Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

yana faďin yaya kagansa ko.
Nawaf yadakama Abdallah tsawa dallah malam yima mutane shiru, ubanmiye abin dariya anan, Abdallah ya tsaya da dariyar yan toshe baki, wayar mas'ud tayi wringing yami'ke yana faďin ina zuwa.
Nawaf ya ce, "malam babu wani kana zuwa kace kawai katafi soyayya.
Mas'ud ya fice yana dariya, aii dai ba haramun zanyiba, kuma na fika, Nawaf ya murmusa azuciyarsa ya ce, "nima ina hanya, afili kuma sauya kalli yasmeen, suka haďa ido, tayi saurin janye idanunta daga kallonsa.
Shima saiya kauda fuska yana murmushi.

Haka rayuwa tacigaba da tafiya da sauri, jikin Nawaf yana sau'ki yanda yakamata, sannan agefe ga son yasmeen yana ďauwainiya dashi, saidai yakasa furta mata, dukda kwayar idanunsa da aiyukansa suna 'ko'karin fallasa asirin zuciyar tasa.
Mas'ud ne kawai ya fahimci halin dayake ciki, amma shima bai nuna masaba tunda bai fito fili ya sanar masaba.
Itakuma yasmeen dayakeyi dan ita takasa fahimtar ainahin gskyar sa, saboda kallon maza datakeyi abai bai, saka makon hare2 dasuka kawoma rayuwarta abaya, sai take kallon kowane namiji da irin wannan sigar yake kallon mace, dukda itama tana fama da dakon soyayyar tasa azuciyarta, amma ita takan gwada 'ko'kari, konace jarumtar 6oyewa, wannan yasa gwarzon nata yakasa fahimtarta yake mata kallon kitse afannin san maso wani, (wato yana sonta tana son faisal) wannan yasa yake kasa fallasa sirrin zuciyar tasa saboda tu'ku'kin ba'kin cikin kishi dakanyi ďawauniya dashi aduk lokacin da kwarin gwuywar faďa matan ya iso kwakwalwarsa.
Shaiďan yakan kawo masa taswurar bazata amshi soyayyarsaba, dan tanada wanda takeso, 'kaddarace kawai tarabasu, shikuma ta haďasu.
Aduk lokacin da shaiďan yagama masa wannan karatun yakanji baya son ganin yasmeen akusadashi, shikansa yakanji haushin kansa yanda yabari sonta da 'kaunarta suka yimasa kamun kaxar kuku, shikam ya yarda ALLAH ne ya yanka masa kazar wahala, shiyyasa yaketa faman figarta, gashi kuma gashinta yagaza 'karewa, yarintse ido yana fitar da huci mai zafi daga bakinsa. A haka yasmeen tafito daga bayi tasamesa.
Tabishi da kallon mamaki, wannan irin huci haka kamar wanda yake filin gwada 'kwanji.
Yajuwyo yana kallonta shima, taďan kauda idonta daga kansa, cikin sar'kewar murya ya ce, "lafiya dai?", yasmeen ta ce, "'kalau mika gani??, ya girgiza kai yana faďin babu komai.
Ta juya tana linke kayansa daya cire yabajesu akan gadon, wayarsa dake bisa dirowar gefen gadon tahau kara alamar kira, ta ďauka tanufi inda yake ta mi'ka masa, ya ce, "waye?, batareda ya kar6aba.
Ta kalli fuskar wayar sannan ta kalleshi ta ce, "number ce babu suna,, yaďan ďaga kafaďa shikenan kowaye bazan ďaukaba.
Cikin mamaki yasmeen ta ce, "saboda mi??, yaďan tsura mata idanu, ya ce, "saboda bana ďaga ba'kuwar number, kuma wanan layin nawa kowa zai iya samunsa, dan shine number gama gari,, yasmeen ta ta6e baki, to kasan bazaka rin'ka ďagawaba miyasa karin'ka bada number??.
