Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
da remote a hannun sa yana jifanta da murmushi tafara jada baya tana tunashi da yatsa tace "dama wajenka yakawone karya yamin yace zai kaini gida Mekewa yayin ayanda yake bakomai ajikin sa danma kunfa ya lilibe wasu guraren yanufota dasauri tajuya daya gefen duk da inda sabo tasaba da ganinsa haka amma duk sanda taganshin abin sabo yake zuwa mata babba baya shayin nuna tsiraici haka Yana karasawa yarungumo ta tabaya baya ya zaga hannun sata kirjin ta yakaki ajiyan zuciya Cikin kunnenta ya rada mata "kinga lefin sani ne dan yakawo mata gun mijinta Tace"wacece mata kuma waye mijin Yace"ai mata kece mata Tace"matar wa? Yace"mata Muhammad? Tace" harka manta nifa matar wucen gadi ce kai kafadi haka Dan haka nita merabo"ce Juyo da ita yayin Yahade rai yace "gwara da kikace me rabo ai merabo yariga yagama diban rabon sa duk wani rabo yana cikin budurci kuma nine Harda riban rabon y'a Duk wanda zai sameki wllh haka zai jiki kabar kuntun tuwu dumame. Tace "bakaji ba ance dumaso kafi zabo dadin Zan samu wanda zaisone dan ayanda nakega kaina zansamu masoyi Kaide kamin fatan ALLAH yabani mijin zanjiyar dashi dadin da wanda yake takaman yasamu budurcin bai samuba Zan masa abubuwan da zaiman tadameye budurci zanmayar dash..... "keee bakida hankalin da auren nawa kikemin mgnn wani katon anki amiki fatan samun mijin Zumura baki taye tamasa kunkune Cak yadaka tacikin bathtub din yajefata shika yashiya shijab dinta yacira dasauran kayan ta yacire duk wani kayan da yake jikin ta runfa yamata yasakar mata dukkan nauyin sa cikin mugunta yakamo lips dita ya shiga tsosa da zafi zafi yakeja yanda zataji zafi take tafara yarfa hannu dan lips dinta yafara mata zugi saida yagaji dan kansa hakan ma bai saketa ba saida ya garzamata cizo yacire bakin sa hannu tasa tana murza wajen ya janye hannunta datake murza wajen yace"kirabu dashin kar kibawa hannun ki wahala nayin maganin rashin kunyan sane Wannan kadan ne yasake min mgnn wani katon yagani idan ban raba shida jikin MATA ba Tace "ciyeni zakayin Yace mata kenan tan ta damakike kin manta nafi maye iya maita har gurnani nake itako wannan sabon sunan ne yake bata mamaki wai Mata Wanka yafara yimata cikin sabon sana sonmore albarkatun jikinta dan tana jin yanda yake sarra fata jin zai kauce hanya yasa tace "ni kamar ni zanje nayin sallah Wani dadi yaji yakamasa kenan tasamu cikekken tsaki Ajiyan zuciya yasauke Afili kuma yace" a a kibarin mana na nuna miki merabo ayanzu yafi merabo wata ran Daure fuska tayin tace " aidana ga tukunyan tawanku goben tayin said..... Katse tayayin dacewa "yawwa ahe kinsani shiyasa zan daura ki akan sanwar da zai baki mamaki Shiru tashi dan ta fashinci shi irin masu dukan mutum su hana kukane Saida yagama jagolgolata sanan ya dauraye jikin sa ya tashin yaja towel din yadaura daya kuma ya fara goge jikinsa dashin yajiyo yakalle ta yace"kigama ki fito kiyin sallah yajuya yafita Ita kuma tafada kogin tunani wato dama Sani dabara ya yakoya mata kenan tayace tayin amma nida *DAMARTA* Wajen tsiyen zuciyar Nabil anya yanda ta kejin haushin sa zata iya sakin jiki dashi kuwa Amma wani ban gare na zuciyar ta yace mata wanan ma dabarane kiyi amfani da DAMARKI wajen janje hankalin sa kanki tawannan hanyan ne kadai zaki samu daman kunta tawa matar sada ta fuskanci tanada mugun kishi takoya mata hankali sannan shikansa Nabil saita jigaratar shi a soyayyar ta yanda bazai iya rabuwa da ita ba zata dauki fansa akan sa sani tabbas wanan shawarar taka tayin Zanyi amsani da *DAMATA* nima incire tsoron su in kwatowa kaina yanci dan babu maraya sai rargo ALLAH katemakeni ka aramin DAMA koda na lokaci dayane naga Hadim tayin kuka agabana adalilin wani abu danayin yabata haushi zanji sauki azuciyata idan naga kukan ta ALLAH kacusa sona meyawa azuciyar Nabil yaji duk Duniya bazai iya rabuwa dani ba Alokacin nikuma zan rama duk abinda yamin nakunta ta masa ALLAH kabani karfin guiwan yaudaran sa fiyeda yanda shiya yaudareni. Haka har tagama wankan tafito Tayin alwala saita tsaya tana waige2 dan neman abinda zata daura tafito Ba towel shine yafita da dukka 2 gashi yajika mata kayanta da kunfa ta dauko shijab din tawanke kunfan ahaka ta daura yalike mata ajikin duk yafito mata da duk suran jikinta Shima Nabil dama jiran fitowan nata yake danyasan ahaka zata fiko Daure da towel din ta samesa abakin bed azauke shijab a hannun sa Yana ganinta yabita da kallo kamar wani tsohon maye yakasa kodan kibta idan sa bako maibane sai wani salo natafiya dayaka ta canja Ga Fandau dama da iya tafiya balle yazu da zatafara dagaiya saiwani girgiza boobs dinta take bai gama rikicewa ba saida tajuya bayan ta yanda take sarrafa Heep's dinta aibai san sanda yameke ba amma taku 2 yayin yagane idan yakara sa zai war ware mata alwala shikuma yafison tayin sallahn taci abinci ayi megaba daya Dan haka cillah mata shijab din hannun sa yayin Yace kisa kiyi sallahn Tacafe cikin wani salon murya tace" ngd Yaji muryan harcikin ransa dasauri ya daga kai dan ya tabbatar itadin ce Bata gama bashin mamaki ba saida tasakin jikekken shijab din kasa ta tsaya ahaka tana kiciniyar sa wanda yajefa mata Da saure yajuyar da kansa daga ganin ta azuciyar sa yana yaushe yarnyar nan ta fissare haka Yana cikin wannan tunanin yajin tasake cewa "lah ahen shijab din kamar riga yake yayi kyu kaga yamin kyu Tunka fin yajuyo yace" !yasalam Wai wanan wane irin murya ta ara wanda ban santa dashi ba kodan banajin yawan maganan ta amma idan ban manta ba koranan damu kafara haduwa muyar ya bugeni kusan shiyasa na dauketa camara ai "Bakaga ba Tasake mgn "yin sallahn tukun Baijuyo ba yabata amsa amma saime bazato kawai sai jinta yayin ta fadan jikinsa Cikin wani salon tace" ALLAH sai kace yamin kyu Ai Nabil jiyayin kamar bashiba dan mamaki cikin wani dasheshiyar murya yace"a a mata kiyin sallahn karki karya alwalan kin tace haba mijin kaman ta Annabi idan yayin alwala zai fita sai yayiwa matar sa haka tajefa masa kissing awuyan sa A take jikinsa yafara rawa gaba daya gashin jikin sa yameke towel dinda yake daure ajikin sa dakan sa yakunce dan yanda sandan girman yahar ba Fandau ta gefen ido ta kalli abin tadago da fuskan sa takalli yanda yarikice idon sa yazama ja yakasan bude bakin sama yayi magana 'murmushi tayin azuciyar ta tace baza kayin wahalan kamuwa ba ashe'' Afili kuma Tace"umm barin na tashin nayin sallah akwai abinci kuwa? Cikin in ina yace" eh eh yana parlour barin na dauko mikin Wani fari tayin da manyan idanuwan ta tajuya tayi inda abin sallah yake Tana idar da sallah taga yasa tulin abin ci agaban sa tasowa tayin cikin ran gwada daf dashi tazauna suka faraci canta ajiye fork nakoshin Cikin salaon magana ta fadi hakan Danhaka sai da yajuyo yakalle ta Yace"ok yana cin nashi abinci Can tawani gan sare kirji tayi mika tace "washhh Yace"yayane Tace"gajiya Yace"jeki kwanta Kawai saita kwata a acinyar sa kuma ba wanciyan kadai tayin ba saida takai hannun ta inda take gani yana harbi hamar kumana Ai abincin bakin nasa atake yafurzar dalilin wani kwaruwa da yayin yana buga kigirjin sa Yace"meye haka