Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 4
ta group Please read & shere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 08:11] Muhammad Karim: *Auren Lagos* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romantic love story & short story👩‍❤‍💋‍👨 Nagode da comment dinku domin kuwa yanasani nishadi💃💃💃💃 Page 36-37 Bayan anti laura tatafi abba yafito Yanacewa" ke" kairiyya, tace na'am abba gani tadurk'usa abba yace bakun had'a baki da yaron canba kun turon iyayensa, wai maganar da akafad'a akansa sharine, tonaji Shari akamar, tinda kink'i d'an uwanki akansa kince bakyason d'an uwanki sai shi tonasanarma iyayensa sukaya sadaki aure nan dawata buyu in Allah yakaimu Ke kince bawanda kkso sai wanan tuzurun yaron to zanbaki Wanda kkso, dama yace baison komai Nawa saike to nabashi, saikuzuba ruwa ak'asa kusha ke dawa'yanda sukagoyamiki baya Abba yai ficewarsa yabar gidan, kairiyya maimakon taimurna saitasa kuka wiwi antinsu Ce tazo tad'agata agun tace" to kukan mezakiyi aimurna yakamata kiyi bakukaba zaibarki ki auri Wanda kkso Sai kigodewa Allah tinda haryagane gaskiya Anti kamarfa abba nafishi da ni Akan nak'i ya Ibrahim, anti tace" bawani fishi zaisak'o. Amma anti abba yace nan dawata biyu zaimin aure kuma bank'arasa karatunabafa saurana shekara d'aya anti, to" bakince Fahad d'in yace zakikarasa agidansaba inkuma zaijiraki saik'in k'arasato sai abari anti yak'i ai to" kinsan dahaka kk kukan gulma😃to anti nabari Dade yafi anti tace Can kuma kairiyya tace" anti mamanmu ko tanason mgnar aurenan eh kairiyya, abindakkso itamashitakeso Dan sunsha dagama da abbanki akan yabarki ki auri Wanda kkso Kawai tananunamiki kunyane sbd kasancewarki 'yar Fari. Kinsan maman ki bafulatanace babanta shi bafilatanin maline Shiyasa takenunamiki alkunya irin tafilani, shikenan anti nagode dasaminki a matsayin kishir uwa mai kirki wacce tad'aukemu tamkar ita tahaifemu. Bakomai kairiyya kigodewa Allah *wanan kenan* Anti laura takoma Ma hajiya da labari maidadi yanda tasanarma hajiya duk yanda sukayi tace sauran bayani nagun baffa isa Suna cikin haka baffa isa yashigo Yakesanarma hajiya yanda sukayi da mahaifin yarinyar Yace wato hajiya dik shairin mak'iyane, amma yanzu munsamo bakin zare , shi Alhaji Aminun harya amince aure nan dawata biyu, Alhamdulillah hajiya tace" abi yayi kyau kuyi kok'ari yanzu kai isa sai kushirya asanarda sani inyaso akai kud'in Sarana da sadaki. Anti laura tace sunriga da ansarana ai saide akai sadaki kawai Hajiya tace A'a duk dahaka za'akai *wai ina oga Fahad* ? Shiko Fahad yanacan 'bangaransa kwance besen Wainar da aketoyawaba sai da hajiyarsa takirasa awaya tace yazo tanasan mgn dashi sanan yatashi yatafi Koda yaje palon hajiyarsa yasameta kishingid'e sai murmushi takeyi Zama yayi kusa da ita yace hajirmu gani Hajiya tadubeshi tace burina zaicika naganin jikokina mahaifin yarinyar ya amince harya samuku rana aure nan dawata biyu , Fahad yace Alhamdulillah Tinda komai yadedeta jibi zankoma bakin aikina dagacan nahad'o lefe A'a Fahad hajiya tace Wanan kabarshi su laura da sauda Zasuhado ni hajiya banason suhad'a kayan debeminba kibari kawai zanje kwatono nahad'a komai, hajiya tace A'a 'yan uwanka zasuhad'o maka inma kwatanonne Saje can to hajiya Kamar Nawa Zanbada hajiya tace " wanan nizanyi A'a hajiya inadakudina kibarni nad'awa matata kayanta😳hajiya tace wato kamaidani kakarkako Fahad yanakomawa bangaransa yak'ira kairiyya a waya yad'aga tai sallama yace" nafad'amiki kairi Alk'awarin Allah bayatashi