Nawaf yaďan zaro ido waje tofa 'yar jarida akaina zaki fara aikin nakine??, A'a ALLAH yabaka ha'kuri malam niba faďa nake nemaba.
Nawaf ya murmusa, ainima ba faďan nake nemaba, ni dan ALLAH ma zokimin tausa.
Tausa kuma?, aiini idan zaka saka bindiga akaina bansan yanda aikeyin tausaba.
Nawaf ya ce, "hummyimm aiko dole ki koya, dan ni mutumne maison idan yagaji amin tausa, ya 'kare maganar yana wani kanne ido ďaya, yasmeen ta kauda kai tana ta6e baki, ta ce, "dan kuma kanaso sai akace dole nice zan maka.
Yay wata sassanyar dariya yana faďin, yarinyarnan nakula har yanzu 'kuruciya tana damunki wlhy, amma karki damu, nakusa kaiki makarantar hankali, kuma nine malamin.......bai gama rufe bakiba aka 'kara kiran wayar.
Yasmeen ta ce, "babu 'kyau wula'kanta mutanedai.
Yay murmushi nima ba wula'kantasu nakeyiba, inada hujjar 'kin ďagawa, duk inda mutum yaga wannan no ďin ya ďauka to yaga dokokin dana kafa, na ce, "kafin ka kirani ka tabbatar katuro mini sa'kon dazan gamsu dakai, idan naso zan iya kirankama da kaina, amma haka kawai daga kirana da number saina kama ďagawa, bakisan mu sanannu anada hanyoyin cutar damuba iri2, karki manta bakowa yake sonmu dan ALLAH ba.
Yasmeen ta ďan jinjina kai tana ta ce, "hakane kuma, amma kabari ni naďaga wanan.
Da sauri ya harareta, ya ce, "wlhy koda wasa karki fara, angaya miki kowane shara ya isa yaji muryan matata ne, ALLAH kobanan kika aikata saina gane, kuma zan miki kwakwkwaran hukunci.
Yanda yake maganar cikin faďa sai abin yabama yasmeen mamaki, a zuciyarta ta ce, "badai kishina yafarayiba??, ta tuna randa ya sha'keta akan faisal, da fasa mata waya dayayi, wata zuciya ta ce, "babu wani kishi yana kare martabar igiyoyin aurensane kawai.
Ahankali tajuya tacigaba da aikinta,, yabita da manyan idanunsa farare tas, ji yake zuciyarsa tana ambaliya akogin 'kaunarta wadda shi kansa baisan lokacin daya afkaba, ya lumshe idanunsa ahankali.

Bayan kwana huďu.
Suka fara shirin komawa Najeria harda Nawaf, dan yaďauki hutu domin yin jiyya, daganan zai zarce da hutun 'karshen shekara,, suka shirya tsaf, Nawaf da Mas'ud suka shiga gari sukayo tsaraba, Nawaf ya ce, "malam wai lafiya naga tsarabarka ta 'kare akayan baby?.
Mas'ud yay murmushi, ya ce, "malam aika kusa zama dadyne.
Nawaf yazaro ido waje bro's dgsk kakeyi??, mas'ud ya sakeyin dariya, hakane wlhy bakai kana mana rowaba konace kana mana ba'kin cikin ganin baby,, Nawaf ya ce, "kai nayi farinciki ALLAH ya inganta mana, amma ni babu wani rowar baby danake muku dasauran lokacine kawai.
Mas'ud ya ce, "shikenan muna nan muna jiran lokacin, amma gsky muna bu'katar baby, dan haka ku ajiye wani girman kanku ku bamu.
Nawaf yakaima mas'ud duka, oh munema zamu baku babyn ba ALLAH ba??.
A'a ALLAH ne zai bamu amma fa da taimakonku, Nawaf ya ce, "to saika bari saina 'kara aure,, hhhhhh su aure manya, malam tuni nafara harbo jirginka, saiya faďo zan maida yanda akayi, shiru Nawaf yayi dan yasan halin mas'ud sarai.
