Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
buka ta wanda ALLAH yana kani nauyi nane amma Allah bai bani ba yar uwar ki ta baki ba zan hana ki ba kidauka kije ki siyi turaren wutan da kwalaban da kayan kitchen din kibar mata sauran ta ALLAH yakare min ita a duk inda take Aiko Bagana murna awajen ta dama ba abin da ta ke tunani irin wanan kayan Take tafa da siyayya a rana Sawu 2 takeyin kasuwa Komai nata me tsada take siya har ta gama siyyar ta aranan da za aje jerin Hafsa da yamma kuma ayi na Bagana acewar su ai ita b Bagana bawani abu za ajera ba tuda gado ne anriga an daddara Sai de wani abin mamaki da yamma uwar dakin bagane wato anty mero tadin ga sa almajirai suna jido wa kaya suna shigawa da suna a jiye wa a kofan dakin mama dan Bagana gidan anty mero ta kai ajiya Dama Bagaji akayi silli silli da ido tace "mero wannan kayan fa daga ina mero tace" na Bagana ne ai maman tace ta tara mata agida na Abin yayi matukar basu mamaki amma mlm yaga ma dasu dan idan bashi zai bata ba Aisa ko ita da dangin ta aka siyar ba zai basu wannan uban kayan ba Mlm karara yanuna ita da yaran ta su ya fiso kenan bayan yaza ba bata mijin kamar Shateema wanda ya nin ka mazajin nasu yaran yanzu ya bata kudin aboye tayi wa yarta siyayya baza su taba yar da ba *Niko nace yaza kuyi da mama Aisa kainuwa ta shin ALLAH ga ba de gaba de* *se surukar Shid mas* Ai karin haushin suma da damu wan su sai da aka kawo lefin Bagana Sai da suka zubar da kwallah dan haushi amma suna jiran agama bikin su daukin mataki akan mama *Wannan kenan* Wlh baka isa ba nace kayin ka dan cikin da muka same shi a wahala da sa daukar wa kasan yanayin fama da kishi da juriya dana sha har sai da kwan ta a asbiti dubi ta bon da yake fuska ta da duk wahalan amma yata shi aban za Wllh bazai yuwuba ka kaskan ta ni ba Tanayin tana sake yin tsallen cukumon wuyan sa gata gajera da kadan ta wuce cikin sama Ko shigowan su Jidda bata kula dasu ba shiyaji shigowa su dan haka Ahankali yaka hannun sa ya kwace rigan sa ya shege betdroom yan matan suka kara so inda take Aunty yaya ne me yake faruwa sai yanzu ta dawo haiyacin ta tace "me me me kukaji me ya shigo daku nan Ashwa ce kanwar ta tace "Aunty kiji wani uban kuka da karan da kika yine munzo kuma munsa meku kuna cikin wani halin da bamu sanku da shiba keda ya shid Cikin tsoro tace me kukaji nace tukun? Jidda tace "cewa kike cikin da kuka samu da wahala za a zubar dama yaya baya son cikin ne? Ajiyan zuciya ta sauke na hamdalan basu ji ba Hadim tace "yana so har ya fine so Yasmin tace " amma meya kawo zancen zubar dashi kuma cikin wata 4 har ya shiga na 5 za a zubar Hadim cikin hassala tace "waya gaya muku haka wanan wani sirrinmu ne Wllh kuma ya tsaya iya nan kar naga kungai gaba Shike nan suka ce tare da ficewa Ita kuma tafara safada marwan azuciyar ta tana cewa meyake shirin faruwa dani ni ni Halima Nabil zai kalla yace zai yiwa walakanci mutumin da baya mun musu yau shine ahar da daga min mur yana min ihu Lalle zan sake shiri kenan tun kafin ina ji ina gani *DAMA TA* ta kubce min Nabil yana shiga daki ya dafa kansa yana tunnanin yazai yi ne yasamu