Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
6 / 9
gidan Dan aximi Bayan sunchi abinchi ummyna taja samhat dakinta umma aka kaita masauki. Daren ranan hira kawai ummyna da samht suke harxuwa goma suna xaune Al amin NE yakira samhat awaya dik dadaxuma sunjima suna waya kafin sallahr isha I. Daukan wayan tayi Fira suke damijin nata sosai harta mantada su biyune adakin tasaki jiki sai shagwaba take xabgamasa shikuma yana lallashinta Ummyna datuni tagamautuwar xaune awurin takifekai afolo tanajin waasu zafafan hawayenabun fuskanta danne kukantayi kar samhat taji.wayanta tajawo tafa ra dannawa tana taping nawani lokaci kafin tai saven ta ajewayar har xuwa lokacin samhat batagama wayaba kawai ganin xuciyar tA xatafashe yasa tatashi takoma falo Sai dawajen shabiyu darabi tadawo lokacin samhat tagama wayar tana kuma danne danne awaya Sorry ummyna nacikaki dasurutu ko Ummyna taimurmushi Laaaa bakomi ai Smht tana cigabada daddana wayanta tace Yayan nan naki shine yakibarina Sai hirayakemun yace yanagaidakema Ina amsawa sosai matar yaya kenan aidole yaytamaki hira sabda kecefa wadda yake dah kuma yamallakawa duniyarsa vakaramar sa anmiji kikaiba samhat. Wani dadi samhat taji tadago kaitana kallon ummyna Hakane ummyna nima nasan nayi Sa an miji shiyasa nake masifan son abuna nakekuma son nakara samun wani salon soyayya Wanda xaimantar damijina dikkam wani kyalkyal namatan duniya yaxama gareni akullum akodayau she . Ummyna tai yake humm amatsayin muemushi Yayikyau aikuwa abimai sauki domin nagakema ai xakakurace afannin iya soyayya kuma kinga yaya Al amin bayada kule kulen mata yanada fara ahne kawai da faran faran da mutane shiyasa yake da mutane akekuma sonsa . Tai murmushi Balaifi fa mijin nawa namutanene Ummy na taidariya Samhat aueren nan yabala in karbanki kinga kwa yaddakika koma gafatanki Yayikyau kinyi wani Fresh dake Dariya suduka sukayi samhat nadan hararan ummyna Kaiiiii ummyna wannan xayyanarfa kice dai tunda naxo idonki nakaina Ummyna aranta tace (dole idanuna sukasance akanki tundakina auren burina wanda namato akansa bazanfasa neman abindakikafini dashi ajikinkiba harsai nagano mekikafi Nidashi Wanda yaya Al amin yagani idonsa yamakance har yakasa fahimtar irin masifar sondanake masa) Afili kuma dariya tayi tare dacewa Hamm bahaka ba wlh gaskiya nafadamiki nasan ko bani ba wasu xasufadamiki Samhat tace Hakne duk tanacikin kulawan mijinane kema haka xaki sake daxaran munkaiki gidan yah umar Jan vargo tai tana rufe Kanta tare databebaki Ko gaskiya Kam bacci nakejima kinga wlh Samht tadankwanta. Tana rufe kafafunta dabargon Wash kafana maciwo yakemun wlh ummyna vanwayarki xandanyi turi bakomi awayana kuma kallo nakesonyi Ummyna tace Meyasami kafanki Wlh hakayakemun danai xama nadade saiyayta ciwo innazo kwanciya Ayya sannu GA wayan Amsa tayi saikuma tai dariya Kai ummyna kekam haryanxu kice wayanki bai rabuwa da sucrty fadamun mene numban cirewa Kadan yarage batai futsariba dontsoro haukatake tafadamata suketyn wayanta bayan sunan mijintane yazata kalli Al amarin tab Kamar wacce tafara jin bacci hakata motsa Toh invanda abinki nabarwayana haka aisaida tsaro kekam dai kebari waya haka. Ansa taitashiga bargon tacire tamiko mata Samhat tai dariya kefa