'Kananun kaya yaďebo sosai, wanda duk azuciyarsa na yasmeen ne, dan ita kaďai yay ma tsaraba, yabama su Abdallah kuďi suyi tasu, hakama su momcy, saikuma 'kannen mas'ud daya siyomawa, daga nan suka dawo hotel ďin, ya tarar har yasmeen tagama haďa musu komai nasu.
'Karfe bakwai na dare jirginsu yataso zuwa 9ja✈................✍🏻





Assalamu alaikum
Ina muku barka da sabuwar shekara, amma ina kira gareku 'yan uwana akan mu gyara wani abu, damuke aikatawa a tsarin rayuwarmu.
Idan ban mantaba munshiga shikarar musulunci wata biyu daya wuce baya, amma banga mutane suna posting sosai akan farin cikin shigarmu sabuwar shekaraba,, wasuma basu san munshigaba,, amma abin haushi da ba'kin ciki kowa yasan anshiga sabuwar shekarar 2017, harma yana 'ko'karin yin posting ďin taya murna.
'Yan uwana mu gyara, muringa girmama addininmu da aldarmu, mudaina fifita addinin wasu akan namu, dansu basu damu da abinda muke cikiba, koda sun sani sukan nuna basu fahimtaba,, tofa lokaci yayi dazamu fara gane karatun kurma wlhy,, ALLAH yasa mugane amin..



©2017


💓bilyn Abdul💓
💓Mrs Abdus'salam💓
💓luv u oll my fan's😘💓
[1/12, 9:00 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆
🎾 NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆






NA BILKISA IBRAHIM💓



Page👉🏻43 & 44

.....Sun iso 9ja cikin ďokin son ganin 'kasarsu ta haihuwa, musamman ma Nawaf daya ďan daďe baya nan, da'kyar suka samu ku6towa daga hannun 'yan jarida afilin jirgin, bayan Nawaf yayiwa masoyansa godiya da irin kulawa dasuka nuna masa, yayi 'yan bayanai na gamsarwa ga masoyansa.
A family falo suka baje kowa yana maida numfashin gajiya, aka kawo musu lafiyayyen abinci daga gidansu mas'ud, kowa yaci ya 'koshi.
Nawaf ya ce, "momcy nifa barci nakeji wlhy.
Momcy ta ce, "to mai sunan manya kujira papanku ya sakko, dan yay muku tanadin wani abu dazai sakaku farin ciki,, Nawaf yay murmushi, ALLAH sarki my sweet papa, to muna jiransa.
Babu daďewa papa ya sakko cikin jallabiya fara, momcy ta ce, "kamar kasan jiranka kuwa akeyi,, murmushi papa yayi ya ce, "to gani miya faru?, momcy ta nuna masa Nawaf, wai barci yakeji, papa yay dariya to kutashi muje, amma saikun ďaure fuskarku, momcy ta ce, "gsky ne Alhaji.
Nawaf da yasmeen suka ďaure idonsu da hankici momcy takama hannun Yasmeen, papa yakama na Nawaf, su Abdallah suka take musu baya.
Woow!! Nafaďa danganin inda suka dosa.
Anwar yabuďe 'kofa suka shiga, saida sukaje tsakkiyar falon san nan papa ya ce, "subuďe idonsu, kowa yazaro ido 😳😳dan mamaki, cikin farin ciki Nawaf ya rungume papa yana sambatun farinciki, sai dariya suke masa.
6angaren da Nawaf yafara ginawane ya daina, papa ya 'karasa ginin aka zubama wajen kaya masu 'kyau da tsari, abin sai wanda yagani komai zam2, papa ya ce, "to kowa ya za6i bedroom ďin dayakeso, Nawaf ya ce, "papa ni zan fara za6a.
