tayi tana kuka “sorry kawata ki daina kuk'an na bari” Ajiyar zuciya Yusrah ta sauk'e Nan tace “wlhy kawata Zaman gidan mu ya i'sheni wlhy na gaji Yaya Yusuf Yana takura min sosai” sosai Minaty take rarrashin ta kullun in hak'an ya kasance gurinta take Zuwa domin wani i'rin so suke yiwa junansu Amina mahaifiyarta ta rasu Sai matar babanta Bata shiri da matar Baban nata domin tana muguwar matace Bata da i'mani hasali ma halin da take cikin matar Baban nata i'ta ta jefata.
Wannna Kenan
Mu dawo cikin labarin.....
FARHAT
7/16/20, 3:30 PM - FARHAT UMMY BILAL🤰🏼: *_✺ BAN FARGA BA ✺_*
✺✺✺
Farin Jini Writers Asso
22 ...
*Sadaukarwa ga dukkannin masoyana love you more*
END😢👋🏼
Cikin dare ya lallaba ya Haye gadon jawota yayi jikinsa yana sauk'e Ajiyar zuciya a hankali ya zame rigar jikinta Yana shafa dukiyar fulaninta wani yanayi ta fara jin k’anta Kara shigewa jikinsa tayi sosai hakan ya Masa dad’in Nan ya d’aura bakinsa saman nipples d’inta da suka mimmike a hankali ya fara suck d'insu wani nishi tayi had’e da bankaro masa Kirjinta mirginata ya ya Haye samanta jin nauyin mutum a jikinta yasa ta bud’e i'do gabanta na matsanancin bugawa suna had’a i'do taja tsaki tare da fad’in “jarababbe sauka min ajiki kafin na murd’e karamar abar ka” haushi maganarta ya bashi a fusace yace “zanga uban daya isa ya hanani yanda nake so da kud’i na na biya sadaki shine Zaki kawo min isk’anci to Wlhy saina dirje sadakina” bud’e Baki tayi da niyar Magana take ya cafki harshen ta yana wani i'rin tsotsa matseta yayi sosai yana murzawa nononta sai Nishi yake fitarwa.
Kiciniyar kwacewa ta farayi Amma i'na yayi nisa wani i'rin moving yake da i’ta duk ya ya mutsa gadon ita tsoronta d’aya karya ture Mata Nimha ta fad’i kasa da kyar da iya kwatar bakinta cikin bacin rai tace “wlhy ka sauka jikina” Kama Boob's d'inta yayi Yana murzasu harda lumshe i'don da sauri ta tunkud’eshi gefe tare da jan bargo ta nufi hanyar fita.
Cikin zafin nama ya diro tare da had’ata da jikinsa “pls Karki min Haka inna cikin bukata kiji tausayi Mijinki ki faranta ran kawarki Yusrah...” jin ya ambaci sunanki Aminiyarta yasa ta fad’awa jikinsa ba tare da ta shirya ba “kiyi hakuri Amina bazan iya barci batare da na zubar ba”
shuru ta masa Bata ce kala ba tana jinsa babu yanda zatayi ya d’auketa tare da d’aurata saman gado kissing jikinta yake ta ko ina Yana fitar da numfashi da k'arfi lips d'inta ya kama yana tsotsa tare da zugo hakqaranta Kama harshen ta, yayi Yana tsotsa kamar zai cinye gangarowa yayi saman wiyanta Yana Bata wani i'rin sunba gabad’aya jikinta ya mutu ko d’an Yatsanta Bata i’ya d’agawa Kama nononta yayi Yana tsotsa tare da ciza nipples d’in “washhh Abban Nimha z..a.zafi..” d’agowa yayi ya zuba Mata rikitattun i'danunsa da suka koma jajir dan jaraba
“yi hakuri” yace Mata a tak'aice a Hankali ya gangaro kasanta kafafunta ya bud’e ya saka yatsansa “washhh uhm uhm zafi pls ka Bari..” bai barta ta karasa maganarta ba ya caka Mata yatsansa Yana caccakar ta dashi cakal cakal yatsan yake yi sai da yacita da hannunsa sosai ganin sai fad’in zafi take yasa shi kallonta a hankali yace “sorry zakiji dad’i sosai Bari na Miki Suck” yatsansa ya zare tare da saka bakinsa yana tsotsar durinta wani dogon Ajiyar zuciya ta sauk'e jin yanda yake tsotsarta ..