kashenin zakiyin Tace "Haba dan na kwanta acinyar ka shine zan kashika kaifa da kake hawa kaina,, Abin nata yanzu yadena bashi mamakin sai Ka wai yada gata sama yace" to bari naje nasosa miki inda yake miki kai kayi tunkafin ki illata ne kijan wowa matata asara Awanan daren Nabil yatabba tar Fandau mace ce ba itaba ma hatta mama acikin sururun Nabil ya kwararamata albarka bai taba jinta kar na yau ba kodan bata ta ba biye mishi kamar haka ba dan tama sa abubuwan ya gaskan ta mgnn mutane da suke cewa kowace macce da wayon ta ake haifanta Nabil kenkeme ta yayin ya yakwata har baci ya daukeshin amma Ita batayin bacci ba Abu daya taketa tunowa acikin sunbatun nasa wanda kusan duk sauran bata rikeba sai shi MATA KETA DAMAN CE BANTA BAJIN IRINKI ACIKIN MATA BA NANEMI MATA DAYAWA AMMA BA KAMARKI Kenan ma zinacine haryabin matan da maisan adadin suba bata san sanda tafashe da kuka ba Afirgice ya tashin yana sake kenkeme ta yana tambayan mata meye? Fisgewa tayin yasake rukota dakyar ta masa bayanin tunanin data Takara dacewa dama bayan mugutan da kamin da lefin zina ma akan ka Dariya yayi yace "kina kishi nane Kallon sa tayin bata ce komain ba Yace"tokwan tar da hankalin ki Ya mata bayanin komain Kuma yanzu yadena *BAYAN WATA DAYA* Badin irin zaman soyayya da Fandau da Nabil sukayin awannan kasa bata lokacine Har abokan tafiyan sa suka taho suka barsa shi sai yau ya tashi yau din ma sai da aka nace masa akwai wasa a London din yayi gagawan zuwa sannan ya fiton Amma ne suna shiga jirgin Fandau takama amai da zazzabi abin ya bashi tsoro sosai yakira doc ya masa bayani doc ya daga idon Fandau yagani yace cikine da ita barin na auna ta sai na bata mgni da ya dace da ita ko Cikin tsoro Nabil yace cikin kuma Doc yace yes doc yayi 2 Nabil yace shifa ba cikin bane kuma baza a auna ba Doc yace medin kace ai nasan matar ka wanan din bansan taba Nabil ya daure fuka yace sister ditace Dc yace, "yawwa kamarin na mata tambaya wllh cikin ne da ita cikin kosawa Nabil yace" bata jin English Kuma ba cikin bane dama idan ha shiga jirgin haka yake mata Shiru dc yayin danshi yaga cikin amma Nabil yana son musa masa akan aikin sa Shima nabin wani irin faduwan gaba yake ji yaza ayin ace tayin ciki kode mgnn Sani ne ya tabbata nacewa idan batayi arba in ba zatayin konika ne ya tabbata inko hakane yazaiyi Mezai cewa Hadim dan yafara hango gaskiyan abin dan wata kuda da kwana dayayin da ida baga tayin period ba Bama Hadim ko amutanen wajen idan akace ciki yasamu yanzu to akwai matsala Ammm nima de haka nace fandau tayin handa ma *Ya Hadim zatayin idan taji lbrn cikin dan kutuna zuwanta saura wata 3 fa* ```Ina bawa masoya kakurin rashin jina saboda wasu dalilai dan fadan zakumin afuwa``` *Sain najin* *Commet* [2/7, 9:50 PM] ‪+234 905 844 3838‬: *DAMATA* *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *32* '"Haka ya musa wa doctor yace shi sam bata da ciki a haka doctor ya hakura ya rubutu mata maganin sai dai na masu ciki ya rubuta duk da bai gwada taba Shidai yasan ya karanci ciki a jikin mace, Nabil da kansa ya bata maganin itako fandau komawa cinyan tayin lamo duk da turanci nabil da doc sukayi mgn amma ta tsinci wasu dan zamansu a Bangladesh Nabil yadan koya mata turanci kuma tana dan hadawa dan haka ta fahinci kamar sunce tana da cikin musamman da doc yabude mata ido,,, Ita dai cikin nan gaskiya yamata shigan sauri ita da takeson tasamu daman holewa yanda zata sake kafa kanta a wajen Nabil sai ga ciki da yazo da laulayi tasan tana haifuwa *DAMA TAR* takare zasu mata allura shikena zata