A'a modebbo yasmeen ce 'karama ita zata fara za6a, yasmeen tafakaici idonsu papa tayima Nawaf gwalo, ya ďaure fuska tamau yana harararta, momcy ta ce, "za6i kinji ďiyata, tako nuna wanda Nawaf yakeso acikin zuciyarsa, da sauri Nawaf ya ce, "tab yarinya wlhy nima shinakeso.
A'a modibbo kayi ha'kuri kaci girma kaifa babbane, kuma aii ďakin mai gida a ciki akesonshi, dan haka kaine zaka ďauki na ciki, Nawaf yay wani murmushin mugunta ya ce, "na amince papa.
To ALLAH yay muku albarka kunji, suka dawo falo akayi addu'oi sannan su papa suka tafi nasu waje.
Bayan fitarsu yasmeen ta tashi tayi shigewarta ďakin data za6a batareda tabi takan Nawaf ba, yabita da kallo yana murmushin mugunta, takai minti goma da shiga sannan yabi bayanta, har yaje 'kofar ďakin saikuma ya fasa ya wuce ďayan ďaki, wanka yashiga .
Itama yasmeen wanka tayi, tana fitowa ta zira kaya ajikinta marasa nauyi ta haye gado, harta kwanta saikuma ta tashi ta sakko 'kofar ta sakama key tabar key ďin aciki, dan tanada tabbacin wannan mugun zai i ya biyo bayanta tunda tabashi haushi, dan tunda tace tana son ďakin nan ya canja fuska yana harararta, ta haye gadon tana wata 'yar dariya, babu daďewa barci yay gaba da ita.
Shima dai Nawaf bayan yafito kwanciya yayi domin yin barci, amma saiya kasa, tunanin yasmeen yazo ya kanaynayeshi abubuwa dayawa yake kissimawa a cikin zuciyarsa, yanzun kam gsky bazai iya đaga mata 'kafaba, yariga yashirya. komai tafanjama fanjam, shima yana bu'katar ďanďana za'kin rayuwar aure, yanason sanin banbancin da da yanzu, to amma tawace hanya zaibi domin mallakar wadda yadaďe yana muradi da bege??, taya zai fahimtar da yasmeen cewa ya fara 'kaunarta tun lokaci mai tsawo daya wuce?, to anyama zata fahimcesa??, idan ta fahimcesa zata amshi uzurinsa??, waishinma zata soshi??, ko har yanzu tana ma'kale da son tsohon mijintane??, yaja wani dogon tsaki, ko a mafarki bayason tuna anta6a ďaurama yasmeen aure dawani kafinshi, yakaima iska naushi yana huro hanci tamkar mai shirin danbe.
Zumbur yami'ke yanufi ďakin da yasmeen take, yata6a 'kofar amma saiyaji gam ankulle, mtsowwwww yaja tsaki yakoma inda yafito, babu daďewa shima barci ya ďaukeshi.
Basu farkaba sai da'aka kira sallah, yasmeen ta tashi tayo alwala, tanajin motsin fitar Nawaf, koda yadawo saiya shiga gidansu mas'ud, mami ta ce, "A'a Modebbo dakanka, muna shirin shiga anjima, nazata kunacan kuna barcin gajiya, Nawaf yay murmushi yarisina yana gaida mami, ta amsa cikin fara'a da tambayarsa yajiki??, ya ce, "jiki Alhmdllh kaďan yarage aii.
Masha ALLAHU aii haka akeso, sunďan daďe suna hira, 'kannen mas'ud sukazo suka gaisheshi dayi masa yajiki, cikin fara'a yake amsa musu,da tambayarsu ya karatu? , daga baya yanufi 6angaren mas'ud.
A falo ya iskesu anata zuba soyayya, Nawaf ya ce, "ALLAH yashiryaka malam, kana nan kana soyayya shiyyasa muna sauka kagudo ko?.