ni tin Ranar danafara ganinki I filling i see my wife I thank God abba don't gree my married with my princess remained only 2 month I'm very happy I love you my wife. Kairiyya tace hmm yaushe zakazo yace Zanshigo anjima inga fiskar matana OK " saikazo by by takatse k'iran 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *tofa* Yau bahba maryam ce tazo gidansu kairiyya tanatadad'a wai kairiyya taza'bi bare tabar d'an uwanta baranma tuzuru Wanda ba'asan irin iskanci dayakeyiba Sabo dahaka ko anyi auran wani Abu yafaru ba ruwansu tinda bare yafi d'an uwa Tagama kunfar bakinta bawanda yatakata sai abba Dayafito yake bata hak'uri amma sai cewa tayi Aminu kanunamin iyakata kabama 'yarka bare alhalin d'anka Ibrahim yanuna yanaso sbd shi baida arzik'i shiyasa akabama d'an masu dashi wandake garin arna yanzu can za'akaita dan yanuna beson komai ahanunka wato shiyasa kadauka 'yar nabashi. Tozanje k'auye nasanarmusu dan bazaka zubarmana damutunciba Nikwa mmn minal Nace kanki Akeji bahba maryam aurede da tuzuru bafashi🤪ahto🏃‍♀🏃‍♀🏃‍♀ Ni nayinan Allah kaimu ranbiki💃💃 .......✍🏼 Please read & shere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 08:12] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romentic love story & short story👩‍❤‍💋‍👨 Wanan page na sadauk'ar dashi ga bestyna ummi nabil&Eman inayinki over aminiya💋 Page 38-39 Labarin auren fahad yazagaya familynsu akan fahad zaiyi aure. Hajiya asma saikunfar baki takeyi wai tinda ba'asanar musuba saboda basuda mahimanci Sai yanzu, da'akasa rana shine za'afad'amana sauda tace ai hajiya Laura tasan komai. amma tak'i Fad'amana saboda tana gindinsu Hajiya asma tace" kibarni dasu Zanyi maganinsu ai. Wasila tasami labarin auren fahad dikta tadami kanta akanme fahad zaiyi mata haka Itada take jiransa Aimusu auren zumunci😳shine zaimata haka nikwanace to wasila wakikasanarma Shirye shirye yakankama, dangin amarya da ango kowane 'bangare nasushirin sikeyi Wanda ango na Lagos wajen aikinsa, Sai biki yarage one week zasutaho tare da abokansa nacan Saide yasanar da kairiyya duk abindasuke buk'ata taima imran magana Yayin da dangin kairiyya rigima taso ta tashi domin kuwa dangin babanta na k'auye sunce basuyarda akai Musu 'ya wata duniyaba, gundabawanda tasani. Suko dangin mahaifiyarta sunyarda abata Wanda takeso, ai aure ba inda bayakai mutun Inyaso acikin k'ananta abatad'aya sutafi tare sbd kad'aici Toyanzu dai su bahba maryam bayanda suka'iya tunda har' anka'bi sadaki dubu 7000 Ranar aure kawai akejira, nanda 10 days Dan angoma yakusan shigowa gari kullum suna nanik'e awaya shida kairiyya, su rahama k'awayenta sai tsiya sukemata waituzuru yasacemata zuciya Agidansu Fahad shiri ake tuk'uru Dan bak'i sun fara zuwa dangin hajiya shuwa mahaifiyar fahad wasuna barno wasukoma basa k'asar yawancinsu na Sudan,suma 'yan Sudan sun fara zuwa, ancanja dukka fentin gidan dakagani kasan d'angata zeyi aure, su shukura da nur da fadila kanan ango anatagand'oki yaya fahad zaiyi aure, sai rabawa k'awayensu invitation card sukeyi dansunason suyi shagali sosai saide sunatsoron angon karyahanasu. A'bangaran kairiyya dangin maihaifiyarta kanuri sunatamata gyaran jiki iri iri Inkagan bamazakace itabace saboda stabagen gyara da tasha gaduk inda tazauna saitabar k'amshi Yaufa oga Fahad sunsak'a da abokanansa a iyaport d'in damaturu inda imran da matawalle suka d'aukosu a mota zuwa potiskum Shiri biki akeyi sosai 'yan'uwa na nesa danakusa kowa yahalara Inda ango yace shibawani event dazeyi Dan beson