koma mahaukaciya dan ita wannan allura hauka ne a wajen ta shafa kanta yayi yace "ina ne yake ciwo? Tace "Bako ina." Yana shafa mata kai har bcci yakwa sheta Shiko yana lalumo plan din da zai yiwa Hadim,,, Sai suka kusa sauka Fandau ta farka dan da maganin bcci a cikin maganin da tasha da sukazo sauka saida yasa tasa hijab dinta harda nikaf sannan yace" mufita ko yayi hakane koda yan jarida zasu san da zuwan sa to hadim bazata gane Fandau ba duk da bai sanar da kowa zuwan saba yasan za a sani,,,,,, da sauri sauri yake tafiya yanda zai yiwa Fandau nesa dan kar agane tare suke Dan yasan yana dunko kai zai fita za afara daukan sa a cemera ga yan jaridu iyayen kormoto duk da shiyasa bai biyo abokan tafiyan saba yan kungiyan su bai kuma kira s s dinsa sa kodaya ba yasan wata kila ansan da zuwansa Suna sauka ko ya cikaro da mutanen allhali Shi ba wanda ya gaiyato sai driver sa Dan haka daga hannu yayi alaman ba yason a daukeshi a camera, da sauri ya shige motan Fandau ma tabishi driver yaja Part din fandau suka nufa kaitsaye suna shiga Fandau tabi gado sosai take jin jikin ta Shi ko toilet ya wuce wanka yayi yafito ya sameta kwance shidai ga fargaba ga jimamin jinyar mata karasowa inda take yayin yace "mata kitashi kiyi wanka sai kici abinci kisha magani nasan ma gajiya ne dan kinga baki saba da tafiya me nisa haka ba shiyasa kika jigata." Dago kanta tayin tace "Bacci nakeji kuma banayi wanka a jirgiba shaho fuskan yayin da hannunsa me sanyin yace "toyi baccinki nima zanfita sai nazo ko Bude idon ta tayi tace "kai mijin kacika yawo" "Tsugunnawa Yayi yadago kanta "yace zanje meeting ne dan gobe muna da wasa kinsa ni, Tabe baki tayi tace "jishi ko kunyan fada bakayin wai kana da wasa godo godo dakai" tasake tabe baki, Dariya yayi yace "nidai banta ba ganin matar da take kyamar sana an mijinta ba kamar ke ai ni ina alfahari da sana'ata kuma koda zanji kunyan wani akan harkar na dena mutum daya ne kuma ba yanzu zai baiyana ba sai nanda 15 idan yayi saurin zuwa makenan.,,,.. Tace" waye? yace"sirikina mana Tace"ashe zaka jima kana tsalle tsalle Nikam nasani koda kayar da nazama matar ta har abada nasan babana bazai yarda ba To gashi kai dinma baka yarda naza ma matar ta har abada ba, Cikin kalan tusayin ta fadi haka.,, Shima cikin damuwa yake kalon ta yace"mata wllh bawai bana son kasan cewa tare da ke bane yasa zan rabu dake idan lokacin yayi bazaki gane bane idan na nayi hakan zan zubar da kimata a ido mutane da malam bansan hukuncin da baba zai yanke min ba, Amma nikai yanzu inaji kin zama wani bangare na zuciya ta tace"amma ka duba halin da nake cikin ka kwatan tani da kanka kai Namiji ma kake shakkan nuna ni saboda kayi auren bude dani balle ni mace yace "banace kibari zan samo mana mafita kafin lokacin ba Rai a bace ta saki hannun sa ta lunshe idon ta Yace"mata ki tashi kiyin sallah kici abinci nasan za ki iya kaiwa yamma kina baccen nan. Jin sallah yasa ta tashi tayi hanyan bathroom tana fitowa sukayi sallah atare ya sauka ya karbo abincin awajen yan aiki a kwance yasame ta yace"mata ki tashi kici abinci "Sai na tashin dakyar, ta fadi haka idon ta a rufe Yace "to ni zan tafi me kike so na kawo miki" Ina ko amsan bata tsaya bashi ba Bacci yayi awun gaba da ita Haka Nabil yayi ta fama da ita komai shi yake mata Dan bata da lfy yanzu kam ya gama yarda tana da cikin saide ya gama iya tunaninsa baisan karyar da zai yiwa Hadim ya wanke kansa ba Abinci kam tanaci zata amayar dashi abinda yafi zama a cikinta yayan itacuwan kayan frut sutake taci Har wata uku ranar da Hadim zatazo