Mas'ud yay dariya yana faďin yaranka Alhaji?, Nawaf ya ce, "fari 'kal, yazauna suna gaisawa da Ameena, Nawaf ya ce, "ashe munsami 'karuwa to ALLAH ya inganta mana, Ameena ta ce, "amin tana murmushi, taje takawo masa lemo, saita koma bedroom takwanta tabasu waje.
Nawaf ya ce, "mutumina kaikam sai ahankali, ahankalinma sai sannu mas'ud yafaďa yana hararar Nawaf,, yaďora dafaďin ina yasmeen??, Nawaf ya ta6e baki tana gida mana kozan rin'ka yawo da'itane.
Dariya mas'ud yayi, to idan kayi yawon da'ita haramunne, aii yakamata ma kuzo tare yanzu.
mtsowwwww!!!! Nawaf yaja tsaki Kaifa idan ana maganar arzi'ki saika rin'ka kawoma mutane ta tsiya,, hummmmyimm!!! Maganar yasmeen ďince tatsiya?, malam idanzaka fito fili kafaďa kafito, wlhy tuni nagano ka kamu da son yasmeen, dan idanunka sun fallasa sirrin zuciyarka.
Lah mas'ud sharri kuma ka koma yima mutane da sa ido??.
Babu wani sharri alhaji gsky ce, idan kuma bakasan kakamu da sontaba to yanzu na fassara maka ba'kin.
Nawaf ya ku6i lemo yana murmushi, saida ya ajiye kofin sannan ya ce, "amma kaidai mayene!, kace dama ido kasaka mini bansaniba.
Hhhh aiba saina sha wahalar saka maka idoba, gaba ďaya sassan jikinka sun tonaka, kallon dakakema yarinyarnan kawai ya'isa agane ka kamu da sonta.
Humm kadaiji dashi, nikaga tafiyata, dama su mami nazo gaidawa daganin Ameena, dan haka mukwana lafiya.
mas'ud ya tuntsure da dariya, to angon yasmeen, mu dai muna jiran baby a daren yau.
Banza Nawaf yay masa yafice abinsa.

Afalo yatarar da yasmeen dasu talatu tana nuna musu suna gyarawa, dansuma yau suka dawo daga hutun dasuje tunda gidan babu kowa.
Da sauri suka rissina suna gaisheshi, sau ďaya ya amsa ya ďauke kai, ďakin yasmeen yashiga, cikin haushi yasmeen ta take masa baya.
Kwance ta tarar dashi akan gado yayi filo da hannayensa, idanunsa a lumshe kafafunsa kuma suna zube a'kasa yana ďan motsasu, ta tsaya cak ajikin 'kofa tana kallonsa, 'kafarsa fes2 kamar baya takata a'kasa, bakowacce 'kafa bace abin kallo, amma idan kaga ta Nawaf dolene ka kalla, taci gaba da kallon sassan jikinsa ďaya bayan ďaya.
Kamar daga sama taji ya ce, "mikike kallo ajikina??, da sauri ta kauda kai gefe, itafa azatonta idonsa arufe suke baya ganinta, ta ďan ta6e baki tomiye abin kallo ajikin naka???.
Ya buďe ido kađan yana kallonta 'kasa2, tai 'kasa da idanunta dan bazata juri kallon nasaba, ya kauda kai daga kallonta, yasan yana tashi zata fice da gudu, tunda matsoraciyace, gakuma su talatu a falo.
Yatashi zaune yajingina da jikin gadon yana latsa waya, ta ce, "wai miya kawoka ďakina ma??, batareda ya kalletaba ya ce, "nan nakeson zama kozaki hananine??, bazan hanakaba amma zan haďaka da momcy dan nina fara za6ar nan.
Murmushi yayi har fararen ha'koransa suka bayyana, yasmeen ta tsura masa idanu kamar zata cinyeshi, baita6a murmushin daya 'kawata 'kyawunsaba irin yau, jitayi 'kyaunarsa ta'kara ninkuwa azuciyarta.