wlh ummyna gulmanki yafara isana aunicema bakiso naga sucrtyn toh wai akanme? Ummyna datini tachanja sucetyn dashiga vargo Laaa bahaka vnne Allah toh shikenan kashe nafadamiki ki budedakanki Kisa ummyna zatabude Haka kwa takashe tasa tabude dariyatai Yawwa kokefa waishe rabo kiban wayanki saiki ta nuku nuku. Toh aiyau gatanan saikisha bidirinki Tajuya abinta tana maijin bakomi sbd sirrinnata dabata so agani taboyeshi tahanyar datasan hankalin samhat bazaijeba.shiyasa vatai tunanin komai ba har bacci yadauketa. Film samhat ta tura.wadanda suka fito kwanannan KAWAYE. Da ANGO. Da KARKIMANTA DANI.. Sannan tafara duba littattafai nanma taxaxxaba ta tura harxata fita saitaga wani sunan littafin baimataba tunfarko shiyasa tafice amma yanxu saitaji tanason tagamene acikin littafin kuma menene ma anar sunansa datagani asama kamar haka BIYAYI. Harxata. Tura saikuma tayanke shawarar karantawa awayar ummyna Dintata wayan kuma ta kashe Xander ta aje takashinde tafara duba littafin. Mamakine yakamata ganin labarin kamar mafarki yadda abinyake xuwarmata yanadukan kanta da kwakwalwarta .bakidaya tarasa aduniya take ko amacetake mexangani menene nake gani haka Cigabadatai dakarantawa kamar haka " biyayina Baxantaba saran kasancewa taredakai ba ayanxu narasaka rasawa tahar abada domin kafidacewa da wacce zuxiyarka tabaka Xabi akanta tabbas Dani nafi dace dakai Al amin daka fahimci irin dubbin sondanake maka acikin xuciyata kuma ka kusanci rayuwata munkasance masoya akarkashin amincewa da yadda. Azahirance ba acikin makahon mafarkina ba dole nabar duniya dazafin soyayyarka da dafin sonka Wanda ko shakka banai shine sanadinyan illatan xuciyana, vabu gurbi ko kadan wanda soyayyarka tabarmin balle naikokarin adana wandayakesona duk dabaxaisamu gataba amma xaisamu saukin rayuwa Dani.baxan auri muradina Ba yau itace ranan dataxomin maikunchi da dachi tawani bangaren tafarinciki ya auri kawata wacce nake kauna kumanadauketa yar uwa ta sbd mutumcunta aidanuna yasa naxabi naita xubar hawaye danarusamata farincikin ta. Nayi kaicho da ke xuciyata dabakisan abindaya kamataba bakisan abindazaki so ba. Wayyo Allah wannan wanna irin sone?? Shikenan wannan itace gabar karshe tunda kaddarata taxomani haka xan kasance da ita amma sirrina xaixama boyayyene wanini kadai xanmaye madadin kaddarata da abindaya ragemata kuma ya fuskanceta. Ummyna kisamaranki ruwan sanyi xakisami al amin inji xuciyata nace aa koda da halal toh akwai kara Dan halal baya bitilci komi tsanani.balaifin Samhababu na Al amin nice nabawa zuciyata kofa naisakachi tafi karfina harta rinjayi tunanina tajefani atsanani so dabegen wanda baisan inaiba shikadai ne fariincikina narasa shi xanmutu dasonshi. ...... . 😭😓😭😭😭😭😭 Hawayennn dake😭😭😭 xuba aidanun samhat Sun isa har wani dishi dishi take gani sbd tsavar kuka datasha kasa karasa karantawa tai takife kai da filo tafara sharar kuka tana magana YAH Allah menene yake faruwa Me hakan yake nufi dagaske ummyna Mijina take so akanshi take axabtuwa tunkafin yasandaxai Sannima miyasa batafadamasa ba Al amin me tausayine xai saurareta ya Allah... Jinkamar motsawar ummyna yasa samhat taishuru tanakokarin nutsuwa amma ina ummyna tatashi abacci domin wani mugun mafarki tai Al amin yabiyota