hayaniya kawai za'ai dinner ranar d'aurin aure Sai gidansu amarya daza'ai walima anagobe d'aurin aure ranar alhamis kenan Dan fahad yace shiranar juma'a za'a daura aurensu dansamin albarkar ranan *Wanan kenan* Yau takasance alhamis gobe d'aurin aure Yau ake walima gidan su amarya Wanda akeyi awani babban fili Kusa da gidan su kairiyya, anyi decoration d'in gurin yai matuk'ar kyau, dangi kowa yabaiyana a gun azauzaune, angwayema anwaremusugu Dan zasuzo K'awayen amarya natakaratu Qur'an agurin danuna godiyarsu da Allah Angwaye sun iso gun abin ya birgesu ciki harda su nur dansunce baza'a barsu abayaba Amarya ko nacan anashiryata Dan afito da ita filin walimar, antinta tashiryata cikin wani swees less green mai matuk'ar kyau tad'auramata alkyabba pink akai ta fesamata turaruka masu sanyin k'amshi K'awayanta su rahama sukarik'eta akafita da ita da isarsu gun walimar akasaki kasidar da surahama suka reramata dan tayata murnar aure Bari murera kad'an muji *kairiyya tamu Allah yasadaki da amincin aure* *cikar buri kasami wandakakeso Kairiyya kinsamu munamirnar aure*🎼🎼🎼 *Allah yabada zaman lafiyar aure* 🎼🎼🎼 To muma mud'an rera k'asidar auren😀😀😀 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Sunzaunar da amarya a gun zamanta inda fiskarta kare da zaran Alkyabba Su nur sukaje sai d'aukar ta photo sukeyi ta wayoyinsu, wata malama zainab hassan, akak'ira tai wa'azi akan *Rayuwar aure amusulunci* Inda abokan fahad suketayishi murna yayi dacen mace tagari😛suma sunce gaskiya inzasi aure agida arewa zasiyi bazasiyi abarikiba, Dan abin yabirgesu lol🤪 Anci ansha taro yatashi lafiya anmai da amarya cikin gida Wanda ango yaso yaganta amma badama😃 *Rana batak'arya saide uwar d'iya taji kunya* Yau takasance juma'a and'aura auren fahad da kairiyya akan sadaki 7000 Saimuce Allah yabada zaman lafiya Inda kairiyya dak'awayenta suke gidan anti safna suke nasu shagali To A al'adar gizimawa sai and'aura aure akekai lefe, saboda haka yau gidan su fahad zasukai lefe Wanda lefen yana'bangaran hajiya asma Wanda sauda tace sai anrage kayan yayi yawa Laura kuma tak'i yarda amma hajiya asma da sauda saidasukarage kayan afad'arsu wai ai tinda yace ya yafe kayan d'aki suma bazasukaimusu kaya mai yawaba🤔 ****** ***** ****** Ankai lefe gidan su amarya akwati Shida masu kyau da tsada kayan cikiko inmuntsaya lissafawa macinye sauran lokacinmu kowa yak'isyata aransa kawai. Ahakanma anrage kayan amma ba'abun da babu, mutane natasan barka Lokacin dinner nayi akakai kowa Sai ango da amarya sukarage Wanda imran shi yad'auko ango sukabiyo sukad'auki amarya da babbar kawarta rahama domin kuwa amarya tace tare zasutafi Suna isa akafara shagali dama su'akejira, inda akak'ira sa'idu borno, yawak'e amarya da ango Anci ansha anyi 'barin naira tako wani 'bangare Inda amarya da ango sunyi ankon Shadda 'yarmali sunyikyau har sungaji, taro yawatse lafiya and'auki amarya anmaida ita gida nsu, akan sairanr tafiya LAGOS kuma Amma anti sauda tace " k'aryane dole ad'auko amarya a kawota gidansu kafin tafiya LAGOS Saboda ko auren imran saida akakawo ilham 'Yar gidan danmajalisa gidansu kafin suwuce damaturu Bare matar fahad 'yar matsiyata Hakataita kunfar baki dole akaje akad'auko kairiyya awanan daran akakawota gidan su fahad a'bangaran Fahad Aka'ajiyeta Allah yasa da kaya a'bangaran.......✍🏼 Please read & shere Allah yajikan iyayenmu🤲 AUREN LAGOS Romantic love story & short story👩‍❤‍💋‍👨 ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* *NA* Karimatu Abdulhamid ( mommyn minal) [ thee end] Wanan page sadaukarwane ga 'Yan home of Qualitei's writer's Association Allah yatamaki k'ungiyarmu 🤲 Inayinku over💋 Page 40 The last page Ankai Amarya kairiyya, 'bangaran fahad Awanan Daren Allah yasa dakaya a part d'in Itada k'awayenta Rahama da basira da k'anwarta kausar, sai cousin d'inta mata subiyu, suka kwana tare domin kuwa Al'adar 'yan jihar yobe state ne sai anyiwa amarya kwanan d'aki Ranar da'akakaita Washe gari sai ango yashiga d'akin amaryarsa To" hakan takasance da kairiyya, yaukwananta d'aya gidan su Fahad, kuma yaune sukewata Al'adar in'ankai amarya yau washegari wuni sai ai liki dayamma, kowa Yakama gabansa. Yautake lik'in kairiyya Wanda za'ayishi 4: 00 pm Haka amarya kairiyya take zaune a'bangaran Fahad, itadak'awayenta da 'yan'uwanta, ankawomusu abin kari daga 'bangaran hajiya asma, daranama ankawomusu, Sai yanzu misalin 3:00 pm Anti sauda tashigo tanawani d'ad'aga hanci tatsayamusu k'erere aka tace" ita amaryar bazatabud'e fiskartabane, muganta, ai amarya mai tsada take rufe fiska bawananba mai araha.... Acikin cousin d'in kairiyya akwai Habiba dama ita batada hak'uri kokad'an kanamata zatarama. To yanzuma ita tadakatar da Anti sauda tace" dakata Anti karkiga kingirmemu kitinanin gayamana magana muk'aleki, Toni Habiba banacin bashin magana komin muninta saina rama Ai " Anti amaryarmu itace maitsada domin kuwa tsadarta yagani shiyasa yace baison komai sai ita Dan itayakebuk'ata. Bashirgiba kuma yasameta, d'anbak'in ciki sai yamutu. Anti sauda tace nikikegayama haka marar tarbiyar yarinya Habiba tace" kekikanema kuma kinsamu Kairiyya tace" dan Allah kuyi hak'uri Anti sauda tai tsaki mmttss... dangin marasa tarbiya saiku shirya akwai lik'i Anjima tai ficewarta, tanafita surahama sukayiwa kairiyya Caaa akanme zatabada hak'uri aidatabari Habiba Tagyaramata zama. Kairiyya tace" A'a bansan tashin hankali Basira tace Allah yakyauta, Anacikin haka Anti safna tazo takawowa kairiyya kayanta wa'yanda zatasa kafin anjima damangariba akawomata sauran Nan suke sanarma Anti safna abindayafaru Kuma suke sanarmata za'ailik'i anjima Anti safna tace" kairiyya tatashi tak'ara wanka Kairiyya tayiwanka Anti safna ita tazauna ta tsaramata kwaliyya light mecup tabata wani cot less mai matuk'ar kyau milk color akanad'amata head Golding sai hil shoe shima Golding da forse d'insa. Sai sark'arta 'yar k'arama ta gold Wanda kakarta tawajan uwa tabata amatsayin gift sai veil akarufamata akai yarufemata fiska Mai sharashara milk color Tayi matuk'ar kyau, kamar kad'auketa kagudu🤪 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 A'ban garan Ango shima shadda yasa milk color da agwada tasha aiki takalminsa,agogo Hula, duk brown yasa sai baza k'amshi yake abokansa sukai filin lik'i dashi domin kuwa 'yan uwa duk antaru nan akafarawa ango zuba kud'i kafin amarya tazo *wai INA labarin wasila* Wasilafa nacan abin duniya ya isheta itafa agaskiya tanason ya Fahad yanamatuk'ar burgeta dan action d'insa dakomainasa shine irin abin datakeso ajikin d'anamiji😳kuma Gashi yanzu yai auransa yabarta Danhaka takasa jurewa taje tasami mahaifiyarta tasa ta agaba tanakuka reras Hajiya Ayiya tace" Lafiya yauranar murna zakisani agabakinakuka. Ni gun lik'i zantafi Kifad'amin mekedaminki Ni hajiya agunkune ranar murna amma Ni ranar bak'in cikine aguna🤔 Nadad'e inason ya Fahad duk nakiri samarina saboda shi shine yanzu zayi aure yabarni, zancan banza hajiya tace" shiyata'ba fadamiki yanasonki A'a wasila tace tokokinga saiki