Maganarshi ta katse mata tunanin ta, "k zokiga wannan kokinsan miye, batayi tunanin komai ba tanufi inda yake dan tana cikin shau'kin so, kamar gsk ya mi'ko mata wayar, tami'ka hannu da zummar amsa, saiya dam"ke hannunta caraf, yafisgota ta faďo saman gadon, yaďan kishingiďa agefenta it kuma tana a rigingine, idanunsa na kallon fuskarta .
Cikin tsiwa ta ce, "malam wai miye hakane??, ya ce, "tambayeni mana?, ta ce, "aii tambayar taka nakeyi?, ya ce, "'kara tambayata.
Takula abin nasa rainin hankaline, danhaka saitayi shiru, yasaka yatsansa yana zagayawa akan la66anta, ya ce, "wakikema gwalo ďazu??, ta ture hannunsa tana faďin banason abinda kakeminfa, wannan aiba yibane.
Ya ce, "hummyimmm! Bahaka kikesoba shiyyasa kika za6i muhaďa ďaki??, ta harareshi malam ni karkamin sharri ďakinka daban nawa daban ta 'kare maganar da murguďa baki😏.
Oh!!, laifi uku kenan??, ta yun'kura zata tashi ya maida ita, yasa 'kafa ya danne 'kafafunta, 'yammata aii bakida ikon tashi anan, saikin gayamin ni sa'ankine??.
Yasmeen ta ta6e baki, ALLAH idan baka sakeniba saina tara maka mutane, dan ihu zan maka wlhy.
Nawaf ya tuntsure da dariya, yarodai man kaza, yarinyarnan har yanzu 'kuruciya tana damunki, "k atunaninki idan kinyi ihu wani zai jiki?, ki tuna tazarar dake tsakaninmu dasu momcy, tokoma sunjiki ai babu mai kawo miki ďauki yarinya.
Kaidai kasani, waikai babu abinda ka'iya arayuwarka sai mugunta ne??.
Ya ce, "woow!! Kinaso na nuna miki abubuwan dana iyane bayan mugunta kenan?, yasa hannu ďaya ya tallabo fuskarta, yamatso datashi harsunajin fitar numfashin juna, idanuwansu suka haďu a 'kar'kashin inuwa ďaya, yasmeen tafara kauda nata idanun, dan jitake kamar wani abu yanafita daga idanunsa zuwa nata.
Yaďan murmusa kinyarda ba mugunta kawai na iyaba, tayi shiru kamar batajishiba, ahankali ya ce, "bari na'kara nuna miki danki tabbatar, tabuďe baki zatayi magana, ya haďe bakinsa da nata.
Na ce, "humm bari kuga nayi nan, 🏃🏻falo nadawo nabasu waje, bayan 'yan mintina kaďan nakoma, zuwa sannan ya barta amma sai kuka takeyi, shikuma yayi shiru yana kallonta, tamkar yau ya fara ganinta, yakama hannunta ya rumtse anasa, har yanzu kina akan bakanki???..
Harararsa tayi da manyan idanunta waďanda suka so rikita masa lissafi, amma saiya dake, ya haďe fuska kamar bai ta6a dariyaba, ya ce, "nakula kinada tsiwa sosai xarah amma ina nan zan sauke miki ita, karki ďauka nagama yimiki gargaďine, Wannan nayimikine akan laifin gwalon ďazu, saura na ďaki, ya'kare maganar dajan karan hancinta ya matsa da 'karfi, tari'ke hannunsa da 'kafi dan zafi.
Yasaki hancin yana dariya, danganin yanda hancin yay jajur, yasauka daga gadon yana faďin sai gani na biyu fancy face!!.