mafita har Hadim tazo tasa meshi yana zaune ya dafe kansa Zama tashi a bakin gadon ta kamo hannun sa cikin tattausan mur tace "my star na kaine kuwa yaushe ka chan zamin ne har ra a yin mu ya fara ban banta ko ka dena sona ne amma kafin kayan ke, hukuncin kai yi tunani akan abin da zai faru na farko idan kace *zubar* da cikin za ayin ka kawon ta kamar yanda ka fadan ka sani yaran nan sunjika kuma anacewa ba cikin zasu gayawa su ummi dama sunji kana cewa zaka zubar Ga ita kan ta yarinyar ba lalle ne ta iya shiru ba, Na biyu idan kace zaka kawota ka fadi gaskiya zaka tozar ta kanka a Duniya kana da mutumci agarin nan bayan haka, ABBA bazai ya fema kama lefin yin aure baka gaya masa ba Auren ma irin wanan na ma nufa kuma da sata kuma ma yar malamin sa Wanda yake ganin sa tamkar uba Kana ga da wane idon zai kalle Malam idan bakayi wasa ba sai yatsine maka ga Malam zai sake kya matan halin ka dama yau she yayar da dakai me zakace wa SHEHU duk mutane da suke ganin darajan ka zasu dena gani Za ayada ka Duniya wanda nasan zaka rasa masoya da dama Cikin bacin rai yace" duk ba ke kika jowo ba Tace "na yarda nina jawo ka yar da hakan wani *rubutaccen al amarine* ALLAH ya kaddara ita zata fara haifa mana yara Nabil yayi shiru yana tunanin magan ganun Hadim ba karya duk gaskiya ne idan ya dauko tan ya kawo bai sira ba idan ya zubar da cikin ma bai sira ba kuma shikan sa fada yake ko da andura masa wuka baya jin zai iya zubar da wanan cikin da ba abin da zai iya kwatan ta irin son da yake masa Ya nunfa sa yace tom amma de kin san babu da mafita ko kinsan kinje famu a bala iko. Tace "akwai mafita mutar ta tagama mana iya yaran da muke son ta haifa mana idan ta gama musa mu wani doctor musa yeshi da kudi me yawa a London yasa mata alluran da zata manta komai acikin kwakwal war ta ajuya mata kwakwalwar ta man ta komai mu dawo daita musa mu Sani tunda shine yasan sirrinmu muce ya kaita gidan TV a ma tsayin yatsin ceta ne daga idan iyayen ta su kaji cikiya za suje su kar bota kaga wanan shine babban mafita wanda zai baka daman mu amallah da gidan Zannah hankalin kawnce Kuma ita kanta nasan iyayen ta idan suka ga haka za su dauka ba cikin hanka linta ta shiga Duniya ba zasu fi yafe mata mu kuma za mu daukin dawai niyar ta har a sake koya mata sabon, Raruwa Koya kaga? Nabil yayi shiru yana tunani aiko ya kar bi wanan Shawaran dan ya san shine kadai han yar da zai rufa masa asiri Amma yaji tausayin yariyar har cikin ran sa Afile kuma Yace "hakan yayi sai de akwai karin zunubi akan mu Hadim tace "bawani zunubi ai za a koya mata komai a sabon brain nata please please bamu da hanyin da yawu ce wanan Nabil yace"gaskiya babu kam Allah ya sauke ta lfy yanzu goben ni kadai din zan tafi Hadim "tace to yaza muyin wannan danja ta hana wai za a bawa jikan ta wahala bata san jika ya na London ba dariya suka yin su kaci gaba da firan su kamar basu ba Bayan sun kwata Nabil ban da juyi ba abin da yake yin shawaran Hadim shene ka dai rufin asirin su amma ya rasa meya sa abin bai mar dadi a ransa ba ga wani mugun son ganin ta da yakeyi dan jiya ke ma kamar garin bazai wayen ba Rakiya zuwa airport cewa yayi ta zauna da kyar suka rabu harda kukan ta driving yaja bayan sun shiga cikin Ashwa ta fashe da dariya tace "kai Aunty ALLAH yabani miji irin nakin sauran suka ce Ameen yasmin tace "kidu ba kamar bajiya su kayin fada ba yau har sun shir ya Hadim dan taci re musu shakku acikin zuciyar su tace kunsan dalilin fadan na mune suka ce "a a Tace "dan mijina bayan son abin da zai rabani da shi kona kwana daya ne amma yanzu gashin dalilin cikin nan zamu rabu har na sati shine yace idan hakane ma acire cikin ma kunsan da ciwon shekara 6 da auren mu bamu taba ra buwa ba sai yau. Jidda tace hakane kam ai ya Shid yana son ki amma akan ra'buwa da ba zai wuce na sati ba zai ce arabu da abin da aka da de ana nema London Bridge Fandau tunda suka tafin bata da abin yi sai karatun Qur anin ta sai Azumi data keyin dan taji ance yana ragen sha awa amma ita kamar ma karuwa yake takeji haka idan abin ya matsota tayin ta matse cinya tana kuka tana ja wa Nabil da Hadim ALLAH ya isa da sani wada ya kaita akayin auren Tunowa da wanin magana da Nabil ya gaya mata ne yasa ta gane cewa cikin ne yasa mata wannan sha awan *Bana ce gaba ke zakiyi komai ba dan yanzu kin fini son abin ni kuma bazan din ga miki wahala ba* *Dan likita yace wani cikin yana sa aso abin wani kuma yana sawa atsanin abin ke nakin baiwar me kyu ne injin doctor* Cikin kuka tace bana son wannan bai war ya ALLAH ka bani na tsanan abin Ba Ameen ba taji yafur daga idon ta da zata yi ta cikin mirror face to face sukayi da shin kamar a markin Ya tako yazo har gaban ta Ya hau kan abin mirror ya zauna " Yana bin ta da kallo Yace "ban ji dadin yanda naji kina cewa ba zaki ya fe mana ba me yasa kin man ta ALLAH yana son bawan sa me yafiya dan me baza ki yafe mana ba bayan lefin namu me girma ne Ki dauke ni tam kar dan uwa kuma dama dan uwan naki ne Sai de zan mikin wani nefi bayan wannan wan da Na mikin na baya wanda nake tsammanin girman lefin, Yawuce wancan dan haka zan ne mi yafiyan ki tun kafin na mikin dan bayan nayin ba am fanin ne man yafiya nasan kafin lokacin zaki yafe mana Fandau ta daga kanta ta kalle shi taga ba alaman wasa afuskan sa kamar yanda taji a muryar sa Cikin fadu wan gaba tace "gaya min wane abun zaku muin wanda ya wuce wanda nake ciki? Yace bayan kin gama mana waifuwa zamu sami ki alluran da zaki manta duk kan tunanin ki Ya zama sabo fil yan da ko kin gan mu gaban ki baza ki gane muba Haka idan kika ga mama da baban ki ba zakin gane su ba kinga muma awannan lokacin ba daman mune mi yafiya tunda baki san ma me muka miki ba Ture hannun sa tayi Ta meke tsaye ta da fe kirjin ta cikin kuka tace dan dan ALLAH duk abin da za kumin kumin amma dan ALLAH kar kusa na manta mama da bagana ku bari na nemi yafiyan mama ta Idan kuka min haka zaku zama masu son kanku daya wa Kuma ida hakan ta faru bazan iya yafe mu kuma Yace "shiya sa na nemi yafiyan tunda wuri ai kafin lokacin zan san yan da nayi kika yafe mana Tsugun nawa tayin ta zube guiwowun ta a kasa ta dafa kafan sa tace "dan ALLAH Muhammad kar kamin haka wllh da gani sai Bagana mama ta ta haifa kuma mudin abin tausayi ne a cikin gidan mu dalilin da yasa naje fa kaina a cikin wanan halin ma dan na temaka mana ne Shima idon sa taf da hawaye ya dago ta yace "yar Mama ki karbi wanan a masanyin kaddaran mu da kuma beyewa shawaran macce dana yi tun farko na tafka kusku ren da wanan ne kawai mafita Dake da mama da Bagana kuma ni nayin wanan alkawarin daga yanzun za kude na kiran kan ku abin tausayi Zaku zaman yan gatan Da za ayin kwatan cen ku acikin meduguri kuma mama zata yafe mikin amma Ni Duniya ba zata ya femin ba ni ya ka mata kiji tausayi Sabo da ke yanzu wata kila iya yan anguwan kune kawai suka san me ya faru akan kin NiKo idan muka bari kika tona min asiri duk Duniya ne zasu sani dan ha ita ce kawai *DAMA TA* Fusgewa tayi zata kwace hannun ta Yayin saurin mannan ta da kirjin Sa yace"kehar kin isa kice......... B Jattko ce [2/7, 8:58 PM] β€ͺ+234 905 844 3838‬: *DAMA TA* *NA* *BATUL ADAM JATTKO* Aysha kazafi Muna tare🀝 ```Masoya karku ```karyanin guiwa ```mana yau shema aka fara DAMATA Zaku fara kwarafi ```ban ```muku dai dai ba tun ban idar da sakon``` da nake son isarwa``` ba zaku``` ```karaya ai wani lbrn ma saimun yi gama da fatan zakuyin hakurin jure bina har mukai kar shen lbr``` *Nagode da soyayyan kuga* *DAMA TA* _Dan wllh bansan DAMA TA_ _Yana tafe da dubin_ _masoya ba sai da_ wannan abin _yafaru_ _Masoya DAMA TA yanzu aka fara_ πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ» *27* Ke har kin isa ki fisge ajiki na ban gaisa da baby naba. Yayi maganan yana juyo da ita tare da shafa cikin nata wanda yanzu yadan fara tasowa, Cikin dakiya ta sake kokarin kwace jikin ta "ni karabu dani dan kai den gubane agareni kai da matar ka Na yar de maka ka yaudareni na baka amana kacimin amana bayan da kace zaka aure ni saida nace meye nufin ka akai na amma ka yaudaran, Duk dani ma nasan da hakkin mama da Bagana a kaina nasan mashi yake yawo a kaina shiya jefani wannan bala in Da duk da karamin tunani na ban tabajin sa ba Matar ka tace idan ban samu ciki cikin wata dayan da ta yanke min ba zata hadani da kare yabani ciwon kanjamau Nashiga damuwa nadin ga rokon ALLAH yabani cikin ina jin dadin na tsallake wannan kai ka sake zuwa min da zancen ko na haihu na baku zaku samin alluran mantau Na manta Mama ta Na man ta karatun Qur anin da nake ta k'ama dashi wanda tunda nasan kaina nake neman sa katuna na kwana azaune dan nayin hadda Ruwa da iska ya bugeni ahan yan neman sa rana kuwa ko ranan da ka fara gani na kaga yanda nake tafe cikin sa ko takalmin kirki bani da shi Wllh ku gubane agare ni Inde zaku samin wannan alluran dazan manta komai nawa to zaku iya rabani da rayuwa ta. Marmushi Nabil yayi yace "idan da rashin ima nin mu yakai haka har mu kashe rai da haka bata faru ba Zata sake magana ya rufe mata bakin ta da tafin hannun sa Yace "nasan daga wanka kika fito amma ko mai baki shafa ba kika zauna kina kukan neman wani abu kinga me baki maganin a bin murna yaka mata kiyi Yana maganan yana janta wajen mirror ya zaunar da ita ya lakuto man yashiga shafa mata amma ita kam wani irin tsanan Nabil da tsoron sane yake mata yawo wanda ya ma man tar ta da tana bukatan wani abu Jin ya kunce igiyoyun rigan wankan jikin tane Ya dawo da ita daga firgi ceccen tunanin ta dan tasan yana zame rigan ba komai ajikin ta Tarike rigan gam tace "ka bari ni zan shafawa nan da kaina. Yace "baki isa ba na shafawa wani gunma balle inda baby na take Ya fusgo rigan ya jefar kusan dan karewa yayi awajen ganin komai daya sani ajikin ta ya karu musamman boobs wanda suka sake cukowa A hankali yaja idon sa zuwa kan Heep's din ta ai bai san san daya zube ba akan guiwowun sa aga ban ta ba wani irin yawu yaji yana taruwa abakin sa yana wucewa kut kut daya daga hannun sa rawa hannun ya fara dan yara sama ina yaka mata ya sauke su Kawai sai ya rungumo ta gaba daya laushin fanan nan ya sake nunkuwa Bai san, sanda ya furta yar baiwa zaki kasheni da tsadaddun bai war ki shiya sa gangan jikina ya kasa jure rashin ki har ya wahalal da ni cikin kwana kin nan Dago kanta tayi ta ta kalle shi suka ha da ido sai a san nan ya gane tabar gazan da bakin sa ya masa Ya wayan ce da cewa nayin missing babyna ne daga nan ya fara ai ka mata wasan ni masu zafi da baza ta iya jirewa ba A wannan daren Nabil ya samu ni shadi a gangan jikin sa kome yasa duk sanda ya kasan ceda wannan yarinyar jinsa yake kamar sabon ango Ita Fandau haushin kanta ta dinga ji na biyewa Nabil da tayi suka bawa kansu farin ciki da zata iya baza ta bari ya kusan ceta ba Zama yayi kusa da ita ya kamo hannun ta Yace "naga hankalin ki yatsashi da yawa karki damu har da muwan ya shafi yaron cikin ki ya jawo masa illah tunda kinga ke bawani asbiti za a kai kiba haushi ya sake ka mata tace "idan kuma na mutu a haifuwa sai kusan ya zakuyin da gawata Dariya yayi yace "bar maganan mutuwa lokacin sa yake jira Haka yadinga lallamin ta harya samu ya shawo kanta da kalami Cikin satin guda baya fita ko ina ko part din su bai leka ba tunzuwan sa Suna manne da juna sallah tare wanka tare Karatun Qur anin idan yaga dama ya biye ta suyin tare idan kuma bai da ra aye ya koma gefe yafara danne dannen wayan sa ko abinci ita take musu simple abinci Nabil ya,sake mugun shakuwa da Fandau awannan dan zaman da su kayi sosai ya fukanci halayen ta masu sauki da kyu yana jinjinawa hakurin ta da rashin sa abu a ranta yana burge shi A yau zai tawo amma ba dan son ransa ba sai dan yakure iya karyar da yake shir yawa Hadim Cikin damuwa ya kalle ta yace "zan tafi amma nan da satine zuwan mu gaba daya kiboye duk kayan da na siya mikin idan satin yayi na gaya miki duk sanda kika bari ta gane ina tsiya mikin abu bata re da sanin ta ba zaki karawa kan ki azaba Kuma Kar ki kashe mana waya ki kuma kula da kanki da baby Yana maganan yana shafa tafin hannun ta masu laushi da gogin yatsun ta wan da yasan lale za suyin kyu dashi yace "kin iya Lalle Kallon up and down ta masa ta gir giza kai alamun a a yace "aiko dole ki koya dan ba nason ganin kafa da hannun mcc fari kinsan jinin shuwa Dan haka idan Auntyn ki tazo kice mata ke kina son lalle kafan ki da hannun ki kai kayin yake yi zata baki kinji Itade bata yi magana ba Ya sake cewa" mezaki bada akwai wa mama ta bude ido ta kalle shi tace "wacece mama kuma Murmushi yayi yace " mama Aisa mana