kenan kuma a ranan Nabil ya tattara komatsen sa yakoma part dinsu da tunda yazo bai ko leko ba yasa aka share Awan lokacin soyayya da wani irin shakuwa ya shiga sa kanin har shi da Fandau din da take yi da gaiya ta naganin idan tarabu da Nabil baza ta yi ya rayuwa ba amma abinda yake bata mamaki shinr Nabil din har yanzu yakasa yarda yana sonta Da zai tafi dauko sun rike hannun sa tayi tace "shikenan yanzu zan na kwana ni daya ko Bayan kamin sabo da jikin ka wanda yafi katifa laushi dumin ka ya yafi na bargo ratsa jiki da gayau narasa kenan zan shiga zaman kadaici ba wanda zai bani abinci idan ka shigo saide amfanin kanka kayi kafita ba wani fira da zamuyi sai damage idan kun shigo kana min kallon kyama a gabanta ko Muguwar zata zo ko? Me hana masoya zaman jindadi ko? Bayan bata fini sonka ba 'Lumshe ido yayi yasake jawota jikin sa yana nadaman koya mata turanci dan da bakin sa bai gaya mata zuwan Hadim, ta ki dai suna waya kuma da turanci Baisan tagane ba' Daidaita face dinsu yayi yace "cikin tattausan murya yace" kema kinsani yanzu ba da bane kin girmama acikin gan ganjiki bazan iya kwatata miki yanda nake jinki ba zan na shigowa akai akai kuma idan tazo bayan sati zan san yanda zanyi na shirya mata tafiya city England gidan Bilal nasan zatayin kwana ki kar kidamu matar kinji zaki sameni yanda kike so.,,, Ahaka yallabata yafita Shida kansa ya daukosu a mota yana tukin fujjirat yar wata 5 kwance a ciyarsa yakasa dauke idon sa akanta yarinyar tayin wayo sosai shi da a hoto ma yana ganin girmanta amma a filin hartafi haka gashi tayi haske sosai ya jiyo yakalli hadim yace" my one kin iya renon baby tayi kyau sosai. Hadim tace "ummmm haka ake cewa ummi da IYA haka suka cewai an siya mata farin shago Dariya yayi yace"kin gako sun tuna min dan a gobe zan kaita a auna skin dinta a daura ta a manda yadace da shi Hadim tace "sosai makuwa Yayi murmushi yace amma inaga wajen dadyn ta Bilal zaki kaita Tace "yawwa sufi na sanin darajan skin.,, Yace "amma yanzu ma nayin mamaki tayin light tace "ba dole ba tana shan nonon fara.,, Dariya sukayi Suka kara sa gida Yana jiran ta masa maganan Fandau amma shiru kamar ma ta manta da zaman ta Shiko bai so hakan ba yaso yagan ta kafin yayi Bacci Nabil a ranan da tunanin Fandau ya kwana duk da ya kasance tare da Hadim kuma ba lefi sunyi missing juna bare ita ma Amma ya rasa me ya hana shi Bacci ga Hadim ta makalkaleshi ba daman ta tashi haka har sai bayan kwana ukku tukun Hadim ta yi magana "wai ni my star ya maganan yariyar nan, gaban sane yabada dum dan yasan Hadim idan taga fandau sai tagane tana da cikin dan cikin harya fito Amma isgilanci irin nasa cikin halin ko inkula yace "Wacce yariya kuma? Tace Wanda muka ajiye mana? Yace au baki leka taba tuda ki ka dawo kenan? Hadim tace " kasan ina fama da bak'i ne muje mu dubo ta kasan ya kama ta fara aikin ta ma zuwa yanzu dan mu samu ta gama dawuri.,, Bata rai yayi irin na munafikan maza yace"kin jiki ko zaki fara ko? . Tace muje dai na rasa meye yake yaguwa a jikin ka idan ka kasance da ita ba dama a kawo maka maganan ta sai ka dauki zafi.,,, Yace nida na miki wani lefi ma.,, Tace "wane lefi kuma? Yace"muje de mu dawo tukun na gaya miki.,, Tace shikenan Fandau tana cikin mawuyacin hali dan dakyar take tashi ta shiga kitchen tadaura ruwan dimin ta zata sha dan bata iya cin komai daga ruwan tea sai kayan fruit zazzabi da dauki yanzu aman ma ba sosai ba amma idan ta kude whadrrop dinta dan kamshin turaren da take amfani dashi shi kenan zata dinga amai shiyasa mata dauke turaren ta maida