Yasmeen tabishi da kallon mamaki waye kuma fancy face??, wata zuciyar ta ce, "k mana., yasmeen tasaki murmushi tana maimaita sunan ahankali fancy face!! Ta lumshe ido tana murmushi, kardai ace mafarkintane yafara zama gsky, shin dgsk Nawaf yafara sontane??, tajawo filo ta rungume jitake kamar shita rungume, tuni ta manta da zafin hanci, sai maimaita sunan takeyi tana murmushi, gsky sunan yay mata daďi fancy face!!!!.
Nawaf yafaďa kan gado yana murmushi, yakai hannunsa saman la66ansa yashafa, idan yana kissing ďin yasmeen takan dukeshi da mintsini amma yau batayi masa hakaba, saidai hawaye datakeyi, to mikenan??, kota fara sonsane?, lallai dayafi kowa sa'a arayuwa, dayace, "shikam yaďara sauran maza sa'a, da samun 'kya'ky'kyawar yarinya nitsatstsiya, yajawo filo yarungume tsam a 'kirjinsa,, ahankali ya ce, "I LUV U MY FATEEMA XARAH!!!!!!!😳 Woow!!! anzo wajen💃💃kowa yakamu😆😜.
Haka kowa yayta sambatu da begen ďan uwansa aďaki, sallama aďaki Nawaf yayita baifita ko'inaba, garama yasmeen tafito falo, bayan salkar isha'i, su talatu suka kawo musu abincin dare kona ce, "kayan marmari dakuma shayin Nawaf nafama, saikuma ďan abinda ba'a rasaba, suna cikin jerawa Nawaf yafito daga ďaki, dagashi sai wando iya gwuywa da 'karamar riga tashan iska, hannunsa ri'ke da wayoyinsa, suka rissana suna gaisheshi, ya amsa yana zama kujerar dake kallon yasmeen.
Suna gamawa suka fice, yatashi yaje yakunna tv sannan yadawo yazauna hannunsa ri'ke da remote, idonsa yana kan tv ya ce, "azo abani shayi.
Yasmeen tayi burus dashi kamar batajiba.
Yadaka mata tsawa ALLAH kikiyayeni, dan iskanci kinaji ina miki magana amma kike shareni, yasmeen taďago tana kallonsa, ta tsorata da tsawar amma tadake, ta ce, "naga baka ambaci sunaba nasani koda bango kakeyin magana.
Tabďii yafaďa azuciyarsa, yama kasa cemata komai, saidai daka kalleshi kasan ransa ya 6aci sosai, itama ganin haka saita mi'ke tanufi kichin, kofi ta ďakko tazauna tana haďa masa shayin, tagama ta ajiye agabansa batareda tayi maganaba, binta kawai yayi da kallon shima dan yakasa magana.
Maimakon yasha shayin kamar yanda ya saba, saikawai yaja tiren kayan marmarin yafara sha, yanasha yana kallo, itamadai idonta yana kan tv'n, wayarsa tashiga 'kara ya ďauka, yana waya yana kallo ga kayan marmari agefe yana ďorawa, da larabci yake maganar shiyyasa yasmeen bata fahimtar abinda yake faďa ba, yakanyi dariyadai lokaci2, dakuma ambatar sunan ummuhabiba.
Wani takaici ya turni'ke zuciyar yasmeen, tacika tayi fam da kishi, jitake kamar 'kirjinta zai fito waje, taji ya ce, "i 💓u too my dear sis.....
Da sauri ta mi'ke tana huci tashige ďakinta, yabita da kallo yana gyara zama, yasaki murmushi yacigaba da wayarsa.
Araina na ce, "haka zaku 'kare, kowa girmankai yana ďawai niya dashi.
