Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 6
ji ba da wula?anta mutane ba saboda shi Wan Adam daraja gareshi bakasan sanda zaiyi maka rana ba don haka ki daina sannan ki nutsu kiyi abinda ya kaiki ba wai shashanci ba da kula ?awaye da samari ki kula kinji Sa'adan Abba", Nayi murmurshi jin sunan da ya kirani da shi don naji daWi har cikin raina na ce "in sha Allah Abba zan kiyaye Nagode", da ya fita su Yaya Auwal suka sake Woramin dama ya fita suka hau zazzagemin har da su ran?washi nai Allah ya isa a zuciyata, Cikin yardar Allah na fara zuwa school hankalina a kwance ba'a canza min driver ba kamar yanda na bu?ata daga wajen Abba ya ce "a'a Sa'a na dawo daga rakiyarki ni banga Laifin Habu ba ya iya tu?i ga nutsuwa in aka bari ya tafi baasan wa zaa kuma jajibowa ba don haka ban goyon bayanki anan kiyi ha?uri", ba yanda zanyi haka na ?yale amma ba don na ha?ura ba don ni haka nake duk Bala'i in inason mutum a duniya to ya rabauta don zan soshi tamkar kaina in kuma na tsani mutum to na shiga uku ko mutuwa Albarka yanda na Wauki karan tsana na Wora akan habu in shima ya cewa Abba zai cigaba da zama duk zai gane kurensa zancigaba da karta masa rashin mutunci har sai ya gaji ya gudu da ?afafunsa. &&& &&& &&& Da Abba da Baba Hadi Baba Kalla da dukansu ?an uwansa da Kaka suna zaue a falonta suna tattaunawa, Baba Hadi ya ce "wai yanzu kai Alaji yarinyar nan Sa'a baza ai mata zancen aure ba yarinya ta girma har ta gaji da girma sai dai ka zuba kai da kallonta?", Kaka ta ce "yawwa Abdulhadi faWamasa dai....", Ya ce "Aa Iya? Yaya? Ban gane me kuke nufi ba"? Baba Hadi Ya ce "Ehmana dole ka kasa ganewa yanda dai muka faWamaka inka fahimta hakane ka tasa yarinya a gaba har wani jami'a ka kaita tsabar goyon bayan ?arya? Kana ganin abinda yarinyar nan take a gari amma ka danne kayi kamar baka sani ba ka ma daWa bata lasisi ta cigaba kenan ko?", Abba ya girgiza kai shi ya ma rasa ta cewa "Yaya kuyi ha?uri don Allah ku fahimceni wallhi duk abinda kuke faWa ba haka bane Iya kuyi ha?uri don girman Allah bani ba ayimin afuwa ayi hakuri", Iya ta ce "a'a ai bamu zaka bawa ha?uri ba kanka zaka bawa ahto, amma wallahi gaskiya ake faWa maka iyi tsakani da Allah to kai saboda me bazakayi mata Auren ba? Ko bata isa bane?, Ya ce"aa iya ta isa mana to ai naga duk ba samarin masu zuwa wajenta tunda Allah bai kawo mijin ba ai kai sai ka zaSa mata tunda kai ubane a wajanta in bakada wanda zaka bata ga yayyenka sai ka wakiltasu ko ba haka ba?", Baba Hadi ya ce "tabbas iya zancenki dutse", ta ce "ahto?", Amma ka bar yaro a gabanka ya kai har wannan munzalin in karatu kukeji sai su ?arasa a gidan mazajensu tunda inane baa karatu yanzu? Babu", Abba yayi jimm kafin ya ce"to iya zaa bincika in sha Allahu indai don wannan ne karki Sata ranki kinji za'ayi in sha Allahu ai komai nufine na Allah zanje in tuntuSeta inji in babu sai a san yanda zaai", yai musu sallama ya bar sasan ya nufi ?arayinsu. Ya tarar da Mama ita kaWai a zaune a falo lokacin duk bama nan ni ina makaranta sukuma suna kasuwa... '? *PAID BOOK 300 ONLY* *SEND VIA THIS ACCOUNT=?G?* *SAFIYYA GARBA MUKHTAR* *JAIZ BANK* *0007688753* *EVIDENCE OF PAYMENT HHERE=?I? 09042684315 siyan na gari maida kudi gida* *AUREN SADAKA BY SAFIYYA MUKHTAR GARBA* #Share '? #comment'? #EditingL' *AUREN SADAKA 15&16* *AS.Episod one.pg15&16*. *E*O*W *09042684315*=??? =؅?*FC'- 'D5/B)* *AFUWA DA JINA KWANA2 SHURU AIMIN UZURI*>?2??????(?\?^?????????????????????????????????????WD?`????P?R?T???????Џ????????????? ?p?r?????????P?Q???????????????????????????????WD?`??Q?R?S?T?'?.??o????ƚR??S?S????ե??k???]?c?.??? ???????????????????????????????WD?`?? ?"?L???????ʷ?t?v?x?ȸʸ޸??? ? ??????@?B?D???????????????????????????????????WD?`????????ڹܹ?????Ҿ7?c?????8?c????B?g???~????????????????????????????????????????????WD?`???,?F???????*?,?@?V?j?l?n?p?r?t?v???????????????? ?"?B?D???????????????????????????????WD?`??D??? ?"???D?????\???z?X?i??????????'???????5??????????????????????????????????WD?`????&(Xp?np??????????????????????????????????????????????HJjl?????lnprt?z ?"%?(-5\=\A,C|E?I?KHQ??????????????????????????????WD?`??HQ?Q?Q?V X?YJ[?\?^?_?_?_?_?_?_``B`Z`t`aaaXaZana?a?a?a??????????????????????????????WD?`???a?a?a?a?a?a?a?a?a?a?a*b,bLbNbnbpb?b?b?b?d?d?dpfkp?s?s8t??????????????????????????????WD?`??8t:tPxzz(|?}???҅??h????2??j?l?n?p?r???Йҙ??4?Ě????????????????????????????WD?`????WD?`????WD?`??????2?4?šȚ??,?.?B?D?V?n??????????&?4??>?>??6?8?N?P?h?j?????L@P@b@d@x@z@?@?@?@?@*A.ALAPA`AnAvALCPCRCTC?C`?????????????? ?"?????????0?2?D?l?n?8????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????? hTK?hTK?hTK?hTK?KHaJhTK?U h7}?o(h7}? h7}?0JVĚƚȚ??.?D?X?Z?\?^?`?b?d?f?h?j?l?n??????????????6?8???????????????????????????????WD?`??8?:?

Chapter 4 of 6