daya dakin tana zaune tana cin apple tana tunanin yanda Nabil ya manta da ita tsawon kwana ukku bata ganshi ba saboda yasamu matar sa taji motsin kofa aiko tana dagawa sukayin idon hudu da Hadim Azuciyar ta Fandau karanta Auzubikkalmatullahi tamma Dawani faduwan gaba da taji bata san me yasa idan ta ga Hadim sai taji gaban ta ya fadi Itama Hadim duk da azaune taga Fandau saida gabanta yafadi yanda taga Fandau takoma saikace wata sarauniya kalan na farin nan ya koma kalan chocolate wan da yafi wani farin ma daukan hankali, ta mata mugun kyau da kwarjini. yanzu wannan na bari da mijina na tsawon Watanni 3 dan ma Nabil tasan bazai ci amanan taba tunda gashi da ta zoma dan ta gwada shiya sako zancenta bata yin ba dan ta da gwadashi ko yadamu da ita amma taga ko ajikinsa. Ta karasa inda taje Nabil yana biye da ita da fujjirat a hannunsa yana mata wasa duk da gaba daya hankalin sa a tashe yake gani wata shiga ta Fandau tayin na doguwar riga amma da yake robane duk ya kama mata jiki ga cikin nan das dashi ya fito ko yaro karami ya ganta zai gane da cikin jikinta ta daura daya kan taya abin ta tana binsu da kallon dame kuka zo Amma da hadim ta gaban ta, ta tushe hancinta tayi jin turaren Hadim gashi sai sake tunkaro ta Hadim take Tana tsare ta da ido har ta karasa inda take tana zuwa ta kama hannun Fandau tayi saurin saki tana cewa kedan ubanki wane irin mai kike amfani jikinki yayin haka kamarrrrr...... Bata karasa ba jin Fandau ta wanketa da aman da take taf faman toshewa dama bata dade da shan tea ba kuwa aman ba kadan tayin ba Hadim da ko kula da cikin bata yi badan yanda taga Fandau ta murje Nabil rikicewa yayi kamar ya rungumo ta dan idan tafara aman tana shan wahala sosai Amma sabo da fargaban abinda yake gabansa yakasan yunkurin hakan Ita ko Hadim sai yanzu da Fandau ta mike taga cikin amma ta kasa gasgantawa dan gani take idonta bai nuna mata gaskiya ba sai kawai tasa hannu ta daga rigan Fandau sama ai ta shi saurin sakin rigan Cikin in nina tafara nuna cikin Fandau da yatsanta tace "keeee menake gani haka kamar ciki ajikin ji Fandau gyara riganta tayin yanda cikin zai sake fitowa tace "kina tan tamane ko murnan kin samu karuwa surprise kikeyi ta fada haka tana goge bakin ta da tagama aman Ba Hadim ba hatta Nabil yayin mugun mamakin abinda yafito abakin yarinyar kuma tabashi tsoro gudun karta sake yin wata baran baramar yasa yace" ke karna karajin bakinki anan" Juyowa tayi takalleshi tace "lefine dan nabawa aunty amsa Hadim yajuyo itama tana kallon Nabil tace my star meyake ke faruwa me yasamu cikin ta ya kumbura haka. Kamo hannun ta Nabil yayi yace "mufita zan miki bayani bana son kina yawan tada hankali a gaban wanan yarinyar sai ta rena mu" Wani irin murmushi Fandau tayi ta koma ta zauna Shi kuma yaja hannun hadim harsun je bakin kofa Fandau tace"baban baby ya baka me komin baby sun gaisa da kanin taba Abin nata ya wuce tunanin su dan haka Hadim ta firge hannun ta zata komo yayi saurin riketa Fandau tasake murmushin tace "Ayyya mijin da kabar ta ta karaso na mata godeya ai dan wanda yarike maka d'a koda kasa yake mashi wllh yawuce banza awajen ka musamman yanda naga ta iya raino Ai Nabil baisan sanda ya hankada hadim waje ba dan wani irin fisga take Daker ya samu yafidda ta babban parlour yace" pls my one kinutsu inyi miki bayani nasan keme jin tausayi nace da kuma yarda dani kamar yanda nima nayar da dake nake kuma bin duk shawaram ki da ra, ayinki Kin san de ni bana ra ayin yariyar nan shi yasa har gobe bazan dena ganin lefinki na barmin

Chapter 19 of 39