Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 4
Hutu yazauna yai matukar kyau Sashen mahaifiyarsa yaje danyamata sallama yatarar da yayunsa zina da laura yayan hajiya asma sunshigo gaida hajiyarmu gai shesu yayi yagaida hajiya A'a kaninmu inazuwa yabata rai domin kuwa yasan halinsu dason gulma hajiya ninawuce to kagaisheta yakamatama kakawota wataran agaisa badamuwa hajiya zatazo kiganta ai kisamata albarka Anti laura tace kaninmu Ashe munyi suruka yar waye aina taikaratu?duktajeromar tambaya lokaci daya nisauri nakeyi innadawo kyaji yasakai yafice domin bayamusu wasa Kamar shine babban har sharkasa sukeyi Koda yafito harabar gidan maimakon yadau mota yadau mashindinsa kato Mai shegen Yahau yakaragaba Koda ya isa gidan Su kairiya yatura yaro kairiya tafito Taimar sallama ya amsa Tamar jagora sukashiga gidan wata uwardakinta da Allah yahada jununsu Anti sapna ita amaryace batafi shekara biyu da aureba aka kawota da ka kano gidanta makitan su kairiya suna matukar dasawa da kairiya ga mijinta mutumun kirkine anazaman lafiyadasu a unguwar Koda sukashiga gidan plat house maikyau abarandar soron gidan kairiya tabarshi tashiga kawomar kujera daruwa koda kairiya tashiga Anti sapna ke tsokanarta daganidai wanan gayen yatafidake kairiya uhum anti Kennan yadau kujera ta kaimar daruwan sanyi ajug nagilas ta tsiyayamar yasha Yai hamdala suka Gaisa Yace malama kairi bakitambayeni tarihinaba bayan ninasan naki aina kasani tunkafin nafarazuwa nasan komai akanki a nan yabata tarihin rayuwarsa da kuma imran tace yanzushi yana damaturu Keenan Yanacan shida iyalinsa nikuma Lagos nake aikin Emmergration inmunyi aure canzamu zauna saide muringa zuwa gaida hajiyarmu danni gaskiya bazanbarki ananba danko lokacin auranmu yazo banson komai kamar yaya tace irin kayan shirginku Namatamana kinga nibazama zami ananba inadakomai agidana nalagos ananma ina gini innagana zansa kayan damukeso Nidake nikawai ke nakeso kece muradina Kairiya azuciyarta tace to haka auren Lagos din yake Kifadi abinda kikeso nagakamar kinadatambaya yace A'a damanace wani irin aikine emmergretion, aikinmu shine munayiwa masufita biza kuma muna aiki aboda duk abindaya danganci iyaport ko boda duk munagun munadaukan salare maitsoka duk wata Wanan kenan......✍🏼 Please read and shere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 08:02] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS👩‍❤‍💋‍👨* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* *NA* Karimatu Abdulhamid ( momy minal) Happy birth day🎂🎂🍰🧃 Happy birth day To you (yaya Hayat) l wish you a long life God bles your life Page 26-27 Kairiyya tace yayikyau Allah ya albarkaci Aikinka Ameen nagode Kairi, sallama yamata yace zaiwuce kairiyya tarakoshi bakin kofa; anan yakecemata zaituro iyayensa, inyakoma gida shiru kairiyya tayi Alamar kunya kice wani abuman kairi; kanaganin beyiwuriba wuri meyayi aigwanda asandani ai koyakika gani yan mata hakane Allah yawuceman A, gaba yauwa yanzu kikai magana kairi; Ninatafi saina dawo gobe to Allah yakaimu bakice nagaida hajiyaba kagaisheta namantane dasauran mutanen gidan duk ina gaishesu Zasuji sosai yaushe zaki kugaisa autun yanzu ehmana yace; tozani wataran ingai da hajiya shikenan tunda hakakikace Bayan *fahad* yawuce *kairiyya* takoma cikin gidan anti safna anan anti safna kecemata amma kairiyya dagani gayen nan yamiki Kinkamu dasonsa, anti Kenan mekikagani bakomai amma ance labarin zuciya atambayi fiska, hmm anti kinaban kunya inabaki kunya ko