“wayyyo pls karka cinye ni wayyo momy ka Bari” Shareta yayi ya cigaba da danna harshensa cikin Durinta yana wani i'rin tsotsar gindinta sosai yake zuko ruwan dake gangarowa 'ita dai Bata jin dad’in haka saima zafi daya ke Mata.
Belinta ya zuko da k'arfi cikin wani i'rin salo shi a dole sai tace taji dad’i kafin zai cita wani Kara ta saka tare da ƙaƙƙameshi Kara tura kansa tayi domin wani mugum dad'i taji lokaci d'aya.
“kina jin dad’i?” Gyaɗa Masa kai tayi Danna harshen sa yayi tare da matse nonuwanta duka biyu zare bakinsa yayi da sauri da danne k’ansa. “pls kayi”
Mayar da kansa yayi Yana Mata wani i'rin Sucking mai tsayawa a rai sosai suka fita a hayyacinsu boxes din jikinsa ya cire i'danunta na Lumshe ya saita Joystick d'insa tare da dannawa da k'arfi “wayyo da zafi ka bari” bai saurareta ta ta danna Buransa ciki Kara ya sake tare da k’ankameta ihu ya saka Yana zuba Mata sambatu “wayyo dad’i ahh Minaty kina da dad'i sosai wayyo Karki barni pls bazan iya rayuwa Babu ke ba” surutu ya ringa mata i'ta kuwa sai dukansa take domin wani i'rin zafi kasanta KE Mata sosai ya ringa hak'arta sai da ya tabbatar da ya Sami biyan bukata kafin ya barta ta ji jiki sosai sunkutar yayi ya nufa toilet da i'ta da k'ansa ya Masa wanka Yana tsokanarta “Uhm gashi dai na cika Mara har ana min i'hu” hararansa tayi cikin had’e gira tace “wannan karamin abar zanma kuka nikan Banga cika marar da yayi ba...” aii Bata karasa rufe Baki ba ya shige jikinta ware kafarta yayi ya danna Mata Buransa.
“wayyo ka Bari wasa nake maka wlhy ya cika na gaji fa sosai” numfashi yaja kafin yace “kina da sweet ohhhhh wawwwww ki Bari na cikar mararki tunda ban cika ba” Danna Mata yayi da k'arfi Wanda yasa ta saki Kara tana Mai riƙe kugunsa “ka Bari na tuba bazan Kara ba” had’e bakinsu yayi yana karkad'a harshensa sai mamula belinta yake yi,
Sai da ya cita sosai kafin ya barta wanka ya temaka Mata tayi sanna shima yayi cikin Farin ciki ya d’aukota suna fitowa suka ga Nimha i'danunta biyu sai kallon hanyar toilet d’in take .
Sai da ya ajiyeta a Kan gado kafin ya d’auki Nimha “Baby kin tashi ne” kallonsa yarinyar take a Hankali Minaty ta matso ta shige jikinsa jin jikinta ya fara zafi ya sashi fad’in “Zazzabi ko” Gyaɗa Masa kai tayi had’asu yayi Gabad'ayansu ya rumgumesu a haka sukayi barci..
Bayan sati biyu sosai yake Bata kulawa sam baya son abinda zai Bata Mata rai i'tama tana bashi kulawa ganin yayi sanyi yanzun baya d’aure Mata fusk'a sai dai taki sake Masa sabida jarabansa Yana fin karfinta tana zaune duk tayi wani i'rin Nimha na barci a hannunta fitowarsa Kenna daga wanka yace ”Minaty taso menene” matsowa tayi garesa kamar zatayi kuka tace “Nimha ce zazzabi ne a jikinta taki shan Madara in Tasha ma sai dai tayi Amai da sauri ya karbeta yana fad’in je kiyi wanka sai muje asibiti toilet ta nufa kafin ta karasa shiga wani jiri ya d’ibeta da sauri ya taryota jikinsa “wai menene haka Baki da lafiya NE? na lura Baki da kuzari” lumshe i'do tayi a hankali Magana yake Mata Amma sai yaji saukan numfashin ta a hankali Mimi ce ta shigo da sauri jin d’aga murya daga shi sai towel ta ganshi kawar da kanta tayi gefe kafin tace “maiya sameta?”