hak'ura tinda tinda bakifad'iba Ashe baffa isa yanajinsu yace aidole tahak'ura tinda yasami k'aramar yarinya sa'ar su fadila ba'abin dazai da ita gashi matarsa 'Yargidan tarbiya Yajuya yafice abinsa, sa'ar su fadila wasila tamaimaita. Acancikin gida kuwa anatalik'i a ango akai sanarwar iyayen ango zasufito silik'i nan su nur sukaruga 'bangaran amarya sukace afitoda amarya filin lik'i.nan su Anti safna sukafito da kairiyya akai wajan lik'i a nazaunar da kairiyya kan kujera kusa da Fahad da yabaza babbar Riga shi ga ango hanun kairiyya yarik'o yadamk'e cikinasa yasunkuya kansa setin fiskarta yace my wafy wanan lallan yayi kyau yasumbaci hanun yanad'ago kai suka had'a ido Da Anti sauda yakawar dakansa abinsa, nan iyaye sufito akafara lik'i nkud'i ana photuna 'yan uwa nataliki amma ba'yan uwan amarya Anti safna tacewa Habiba wai ansanar da gidakuwa Habiba tace A'a nan Anti safna takira gida awaya tasanarmusu nan 'yan uwan baban kairiyya Dana mamanta sukazo suma sukafara 'barin naira kowane 'bangare sunyi bajinta Anyi lik'i antashi anmai da amarya'bangaranta , 'yan biki kowa yawatse sai amarya da k'awayenta sunajira angwaye suzo ayi siyan baki Ango yashigo da abokansa anyi siyan baki kowa yatafi abokan ango sunmai dakawayen amarya gida Haka amarya da ango sukakwana Ba abindayamata Haka kairiyya take zaune a gidan batada damuwar komai Ankawomata kayan anfaninta daga gidansu da kayan su cincin da alkaki. Batama girki daga gun hajiya kulun shukura ke kawomusu, hajiya nfahd namatuk'ar k'aunar kairiyya Kairiyya da Fahad kullum haka suke kwana baimata komai sai 'yan wasani hartsoyon Sati biyu yanzuma shirin tafiya lagos sukeyi Wanda zasutafi jibi asabar, kuma Fahad yace mutum biyu zasi masu rakiya dan a jirgi za'atafi sai babbar k'awa rahama **** ****** ****** Yau tasakasance kairiyya zasubar gari duk sunyi salama da dangi har damaturu sunje gidan imran 'Yantafiya suma sunshirya mama balki da bahba maryam dantace sai taje taga garin arna gakuma hawa jirgi aibaza'abarta abayaba.🤪bahba maryam d'in shagali kingama zagin tuzuru kuma gashi kinatijara akan zuwa gidansa😀 Sai kanwar kairiyya, shahida 'yarshekara 7 akabata. Haka imran ya 'yebesu zuwa iyaport din damaturu basudad'e dazuwa iyaport d'inba jirginsu yatashi sukatafi Sukaba 'yan uwa dakewa. To" saimuce su bahba maryam asauk'a lafiya😢 Plight dinsu yasauk'a garin Lagos 2:00 pm Dasauk'arsu akaturo k'atuwar jeep daga office din su Fahad ta kwasesu tai cikin Garin Lagos dash Bahba maryam CE tafarawa Lagos k'irari " kaga cunkus d'akin tsuma sama ruwa k'asa ruwa, tsakiya gida makarinki sai ankoma😀 Sunatafiya k'abilu kalakala natawucewa da kayan dashi da babu duk kusan d'aya. Oh" Ni meramu gani agarin arna Allah Yasawak'a karde aje ahaifamana jikoki arna Ni mero Awata unguwa festac unguwar manyan mutane wane da wane nan akashiga dasu bahba maryam tace nan Americane ko Nigeria bawanda yakulata, awani bakin kofargida mai tsananin kyau of cheir anan mai motar yai hon maigadi yabud'e sukadana Motarsu cikin gidan akai pakin sukafirfito Suka shiga ciki gidan babban palone da d'akuna uku ak'asa sai kicin, da store kuma kowani d'aki da toilet aciki sai step dazakaho yanashinfid'e apalon ajikinsa duk tails dajikin dikka gidan d'akunan sama kuma biyune sai babban Palo da kicin da stor komai namore rayuwa akwai agidan, bahba maryam tace kud'in da babanki yabayar yace inkwai abin dabemikiba a sanjamiki ai saide akoma dasu dankomai akwai agidanankam Mama balki tace A'a abatakud'inta Tayiwasu