gaskiya kedai kita adu'a Allah yazabi abindayafi alkairi Ameen anti nagode nizan Shiga gida, to kigai dasumama ****** ****** ***** Haka soyayya tacigaba damikawa tsakanin fahad da kairiyya soyayya sukeyi mai tsafta wanda Suna mutukar son junansu kullum sai fahad yazo hira acewarsa karwani yasamu daman zuwa gun kairiyya ; iyayen fahad sunzo suntambayamar auran kairiyya anbasu sora sa rana akejira domin kuwa wata rana Abban kairiyya yakirata yake tambayarta kancewa yaronan dake zuwa gunta hira dangidan Alhaji musa yaturo magabatansa shinkin amince ayarjemusu suturo kan kairiyya nakasa taki magana antinta dake kusa da Abba tace Alhaji tunda tai shiru ta amince Abba yace shikenan tunda kin amince kardaga baya kibilomin dawata magana dabansantaba shidai kikeso ko Kairiyya tadaga kai alamar hakane Abba yace shikenan shiyaronan usman da yanuna Yanasonki zansa asanarmar yadakata domin kuwa dabi'unsa basuminba maihaifinsa yabatashi baidawani cikakiyar tarbiya ✡✡✡✡✡✡✡✡ Kairiyya da fahad sunyi akan yau zaizo yakaita sugaisa da hajiyarsa kairiyya batafada agidaba sabo dakunya datakeji gashi yamma takusa tasan yanzu yanakan hanya dakin antinsu tanufa taje tazauna apalo kusa da anti dakewa kausar kanwar kairiyya kitso anti tace saikuma taishiru Menene kairiyya dama anti .... dama me kimaganaman kinyi shiru dama fahad yace yau zaizo muje mugaisa da hajiyarsa wai tanason ganina Amma kairiyya shine bakifadaba sai yanzu kinfadawa mamanku A'a anti To saikije kifadamata wallahi anti bazan iyaba saide ko zakigayamata toma shiya fadawa abbanku bansaniba anti kigako bazakibishiba sai abbanku yasani kawai yazo kibashi hakuri kice kinmanta bakigayawa abbanku ba yabama hajiyarsa hakuri wataran zaki ln abbanki yasani amma bayauba kam; to anti zansanarmar Inyazo kausar tace wallahi anti Yaya kairiyya tanamatukar son mutumunan kingashiko anti bafa yaro bane daga ganinsa tuzurune😋 amma duk tamace akanshi Kairiyya tace kekikasani magulmaciya inaruwanki Anti tace battamana ainaganshi sun shigo ranan sungai shemu shida da abokinsa ai yata tai dace kebakisan irinsu wahala sukeyiba Haba anti tuzurun🤪 shifa kausar bakisan sunfi rike mace da kyauba Amma anti kuyazo yagaisheku shine baza abar yaya kairiyya ba taje tagai da hajiyarsa ba, kausar kenan shi namijine itako Macace akwai hatsari atattare da ita dole saida sanin iyayenta tabi saurayi GU intakasance mai tarbiyya hakane antinmu; muryar yaro sukagi wai kairiyya tazo shukura tace kace tanazuwa Koda kairiyya tafita akofar gidan anti safna tahangeshi jikin mota atsaye karasawa tayi kusa dashi taimar sallama ya amsa yaya muwuce kayi hakuri namanta bansanarwa abbanmu ba amma innasanarmar sai inje shi kenan naga kamar kina kunya zansanarmar da kaina tawaya sanan zanmar maganar zanbaki Waya dan nakusan komawa Kuma zanmar maganar in auranmu yazo banson komai tarkacen kayanku Namata: dan ana daura aure Lagos zamuwuce saboda yanayin aikina; nifa banson Lagos dinan yayi nisa kuma a ina akataba aure bakaya mubamahaka anan nafadamiki Nike kinfimun komai kenakeso bakayaba indai kayane wanda mukeso ni da ke zamusa agidanmu inna karasamana gini Amma gidana Lagos akwai komai burina kawai namalakeki ke nakeso bansan komai daga wurin Iyayenki sai ke Toni zan shiga gida kagai da hajiya to shikenan zami waya da Abba anjima inya amince zankawomiki phone Koda fahad ya koma gida maimakon yai waya da Abba kamar yanda yace Bayan yagayawa hajiyarsa komai Saitabashi shawaran maganar batawaya bace suje shida