ko..... Ai kafin ya kara sa tameke zaune Cikin in ina tace "mama ta ina kasan ta? Yace"aine nariga ki sanin ta. Dama kasan mama ta ka cuce ni dan ALLAH ka kaini nagan ta Shiru yashi yana bin ta da kallo cikin tausayi da jin haushin Hadim da ta janyo Tace"zaka kaini wajen ta Ganin hawayen da yake fitowa a idon ta yasa nasa idon cikowa Ya kauda kansa dan kar ta gani yace "kiyi adua ki haifi yan 2 aranan zaki ga mama Cikin kuka tace "ganin da ba zai min amfani ba ko ganin da baza tayi farin cikin dashi bako Ganin da bazan gane ita din Wacece bako? Mekewa yayi yana duba agogon hannun sa yace "kar ki kashe wayan Yayi kissing din dukkan kuma tunta ya fice yana waigen Ta Akan kujera threesiter Nabil yana zaune Hadim yayi mata shi da cinyar sa daga ita sai dan wani karamin rigan da ko cibiyan ta bai rufe ba cikin damuwa tace "yanzu my star ba zaka dauki wani mataki ba dole sai da yasmin din zamu tafi ? Yace " wane mata ki zan dauka shiyasa muka jinkir ta tafiyan nan dan musamu mutafi iya mu amma kinga inna tace dole sai anje da ita kuma kinga nina isa nace baza aje da autan inna ba Hadim tace wllh yariyar muguwar yar sa ido ce jiya nafito daga wanka kafin na samu nasa kaya in cusa tsuman da nake cusawa aciki sai gata ta shigo min ba ko knorking tana shigowa idon ta akan cikin nayi wuf na shege bathroom kamar mai jin amai ahe ina tagani Sai bayan na tafito muna zaune Tace ai ita cikina gizo yake mata wani lokaci ya girma wani lokaci ya zama karami dazu kam ma babu tagani dariya na mata na bayar da abin wasa To nake ga idan muka je da ita akwai matsala yace "Gaskiya baki iya sa cikin ba wani lokaci kisa kato wani lokaci baya kai yanda kike sawa Tace "tom amma idan iya mune a gidan ai bawani ta kuran sa ciki ai Yace "sai mukula kawai da takun mu dan zuwa da yasmin ya zama dole ba muda han yan da za muce baza ta muba Alhamdulilah mama anje andawo cikin sa a darai take gani sai glass da suka bata na rage haske amma gidan Nabil na cikin danbuwa road a Ka wuce da ita dan doctor yace tana yawan kallon korayen ganye shiyasa Nabil yace awuce da ita can dan da flower karawa idon karfin gani a gidan yagina wa hanif ne kanin sa amma bai gaya wa kowa na hanif bane Yace akai ta can kafin agama ginin gidan malam din yasa anyi order flower masu tsada awaje wanda za a sawa gidan mu samman ban garen mama wada daga baya yaje ansake kaya ta part din yafi na sauran matan saruwa ranan da yaje yiwa mama sallama har da Hadim su kaje sun sha shira da mama mama sai jan Hadim take a jikin ta yan nan Allah de ya sauke ki lfy amma de ba a can kasan turawan za ki haihu bako? Hadim tace "da a canne amma naji su ummi suna cewa idan na shiga watan haifuwa za muzo mama tace yawwa yafi de sai yanzu Hadim ta karewa mama kallon macce ce kyakyawan gaske fara tas ba ta inda suke kama da Fandau Suna cikin fira sai ga Bagana da Shateema Bagana ciki ne a jikin ta har ya fito sosai gaisawa su kayin da mama mama ta tuna musu Nabil tace wannan shine dan nawa Nabil shatiman da dama yasan sa amma sai kallon sa yake yi wai yau ga shi ga shiddams ido da ido ba TV yake kallo ba Shima Nabil

Chapter 15 of 39