abudasu Kwanansu d'aya da zuwa abonkan aikin Fahad suka had'amusu partyn murnar aurensu Inda kairiyya tasamu kyautuka Kwanan su bahba maryam biyar suka koma potiskum inda sukakoma da abin arziki bahba maryam sai cewa take Lagos bak'arya tayi wallahi dan harwani haske tak'ara ga aljihunta cike yake dakud'i banda sutiru da Fahad yasiyamusu kairiyya ma tabasu, dan haka dukwanda yazomata sannu dazuwa sai tace Lagos ba k'arya Kudin da abban kairiyya yabada akan acanjamata abin da baimataba ta bawa mama balki Tace tabawa mamanta da Antinta suraba Yaude anatashek'aruwa a Lagos tunsafe haryanzu dare ruwanan baitsayaba Fahad ne yadawo dagagun aiki kairiyya takaishi sama yai wanka Yaci abinci sukad'antaba hira Yace takai shahida d'akinta tasameshi anashi d'akin taje tadawo yace kina da alwala tace eh yanzu nai wanka nad'aura awalar kwanciya yace OK To misala raka'a biyu sunyi salla Fahad yamusu addu'a maitsayi suka shafa yad'auki abarsa sukai gado kairiyya gabanta yafara faduwa saboda wasanin dataji yanamata Yace dakata madam yau aurenmu sati uku Ainayi k'ok'ari Adaranan Fahad yafanshe sadakinsa Sai da akayi kwana biyu anaruwa batsayawa Fahad nagida nacin amarci Satin Fahad daya nacin amarci sanan yakoma bakin aiki Yanemi makaranta shek Abubakar Gumi yasa kairiyya dan takarasa karatunta Shahidama nazuwa school da islamiya Bayan shekara bakwai Su kairiyya ne da Fahad da shahida Sai yara biyu namiji da mace sukafito da ga jirgi imran da iyalansa sukadaukosu daga iyaport zuwa gidansu sukaci abinci suka huta sukakama hanyar Potiskum kai tsaye gidansu Fahad sukawuce Inda sunashiga yaran suka ruga Palon hajiya suka k'ank'ameta suna hajiyarmu hajiyarmu Suna haka iyayen sukashigo kairiyya tace kai kucikata maza munason harjirmu karkujimata rauni Hajiya tace k'yalesu yarane ai Babban d'an musa mai sunan bahban Fahad sunakiransa Abul kairi sai macan mai sunan antinmu nafisa sunakiranta intisar, kairiyya tazama babbar mace inkaganta kasan Hutu yazauna, shima haka Fahad din Yaginamusu tafatsetsen gida Wanda insunzo nan suke sauk'a Kausar tayi aure ta auri ya usman da 'yarsu daya kairiyya Rahamako k'awar Kairiyya ta auri ya Ibrahim zumunci sai abin dayai gaba wasila ma tagaji tayi aure ta auri wani babban mutum akano da matarsa daya ahto dan kairiyya takafe ta tsare bawata gun Fahad sai ita Yanzuma shirye shiryen sauran su nur da shukura akeyi,yau kairiyya tashirya yaranta danzasu ziyara gudayawa kafin sukoma Lagos Gidan bahba maryam sukafara zuwa sukagaisa a kakawomusu abinci tuwan shinkafa miyar taushe amma sai yaran sukayiwa mominsu magana da English waisu basaci itakuma uwar taimusu magana da larabci sukabata hak'uri sukasa hannu sukaci tuwon anakiran salla abulkairi mai shekara shida yace mommy zani masalacin kofar gida nai sallah Intisar kuma mai shekara hudu ta dauro Alwala ta tada sallah Bahba maryam tadubi kairiyya tace takwara yaranki nabirgeni Gaturanci ga larabci ga ibada. Gatarbiya maikyau dakikabasu Kairiyya tace" ai bahba karatunan dacan badayabane Can sunfikaratu maikyau Ni wallahi dankaratun yaranan zankoma Dan inaso inzauna cikin 'yan uwana. Bahba maryam tace kamar wanicikine Dake kairiyya taduk'ar dakai tace eh bahba To " Allah yaraba lafiya musha shagali💃💃💃 Anan nakawo k'arshen littafin Auren Lagos Wanda naidede Allah yahad'amu aladan Wanda naikuskure Allah yayafemin🤲 Please read& shere⛹‍♀⛹‍♀⛹‍♀ Sai munhad'u asabon book inmai dukka yaso Allah yajikan iyayenmu🤲 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 4 of 4