baffansa isa susami mahaifin kairiyya anan yakebata hakuri Akan rashin zuwan kairiyya yagayamata yanda sukayi sai cemar tayi bakomai hakan yanuna tarbiyarta In iyayenta sun amince zatazo ai ****** ***** ****** Koda fahad sukaje harshago gun baban kairiyya Bayan sunkebe sukagayamar abindaketafe dash yanumfasa yace maganar waya ba komai yabata amma maganar bayabukatar kaya Yana ganin kamar damatsala Baffa sani yace wata matsala bashi ya aminceba yace bai bukata ni aganina hutunkune ai ; to Kasan maganar mata sita gutsintsina Abu bare abun dasundauka damahimanci irin Wanan, fahad yace baba ni aganina inaruwanmu dasu Mudabama agarin zamuzaunaba kuma mahaifiyata tayarda ni aganina bakomai To shi kenan Allah yasa mahaifiyar yarinyar tayadda ..........✍🏼 Yawan comment Yawan typing Please read and shere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 08:03] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS👩‍❤‍💋‍👨* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* *NA* Karimatu Abdulhamid (mommyn minal) Page 28-29 Haka Rayuwa taci gaba da shurawa. domin kuwa yau *fahad* yazo gidan su kairiyya yakawo mata waya sabuwa fil a kwali Yace"mata nayi magana, da baba ya yarda inkawomiki, tasa hannu takar'ba tace" nagode Allah yakara bud'i Yace" nigobe dasafe zanwuce. Gobe gobenan tace" eh" konatsaya A'a kaje nema Allah yakare yaba da sa'a yace" Ameen nagode. Anan sukai sallama yatafi. Koda kairiyya, tashiga gida gun Antinta, tanufa taje tazauna kusa da ita Anti, kigani Wai Abba ya " yarda yaban tamik'amata Anti, takar'ba.bari nakaiwa abban naku yagani tukun.to Anti koda Anti takaiwa Abba yagani.sai taje tanunawa mamanmu tagani Amma batace komaiba. Kuma tsakanin ita da Abba bawanda yabud'e wayar har Anti, tadawo dawayar sanan mukabud'e ahad'etake da sim aciki mtn wayace maikyau Samsung Galaxy Andiron ce fara k'al da ita.kausar, Takar'ba takunna Picture d'in Fahad Ne yabaina kan screen d'in wayar yanasanye da unipon d'insu na Emmergretion, Milk color yayi matuk'ar kyau Kausar tace" LA . Yaya kairiyya kingani ashe yana murmushi Antinsu tashi tayi tabasugu.kairiyya tasa hannu takar'bi wayar taduba screen d'in azuciyarta tafurta" *TABARAKAL LAHU AHSANUL KALIK'EEN* ma'ana( tsarki yattabbata ga Allah ubangijin talikai) sanan tamik'awa kausar, Wayar.kausar" tak'ira sauran k'ananta kuzo kuga wayar yaya kairiyya, su shahid sukazo sukagani suna murna sunacewa" saurayin yaya kairiyya yahad'u . *wanan kenan* 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Tunda Fahad, yatafi. Yaya Ibrahim d'an bahba maryam, Yasako kai wai yanason kairiyya Kairiyya, ko kallo bai ishetaba zuwansa biyu dasunan gai dasu Mama amma yafurtawa kairiyya abin dake zuciyarsa bawanda yasani dagashi sai kairiyya sai kausar, *anawata ga waya* Tun tafiyar Fahad, Mahasada sukafara kawo suka: gun baban kairiyya cewa Fahad bamutumin kirkibane yana huld'a damutanan banza A Lagos ganeman matan banza. tun abba baikamawa haryafara yadda sabo dawa'yanda sukekawa sukar najikin Fahad ne Gashi Abba shi abincikensa dayayi angayamar" Fahad mutumin kirkine mai temakon Al'umma, gakuma sukar dawa'yan. nan mutanan sukekawomar: Abun da Abba besaniba shine wa'yanan mutanan tun mahaifin Fahad nadarai sukemar Adawa, shine yanzu sukadawo kan Fahad burinsu afasa auren.hmm Allah yafisu nace" ni mmn minal ****** ****** ***** Kairiyya da Fahad Soyayya segaba take suna soyewa a waya abinsu basusanma anamusu hassadaba, saidaminsa datake yaushe zaizo?? Shikwa yace"mekika