Kan gado ta faďa tana kuka harda dukan kanta,, shikam gogan ko'a jikinsa wayarsa yaketa zubawa shida ummu habeeba, saida tagaji dan kanta takashe sannan yatashi yanufi ďakinsa, yasmeen tami'ke da haushi tanufo falon dashirin kota kwana, dan ta shirya suyi duk wacce zasuyi da Nawaf, to kuma saitaga falo wayam, sai ma falon a hargitse da kwanika, tazauna tahau cin abincin dan yunwa takeji sosai, ahankali Nawaf yazo ya wuceta yashige ďakinta batareda tagansaba.
Tagama ta gyara falon takashe komai sannan tanufi ďaki, saida tagama sawa 'kofar key sannan ta ankara da Nawaf kwance bisa gado barci ya ďaukesa, tayi tunanin takoma, saikuma taga tana ta6a 'kofar zai iya farkawa wannan mai kunnen macijin.
Ahankali taja bargon zuwa 'kasa, yaďan motsa, da sauri ta du'ke dankar yaganta, yagyara kwanciyarsa yacigaba da barcinsa.
Ajikin gadon ta shimfiďa bargo, ta manne da gadon yanda bazai gantaba, ta kwanta ahankali, babu daďewa barci yay awon gaba da'ita.
Barci yay barci Nawaf yanata mirgina2 akan gado shi kaďai, har yaiso bakin gado sosai kuma gefen da yasmeen take kwance, ya 'kara juyawa da zummar gyara kwanciya saigashi yafaďo tim akan yasmeen dake rigingine,, afirgice ta farka, shima ya buďe ido, suka 'kurama juna ido cikin mamaki suke duban juna, amma kallon soyayya, kowanne kwayar idonsa na nuna tsantsar son ďan uwansa, Nawaf yay ďan murmushi, dama sabodani kika kwanta nan ko??, to gani ALLAH ya nuna mini ke.
Yasmeen ta ce, "mizaisa na 6oye saboda kai??, yashiga shafata yana faďin dalilan dayawa fancy face!, dandanan tsoro yashigi yasmeen dan tunda suke baita6a yimata irin hakaba, yakandaiyi kissing ďinta,, kafin ta ankara yafara wuce gona da iri, tafara kuka tana bashi ha'kuri, cikin sar'kewar murya ya ce, "fancy face! aii yaukuma kinzo hannu babu đaga 'kafa, gara mu goga rainin dake tsakaninmu, 'kila daga nan zaki fara girmamani.
Ta 'kara fashewa da kuka, kayi ha'kuri wlhy bazan sakeba, bazan sakeyimaka abinda baka soba, plz for giveme, wlhy ina fashin sallah kaji na rantse maka.
Yanda take magana arikice saiya ďauka tsorone yasakata faďa, ya ce, "ban yardaba, baďazu kinji sallaba?,, wlhy Azuhur kawai nayi, saikuma yazo.
aiko kafiri yaga halaka yana musulunta, danhaka ban yarda dakeba, wlhy da gsk nakeyi yaya!! narantse maka, ya ce, "to saina gani zan yarda 'kanwata, yafaďa cikin zolaya.
Yashiga 'ko'karin tura hannu, aisai numfashinta ya ďauke, saboda tsoro, babu abinda take tunawa saiwasu ranaku biyu abaya wanda suka kasance a mabanbanta lokaci, jin yarinyar mutane zata some masa saya ďagata, hakan yayi dai2 dakiran sallar asubahi.tfmt m a 💃kola ain
[1/12, 9:00 PM] mrs bilkisu: 👇🏻kunga ciban nan.

Haka yayi daidai dakiran sallar asubahi, yamirgina gefe yana maida numfashi, itakuma tajuya tana kuka, jikinta sai tsuma yakeyi, jitake kamar ta tsaga 'kasa ta 6oye, yami'ke ahankali yafice, ďakinsa yanufa yana cije le6e, yawuce bayi yasakarma kansa ruwa tamkar wanda yay dauďar shekara guda, saida yaji ankira sallar shiga masallaci sannan yay wanka yafito, Aďaki yayi sallar danjin cikinsa

Please Login or Register in order to submit comment