“dukkansu basa jin dad’i i'tama yanzun nake Magana Amma Wai har tayi barci” d’aukar Nimha Mimi tayi “ka kwantar da i'ta in ta farka sai in dubata Nimha mura ke damunta Bari na sa Baffa ya siyo magani ka kula da Amina har ta Farka” Gyaɗa mata kai yayi.
Jikin Nimha ya rikice kullun dare basa barci ga Minaty ma Bata jin dad'i suna kwance dare ya raba zazzabi Mai zafi ya rufe Minaty gabad’aya jikinta rawa yake yi da Sauri ya farka daman tana jikinsa ne “Amina muje asibiti kawai zai fi Amma kullun cikin ciwo...” wani dogon ajiyar zuciya suka ji nan Minaty ta tashi jikinta na rawa ta jawo Nimha da sauri yace “itace ta yi Ajiyar zuciya haka?” Kai ta d’aga masa jin jikin yarinyar ya sake ne yasata kwalla kara Karan daya tada mutanen gidan gabad’ansu suka nufo inda suke “Baffa ne yace lafiya mai yafaru” Nimha Yusuf ya nuna Masa domin shima ya tsinke da lamarin Baffa ne ya d’auke a jiyar zuciya ya sauk'e kafin yace “Allah sarki ubangiji ya miki rahama” wayyo Allah zubewa kawai suka ga Minaty da Yusuf sunyi tare da taimakon Mimi suka farka kowa yaji mutuwar yarinyar sosai Minaty dai jiki yaki sai da suka dankanata da Asibiti Bayan Likita ya dubata yace tana da shigan ciki na sati biyu duk da suna cikin jimamin mutuwar Amratullah hak'an bai hanasu farinciki ba...
Kulawa soyayya tattali tare da tarairaya Amina na samu daga Gurin Mijinta ya rumgumi matar sa ba'ajin kansu i'tama tana faranta Masa sosai rayuwar su abin sha'awa Amma wani lokaci sukanyi kuka in suka tuna da abinda ya faru Yusuf na kuka in ya tuna da Yusurah yana santa sosai Kullun Yana Mata Addu'a tare da rokon yafiyar Allah Amina ta haihu inda ta haifi d'anta sak ubansa ranar suna yaro yaci sunan kakansu Aminu Amma suna kiransa da Ameer zaune suke Gabad'aya a falo suna hira cikin so da kaunar juna Minaty na jikinsa Ameer na jikin Gran domin Allah ya Dora Mata son yaron yaro d'an wata Shida sai kirijiya da barna mikewa Minaty tayi tana yamutsa fuska jin zuciyarta na tashi kallonta yayi tare da fad'in “yadai Matar Yusuf” d'an murmushi ta masa domin tana son ya kirata da Haka “Wlhy Abban Nimha Inna jin tashin zuciya ne ” sai da ya murmusa kafin yace “Yusrah na Zuwa Kenna”
..... Hararansa tayi kafin tace “Allah ni bani da komai yanzun fisabidillahi fata kake min yaushe Ameer ya girma..” Bata rufe bakinta ba dai ga Amai durkusawa tayi tana kwararawa murmushi Gran tayi kafin tace “muna son Haka Allah ya inganta” d'aukarta yayi ya nufi d’aki da i'ta Nan ya taimaka Mata ta Gyara jikinta rumgumeshi tayi a Haka har ya kwantar da i'ta a Bed sosai suke kallon juna murmushi ya sakar mata “inna sanka mijina” Karan hancinta yaja kafin yace inna sanki Matata” rumgume juna sukai daga Nan wasa ya sauya salo nan Nima na tattara a guje ganin suna Shirin bani kunya......
*Alhamdulillah*
Anan na kawo karshen wannan littafin da fatan sakon isarwa ya i'sa ga masu karatu Inna jiran shawarar ku sharhi ko Karin bayani zaku tuntubeni ta WhatsApp number na 08062068839...
ku kasance tare Dani a sabon littafi na Wanda zasu same shi Kan farashi mai sauki sannan zan muku cigan littafin BAKUMIN HALACCI BA sai kujini inna Kaunarku sosai zanyi kewar ku domin bazanyi Post da huri ba
Taku har kullun
FARHAT
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels