tsatson aleemen ba . Kai da kanka kasan ba sakina zakayi ba ,"ra bani, ni dai banason ma yawon fitar nan, kina da kyau sosai har kin fi matarsa kyau "to sai me kasan dai babu aure tsakaninmu ? "nasani 'ka canza dan Allah.. "Auntyna.....hannuta ta kai ta shafi gashin dake kwance a cinyarsa "kar ka manta, nima ina sonka sannan zan cigaba da sonka har karshen numfashina Nice matarka ta farko ,nice matar daka soma sani diya mace a duniya ,duk da haka nasan nan gaba zakayi tunani kara aure ,ka auro min wata mu zauna tare ,mu dinga sharing dinka biyu ni daita mu raba komai naka biyu ,amman duk yadda nake jin kishinka sosai, na hakura nake kwabar zuciyata da kishinka, nake rayuwa da kai batare da ina tunanin hkn ba bare na d'aukeshi nasawa zuciyata kawai saboda ina son mu zauna lafiya da junanmu Ko kana tunani ni bani da kishi ne "wallahi Muhammad Auwal nafi kowa sonka a duk duniyar nan ,amman acire ummi ka daina tunanin a yanzu zuciyata na tunanin wani nmj byn kai ,kai kad'ai ne a zuciyata ta k'arasa mgnr tana sakin kukan shagwa'ba dake tafe da kissa da kara raunata zuciyar duk Wanda ya jishi "kana kallona baka varda dani bane ? Ya janyota jikinsa yana murmushi "stop crying my aunty mai son girma yau kuma kece kikewa kaninki kuka ? "ta doki kirjinsa cike da shagwa'ba 'to shikena ya isa na yarda na amince dake dari bisa dari kiyi hkr InshaAllahu zakiga canji ,amman sai kinyi hakuri saboda ahankali komai zai zama normal ya tallabo fuskarta suna fuskantar juna "kin hakura ? Ta daga kanta "to to kiyi min murmushin nan naki mai sanyaye min zuciya tayi murmushin had'e da kissing din lips dinsa.. Duk da wannan mgnr datayi masa bai barta taje ba sai ana gobe suna shima tare sukaje suka sauka a hotel, Taron suna yayi kyau yaro yasamu sunan Ibrahim shima . Bunayya ya canza akan yadda ya d'auki abun , most especial daya ji sunan Wanda aka saka Kamar dady ya kudurta a ransa, iman da ihsan suma suna cika shekara shatakwas zai kawar dasu ya huta ,domin har lokacin bai daina jin radadin mutuwar akram ba, kullun ya tuna yadda ya dinga masa magiya akan yana son aure a lokacin, da zai turasa Spain hawaye ne masu zafi suke ziraro masa ko ya yaransa suke? ko a wani hali suke? "Allah sarki rayuwa Allah ya jikanka Ibrahim allah yasa aljanna ce makomarka bazan gushe gurin yi maka addua ba... cikin wannan halin mumy tashigo ta samesa "ko bata tambayesa ba tasan kukan dayake wanda itama har lokacin tana jin zafin mutuwar d'anta fiyye dashi, kasa zama tayi ta fice daga d'akin wasu daga cikin yaran aikinsa masu hankali ya bawa rensu eiman . Bangarensu bunayya da muwaddat kuwa duk karshen shekaran duniya sai sun fita yawon bud'e ido ,wannan karon dai yawon bud'e ido , daga nan su kaiwa su muhmud ziyara Wanda hakan ya sake jawo shakuwa mai karfi atsakaninsu , yawo yayi dadi kmr koda yaushe da suka ba dawo da tsaraba , dan yanxu ma gata kwance tana lauyayin wani sabon ciki Wanda yanxu ya Shiga wata na uku a jikinta Bayan shekara Goma Bunayya ya k'ara girma sosai ya zama cikakken magidanci mai tsananin kyau da d'aukar hankali Dan a lokacin ko cewa akayi bai yi aure ba zaka yarda itama muwaddat duk da yaranta biyar yanzu, amman har lokacin jikinta a kame yake ,Sam bata bar jikinta ya lalace kmr yadda wasu matan keyi ba, haihuwa daya biyu kaga sun dawo wani kala ,yaran yaya akram muhmud Wanda ya kasance babba ya ,yaran yaya akram muhmud Wanda ya kasance babba ya ziyaracisu a wannan shekarar , yan'uwa sunyi murna sosai ,barin dady da momy sukayi tasawa bunayya albarka ,domin shi yayi tsayin daka a cikin lamarin ban da shi sai dai rayuwarsu takare akan d'ansu nada wasu ya'ya a wata uwa duniya, amman ba zasu gansu ba Allah mai yadda yaso yanzu ya'yan muwaddat takwas a yanzu maza bakwai mace day'a wace taci sunan ummi suna kiranta da mufeedah ,kusan awa day'a kenan data tasa mufeedah gaba tana kallonta had'e da tunanin rayuwa Har kusan karfe takwas na dar kwance take tana tunanin sakamakon bakin da b nayya yayi daga London abokan karatunsa ne... Ta kasa runtsa idanunta saboda rashin maigidanta kusa daita, sai wajen 12:00 yashigo ya sameta kwance ya karaso gareta inda take kwance ya sunkuyo ya sunbacci goshinta 'Yaya dai aunty nah ? tayi murmushi Dan Allah ka daina ce min aunty nan idan ba haka kaima zaka dawo yaya "kice min mana ai zan fi son hk..taso ki gaya min damuwarki kinyi shiru kina faman tunani ,azo a gaya min tunanin wa ake yi . Ta Dan juya kad'an ta kama hannunsa cikin nata tana massaging ahankali ahankali sannan ta yunkura ta Mike ta d'auki mufeedah ta kaita d'akin baccinsu, ta dawo Wanda lokacin har yashiga wanka ,itama sauya kaya tayi Ta kasa runtsa idanunta saboda rashin maigidanta kusa daita, sai wajen 12:00 yashigo ya sameta kwance ya karaso gareta inda take kwance ya sunkuyo ya sunbacci goshinta 'Yaya dai aunty nah ? tayi murmushi Dan Allah ka daina ce min aunty nan idan ba haka kaima zaka dawo yaya "kice min mana ai zan fi sonh aso ki gaya min damuwarki kinyi shiru kin n tunani ,azo a gaya min tunanin wa ake yi . Ta Dan juya kad'an ta kama hannunsa cikin nata tana massaging ahankali ahankali sannan ta yunkura ta Mike ta d'auki mufeedah ta kaita d'akin baccinsu, ta dawo Wanda lokacin har yashiga wanka ,itama sauya kaya tayi zuwa na bacci tabi lafiyar gado bayan ya fito ya shirya ya kwanta abayanta ya juyo daita suna fuskantar juna "gaya min damuwarki ta shige jikinsa" bani damuwar komai ,tunaninka ne kawai ke dawainiyya da ruhina ,bayan shi tunanin mai zanyi bayan na godewa Allah daya azirtani da samu adalin miji tamkarka fatana har aljannah mu kasance tare . Alhamdullahi Alhamdullahi Alhamdullahi nan muka kawo karshen labarin muwaddat abinda nayi daidai Allah ya bani lada kuskuren dake ciki kuma Allah ya fe min Subahanaka allahumma ashadu allaila a illahah astagfiruka wa'atubu ilaik Mmn sudais ce An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 40 of 40