tanadarmin? saitacemar" kalamai maidad'i hakasuke soyayyarsu abun birgewa. Mahassada:nacigaba dahasada har abin yaitasiri Abban kairiyya yace yafasa auren😳turk'ashi Wata rana Abba yak'ira kairiyya yake cemata" tayihak'uri da auran Fahad, dominkuwa ba alkairi alamarin Kairiyya a take taji gabanta yafad'i tadubi mamanta dakekusa da Abba amma sai tad'auke kanta tashi kairiyya tayi idonta taf k'walla Tanufo sashen Antinta tanakuka😭 lafiya?anti ta tambaya anti"Abba yace inhak'ura da auransa ba alkairi, mamanmu tanaji batayiwa Abba maganaba anti kufad'amar inasonsa wallahi inasonsa kar afasa aurenmu Anti tace" kinutsu Kimin bayani wayene abbanku yace kifasa Auransa?? *Fahad* ne anti, Shi Abba yace nafasa auransa . Akanme?yishiru inazuwa bari inje injikomiye. Koda anti taje b'angaran Abba tasameshi shida mama anti tanemiguri tazauna tace" abban yara meke faruwa? Mekacewa kairiyya,anan yamusu bayanin abundayake faruwa.irin sukar abunda ake fad'amar akan Fahad, anti tace" Amma ai saikabin cika bawai agayama magana ka kamaba. Abba yace"nabincika Antin yara ancemin shi mutumin kirkine Amma abunduba Anan shine wanda sukekawo Sukar najikin mahaifinsane, kingako abinda dubawa ai. Mamanmu najinsu batace k'alaba saima tashi tayi tafuta Anti tace ke" duniya inazaki damu jama'a sudai inbasiyi hassadaba basajin dad'i, acenajikinka sukecin dunduniyarka, Allah ya kyauta Gaskiya abban yara kasake bincikawa amma wanan batu k'aryane kowa yasani yaronan mutumin kirkine Kaima kasani amma kakeso kabiyemusu Itakuma maman yara tak'imagana Tabiyema wai itakunya😀to tabari sucutarmata da 'ya) domin kuwa tanasonshi. Ho Antinmu tamutunci kunawuta inabinki da fetir *wai ina kairiyya* Iyayen love❤ Yawan comment Yawan typlng Please read and share Allah yajik'an iyayenmu🤲 [4/6, 08:07] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romantic love story & short story👩‍❤‍💋‍👨 Page 30-31 Kairiyya fa tashigadamuwa domin kuwa abbansu, yakafe yace"baisan maganar auranta da Fahad ba, yace In'aure takeso tafitar dawani acikin manemanta. A'bangaran Fahad,ma tinda kairiyya tak'irashi tafad'amar abun da Abba yace yashiga damuwa Yanzuma yanazaune a office abin duniya Ya isheshi.waya yad'auka yak'ira kairiyya, tana"kwance kansalaya data'idarda sallar azahar tajiwayarta,na ringin kodatasa hannu tad'aga picture d'in Fahad ne yabaiyana piking tayi takara akune shiru taji sai sautin ajiyar zuciyarsa. Salama Tamar ya"amsa ya"akeciki kairi yace Abba yasauk'o A'a tace"mar to"ykk lafiya tace"yanzu rabamu za'ayi,meyasa zasimanahaka. Memukamusu. Kar"kidamu my wife😳alk'awarin Allah bayatashi basu'isa surabamuba my kairi ke"tawace Nasan abundazanyi dole Nataho gida zanzo nasasantakomai. Zanunawa. mak'iyana, nafik'arfinsu ke"dekicigaba damana addu'a Anan sukai sallama yakatse k'iran, Ya Ibrahim fa yasakai tinbawanda yasani yanzu kowa yasani kulum saiyazo yak'arishi zamansa, yakara gaba kairiyya tak'ifita ita"wani haushinshi takeji Gani take shigowarsa rayuwarta, Abba, yak'i maganar Fahad, ita"wallahi kotarasa Fahad data aureshi gwara ta" auri usman😳 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Fahad yak'ira hajiyarsa yagayamata komai da'akeciki Kuma yace" zaishigo a satinan, to" kafin kashigo zansa baffanka isa yakaini gidansu kairiyyar tinda ita tama, gwara mije Musan dalilin hanaka auren domin banaso karasata nayi bincike akanta antabatarmin yarinyar akwai tarbiyya. Kagakuma ance kanemawa 'ya'yanka, uwatagari, hakane hajiyarmu Kibari karkije sai nashigo. To" Allah yakawoka lafiya .... Yau Fahad yashigo gari da yamma yak'ira kairiyya yafad'amata yace" zaishigo anjima danbaze iyabari saigobeba Tace" Allah yakawo minkai lafiya,yace" konajira im'ran yazo gobe Sunday saimuzo tare " gaskiya ni A'a kazonaganka yau😀to" naji mekk tanadamin saikazo tukun kagani toshikenan Agurguje kairiyya takarb'i kud'i gun Antinta tayo cafene taje gidan anti safna Tamar girki joulop d'in kuskus da k'oda😋tamar da danbun kifin tytos Sai lemon kwakwa damadara peak tahad'a tasa a glass jug tajefa k'ank'ara,tini gida yabud'ad'e da k'amshi anti safna namata tsiya haka kika iyagirki kairiyya, lalle Fahad yamore, hhm " anti kenan tace" aigunki nakoya Kai" kinfini iyawa kairiyya , to yanzu Tinda mijina bayanan yatafi damaturu in Fahad yazo kikawoshi palona To Anti nagode bakomai ni sainatafi palon mijina,nabaku GU Kai anti kidaitsaya anan muyi hiratare. LA rabani dajin hiran Masoya. Koda Fahad yazo yak'ira kairiyya a waya yasanarmata ya iso.fitowa tayi dazunbilelan hijjab a jikinta Iso Tamar sukashiga gidan anti safna har palonta kairiyya takaishi, tanunamar two ster yazauna inazuwa tace"cemar, taje tak'ira anti safna tazo sukagaisa da Fahad takoma Kairiyya tagabatarmar da abinci yace"yak'oshi ta'batarai, alamar tayifushi yace aibakifad'amin kinmin girkiba, tokayi hak'uri tace" nayi yace"tokaci A'a banci abinci a gidan mutane yace tozakatafi dashi gaskiya,inbahakaba kuma nasan matsayina agunka, tofad'amin miye matsayinaki yace Uhum tace" kafini sani hakane matata,zantafi dashi,murmushitayi. Can yace kicire wanan abun naga matata da kyau, gaskiya A'a tace 'batarai yayi alamar yayi fushi Kawar dazancan tayi ya hajiya tace" tanalafiyako Uhum yace bakink'i zuwa kugaisaba,yakuma'batarai ,kayi hak'uri gobe zani nida kausar, yakawar dakai Kayi magana mana ,nak'i yace Ko sunana bakita'ba fad'a najibafa anyama kinasona, lemon kwakwa ta tsiyayomar to naji kasha wanan tukun. Nak'i ki"ce Fahad naji ko kin iya,niban iyaba tace" saidai insama wanisunan, to inajinki fad'i hubbyna😳tace ahankali, nibanjiba ki"kuma fad'a to Nace karife idonka, narife yace, hubbyna yamaka Murmishi yayi Wanda kekusan sata suma good yace" naji dad'in sunanan haka zakiringa cemin harmi aure Lemon kwakwan yad'auka yasha Yamata sallama Akan gobe zaizo yad'auketa itada kausar suje tagai da hajiyarsa Nikwa momy minal Nace kairiyya soyayya tarifemiki ido, kinmata da Abba Zakici gidanku baruwana ehen😏 Saida kairiyya tabiyishi dakulolinan yatafi dasu akan gobe yadawo dasu ****** ******** ******* Koda kairiyya takoma gida bayan sunkwanta takefadama kausar k'anwarta tashirya gobe zasu inguwa Kausar tace inazamu yaya kairiyya, gidansu fahad, Abba yasani kausar "tace A'a besaniba , kinfad'awa antinmu, A'a kairiyya tace tokifadamata yanzu intashigo Gani" nashigo meza afadamin anti"tace. dama dama, dama me kairiyya kiyi magana dama Fahad munyi dashi gobe zani dani da kausar mugai da hajiyarsa, to kinsan abbanku yak'ibatunsa amma badamuwa kuje Allah yakaimu goben,kede kicigaba da addu'a Allah yasa abbanku yagane gaskiya Ameen anti inji kausar, Allah yabarmanake antinmu ,Ameen kausar, nagode anti kairiyya tace Bakomai 'ya'yana Komai zaidedeta mukai amarya lagos🙈kairiyya tarife ido halamin kunya...........✍🏼 No comment No typing Please read and shere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 08:08] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS👩‍❤‍💋‍👨* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* *NA* Karimatu Abdulhamid ( momyn minal) Wanan pgn nakune masoya auren Lagos kuyi shagalinku dashi Love u all 💋 Page 32-33 Koda Fahad yadawo yau yafaka motarsa k'ofar gidan anti safna, waya yad'aga yak'ira kairiyya, yasanar mata gashi yazo to" tacemar, kad'anjiramu munafitowa, OK yace" sanan yace kituro akar'bi kulolinan OK tace" takatse k'iran, sanan tadubi kausar tace " tinda ke" kingama shiryawa kije kirbi kulolin kikaiwa anti safna, to kausar tace " koda kausar tafito suka gaisa kulolin takar'ba tashiga gidan anti safna tabata, anti Safna tace harkun gama shiryawa eh anti Kausar tace" to kudawo lafiya, kugaisar da hajiyar inkunje, to" anti zataji, Koda kausar takoma gida kairiyya tagama shirinta, sukayiwa antinsu sallama, antinsu tace Allah yakare Kudawo lafiya, kubiya kuyiwa mama sallama nagayamata gidanmu zaku kukar'bomin sak'o to Anti " kairiyya tace kodasuka biya d'akin mama, kairiyya tace mamanmu zamuwuce maman batakulataba sai tadubi kausar tace shi Aiken dole saikunje Ku biyu mutun d'aya yajemana. Ke" kije ita tazauna tadubi kairiyya Kausar tace mamanmu tafiya bibiyun yafidad'i. To " kuje Allah yakiyaye Ameen mamanmu,sanan sukawuce, koda sukafito Fahad natseye jikin motar sa kallo d'aya yayiwa kairiyya yaga tanasanye dariga dazani na boil less, milk color da hijjab daide gwiwa copy color, Saitakalminta flat Shoe shima copy color, sai 'yar post d'inta milk color, fiskarta bawani kwaliya daga powda sai leap glow tayi mutuk'ar kyau sai kyalli takeyi, itama a'bangaran kairiyya yamata kyau, yanasanye da k'anan kaya Wanda sukemar matuk'ar kyau 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Sun isa gidan su Fahad lafiya, Wanda kairiyya tace yai parking a waje sushiga dak'afa, sunashiga Fahad yaga motar imran A pake alamin yazo fahad yayi musu jagora har palon hajiyarsa Suna shiga sukai Sallama, aka amsamusu, iyalan imran ne a palon matarsa da 'ya'yansa, saishi kansa imran din sai hajiya datake shingid'e bisa dadduma, kairiyya saifaman Sunne kai take a lamun kunya, imran yace " kace yauka kawowa hajiyarmu 'yarta? Matar imran tace kuzauna ga guri Tanunamusu saman dadduma kusa da hajiya Sukagai da hajiya Ta" amsa cikin farin ciki tace wacece 'yartawa acinku kausar tanunawa kairiyya, Wanda kanta keduk'e a ak'ar sabo dakunya hajiya tace masha Allah Kekuma kaunar tace, kausar tace eh hajiya, Fahad ko 'ya'yan imran sukanand'eshi sunda meshi dasurutu yace kucikani kumuje Mugai da antinku Nan sukazo suka mak'ale kairiyya suna anti zakibimu gidanmu tacemusu eh mamansu elham tace kucikata Haka ya isa kuje palon inna kuyi wasa to mommy Sanan sukaruga, Hajiya da su kairiyya sutace hira sama sama Sabo da yamma tayi , nan hajiya takecewa kairiyya zatazo gidansu taga iyayenta akan maganar, ilham matar imran tace k'anwata kzo muje kgai da sauran mutan gidan, Fahad ne yakatseta da A'a bayauba sai wani karan, kawai gun inna zankaita inzasuwuce shikenan ilham tace wato bakaso adameta ko Yace kinsan mgn wuya take bata. Kaga kenan kuyi anko ilham tace Sallama sukayi da hajiya Wanda tabawa kausar wata Leda maikyau tace kugaida gida nagode 'yata Allah yanunamana bikinku mak'iya sujikunya, Ameen ilham tace Agurguje yakaisu palon innan imran suka gaisa Can suka iske shukura da nur Sukako mak'alewa kairiyya, suna anti sama anti k'asa nanma inna tabasu Wata ledar, sukafito harabar gidan su Ilham da su kausar sunrakosu, Fahad da imran ne agaba su sunabiye dasu Wasila ce tashigo gidan tadawo daga unguwa sukai kici'bis tad'auke kai abinta tai cikin gidan, azuciyarta tanacewa, ko ina sukakwasa wa'yanan k'anan yaran ohomusu Kilama k'anan wanan ilhamdince, kai ba k'anan tabane dan wa'yanan daganinsu akwai tarbiya mai kyau Suka 'ya'yan 'yan siyasa ai se shegen shagwa'ba Ni kwa Nace kk ka sani to masoyiyar Fahad ce🥱 Aunamanta, kar anti wasila tamakeni Kuyi hakuri da wanan bayawa, oga na gida😍 Please read & shere Allah yajikan iyayenmu🤲 [4/6, 08:10] Muhammad Karim: *Auren Lagos* ⚖ *HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚* ```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}``` https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/ *⚜{{H.Q.W.A📚}}* Romantic love story & short story👩‍❤‍💋‍👨 *NA* Karimatu Abdulhamid ( mommyn minal) Page 34-35 Kodasu kairiyya, sukadawo gida 'bangaran antinsu sukanufa, antinmu mundawo kausar tace " yauwa sanunku dadawowa gaguri kuzokuzauna anti tacemusu, to" antinmu, kusamesu lafiya anti tace, kausar tace lafiya suke, sunce agaisheku, muna'amsawa anti tace" kinga abinda akabama yaya kairiyya kausar tamik'awa antinsu, kairiyya tace akaban ko akabamu, Anti tabud'e ledar farko, lifayace mai matuk'ar kyau da tsada dawani material maid'ankaran kyau, kausar tace anti wanan hajiyar ya Fahad tabayar anti tace" Allah yasakamata da alkairi, Ameen kairiyya tace ahankali, said'aya ledar anti tubud'e Yering and cen ne Fashion masu kyau da tsada dawani perfume mai shegen k'amshi, kausar tace " wanan hajiyar ya imran tabada, anti tace " angode Allah yasamusu da alkairi Ameen kausar tace Anti tace wanan kayan baza'aifani dasu yanzuba, harsaikome yadedeta, amma zanunawa mamanku zanmata bayanin komai, to anti kairiyya tace " Kausar tace anti anjima zanje innunawa anti safna, anti tace to yakamatakan, Koda kausar tashiga nunawa anti safna kayan Tagani tayaba, nan takecewa" kausar ai kulolin d'azuma databud'e taga wani envelope. Tadauko tabata tace takaiwa kairiyya Saidasuka kwanta kausar tace yaya kairiyya gasak'onki anti safna, tace nabaki. Kairiyya tasahannu takar'ba taga envelope tashi tayi taware, sababbin kud'ine Amik'e 10k sai wani Ring na azurfa saishek'i yake Wanda saman Ring d'in azana k&f kairiyya tace kingani kausar, tashi kausar tayi Takar'ba tagani tace" kai yaya kairiyya mutanenan akwai hidima wato wanan ladan girki yabaki abinci yayi dad'i kenan.kairiyya tace hmm takoma takonta talalimi phone d'inta tayi call din hubbina😳 ringing biyu yad'aga yace mata yanzu nakeson call dinki namuku yagajiya, bagajiya hubbina kayiwa suhajuya godiya To zasuji yace Shine kuma harda wahala haka kairiyya tace . da'akayi me Yace" nagasak'onka acikin cula, yace to wafy na ta'iya girki dole abata gift tace to ni kace yayi dad'i ma aishikenan basaikaba da gift ba. Yace A'a madam, dole nabada domin kuwa hausawa sunce kyawun yabakyauta tukyici to shikenan tinda haka kace nagode Allah yasaka da alkairi Ameen Fahad yace" kihuta nasan kingaji Have a nice sleep dream with me kairiyya tace OK sweet dream takatse k'iran Abban kairiyya yasamu labarin haryanzu Fahad yanazuwa, Abba yakira anti da mama da kairiyya Sunazaune a palonsa su anti nakan kujera 3 sta Abba nakan 1 sta kairiyya nazaune ak'asa wajen k'afar anti Abba yadubesu yace" watoni anunamin ban'isaba nahana yaronan zuwa amma kunce ban isaba kud'auremata gindi tai abin datakeso ko kunsan yanazuwa amma bawace tasanarmin. Sabodahaka zanyenke hukunci Ibrahim zekawo kudin aure zanmusu aure nan dawata biyu Anti tace amma abban yara tace batason Ibrahim abarta ta aurin Wanda takeso ai inaganin yafi. Yanzu aiba a auren dole. Abba yace" dama nafisa nadad'e dasanin da d'aurin gindinki take komai Sabo dahaka aure da Ibrahim bafashi Abba yace kitashi Kuban GU saikuje kufara shiri kairiyya tasakuka Anti tad'agata sukafita, mama tadubi abba tace wato sunzigoka shine zakahaumin kan yarinya to karkaga inakawaici wallahi inson 'yata) akan me zakamata auren dole, kai haka akama...... dakata lubabatu karkinemi kixagen🥱akan 'yarki aurenede bafashi mama tace amma ai inkaki Wanda takeso ai usman yariga shi Ibrahim d'in cewa yanasonta akanme shi baza kabashi aurentaba, ke" dalla tsaya akanme zanbawa shasha auren 'yata d'anshayeshayen zandau 'yata nabashi to kima denazancan inkinajin kunyar uwarsanema can tsakaninku 'yata nariga namata miji. Mama tace inde shayeshayene aizedena Zaran sunyi auran zata iya canjashi barema ai bakayan maye yakeshaba d'anzuk'ezukene yakeyi bawuya zedena. Abba yace saikiyi aure da Ibrahim anyi angama Wanan kenan 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 Kairiyya ko nacan jikin anti na aikin kuka anti nata lalashi, kairiyya tace ni anti mama batasona tanaji abba yace zai auramin Wanda banaso amma batai maganaba. Anti tace" tinkita'baganin uwar dabatason 'yarta, tanayin hakane sbd kawaici kisan mamanki akwai kawaici, amma yanzu nasan abbanku yakaita ga'bar dabazata iyajurewaba sbd haka kiyi hakuri komai zezama normal yanzu kik'ira fahad kigayamar halin da akeciki, to anti kairiyya tace Kairiyya takira Fahad tasanarmar komai da Abba yace nan Fahad yad'aga hankalinsa yaje yake sanarma hajiyarsa yace hajiya insun hanani yarinyarnan bazanyi aureba🤔domin kuwa ita nakeso hajiya tace Wata irin mgn kakeyi gaskiya ta nafad'amiki hajiya, to " kakwantar da hankalinka gobe zani nida sani inji make faruwa nahanaka auranta da za'ayi Fahad yace A'a hajiya karkije inaganin ko atura anti laura dan tafi anti sauda iya mgn inyaso saisije da baffa isa, shikenan hakanma yayi yanzu k'iramin lauran awaya .call d'in anti laura yayi ringing biyutad'aga tace" my broz kanalafiya yace Lafiya ya yarana suna lafiya tace dama hajiya ce takeson mgn dake, yamik'awa hajiya wayar takar'ba sukagaisa da laura nan hajiya kemata bayanin komai tace shikenan gobe zatazo dawuri dansusami baban yarinyar agida ****** ****** ******* Washe gari kairiyya tanashirin d'aura musu abin kari taji ana sallama ta amsa Wata mata tagani maikimanin shekara 43 tayi amma wayewarta yaboye shekarun tayi matuk'ar kama da Fahad daga gani yayarsace kairiyya tace sannu da zuwa mushiga ciki takaita d'akin anti Bayan anti laura sungaisa anti takecewa anti kece maman kairiyya ? anti tace A'a ni yadukontace, laura tace dama inason ganin maigidane, akan mgnr. ... Anti tace nagane ai kamarku tanuna muje inmiki iso anti laura tace aimubiyune ni da k'anin babanmu shiyanawaje zaitatona dame gidan nikuma gun mamarta nazo to muje anti tace Anti takai anti laura d'akin mamanmu anti zatafita mama tace tadawo tazauna anti tace" tanazuwa zatasanarma abba da bak'o a waje, anti taje tasanar da Abba Takoma d'akin mamanmu abba yafita yashigo dabak'onsa Suka shiga daki sukatautana can kuma abba yafita yak'ira su mamanmu da anti laura sukadad'a tataunawa can baffa isa yafara fita fuskarsa d'auke da murmushi sanan antinmu da anti laura sukafito sai naji anti laura nacewa kai Allah karabamu dasharin mak'iya Antinmu tace Ameen Nikwa mmn minal Nace Neman aure harda mata 🤔 ..........✍🏼 Please dan Allah Kudena comment ta prvt aringayi

Chapter 3 of 4