tana gudu har yacimmata tace menamaka kake bina yace xanmiki kashedi kirabu dani banasonki idamharkika vari na sake jin kince kinasona saina kasheki sainakaasheki yasake fada dakarfi tamkar agaske tai mafarki shiyasa tatashi afirgice tana rike kanta Wayyo Allah xandaina Sonka xandaina sonka karka kasheni Allah NE yadoran Tadafe kirji tana karanta addu o I bayan tadawo hayyacinta hannu takai takunna kwandakin cantahango wayanta agefen samhat itakuma tarufa kamar mai bacci douko wayan tai tana kunnawa Abindatagani yasa tasaki wata gigitacciyar kara tana silalewa agurin sumammiya. Samhat datatashi dasauri tana jijjigata tana kuka tana kiran sunanta amma shuru dagudu tasauko tafita kofar Momy tafara bugawa dasauri tanakuka afirgice momy tace waye jin kuka yasa tabude dasauri samhat tariketa tanakuka Momy ummyna momy tasuma Aidagudu momy takarasa taredabanka kofar dakin tashige umma madataji karar tindafarko tafito tayo saman toh dakin yaran NE batasaniba shiyasa tatsaya tana jiram taga me fitowa donhaka tanaganin shigar momy Aysha tabita ciki Ruwa momy da Umma suke Shafamata amma shuru bata motsaba Menene yasameta samha Umma ta tambayeta. Wlh Umma bamsaniba natabata ne nima naji ta shuru bayan tayi wani kara ALH usman dady momy takira awaya saikwa gashi arikice yafara tambayar meyasameta abinda samhat tafadamusu suka fadamasa ciccibarta yayi yafita xuwa mota hawaye na xuba aidanunsa tabbas ummyna duniyarsace idan yarasata yarasa dikkan farinciki da wal wala itace 'ya daya tak garesa aduniya dikkan soyayya itayakemawa,momy Aysha da Umma da samhat dukkansu .sukabishi abaya Sai hospital. .........K...........A...........N................O.......... GIDAN ALH ghali 😇😇😇😇😇 Littafin Shamsiyya Adam MATAR YAYA ❤️ Rayuwa suke kamar bawanda tahada miji da daya sbd kokadan waliyya bata shiga harkan haulatu haka itama haulatu bata shiga har kan waliyya dahaka har aka kai wannan lokaci amma ALH ghali kwata kwata baya kyautama matarsa waliyya hakuri kawaitake Haula kwa duniya taidadi ankwace miji koyau Sai da umminta taxo takawo mata wani kullin shima akan alhjn NE Yamma ne kamar karfe hudu tadauko kujera ta aje akofar part dinta tukunna waka awayanta taxauna sannana ta jefa cingown bakinta tachigaba da dannawaya cikin isatake komai Wasu yaran matane biyu suka yi sallama suka shigo daya dagoyo daya Ba goyo ko sallamar bata ansaba tadagokai tanakallonsu sama dakasa tana yatsine baki kamar taga kayan kaxanta.daya dagaciki mara goyon daranta yabaci tace "Ke bakyaji anasallamane daxakishare mutane kuma kina binsu dakallon wulakanchi Haulat tayi dariya tana dora kafa daya kandaya Naganku saime kuma kalon wulakanchi kunchancance shine shiyasa kukallekufa daga ina malamai Wacce taimaganarce tajinjina Kai tanakallon megoyon Tab anty kinjifa lalla MA Yaya ghali dama wannan yar tashar yadaukoma anty Waliyya tab balaifinki bane akwai karancin hankali atattare dake din ai Dasauri haulatu tatashi tana rike baki Ke wainice yar Tasha kut wlh koda ubanki yau sainaga metsayamiki tayo kanta Megoyon tariko yar uwarta Aa aafa murja karki dakata tawannan matar yaya yaxo ya hayke akaniki dan daga ganin irin xakewar datake wlh tasamu daurin gindine Murja takwace hannunta wlh Maman faroq baxankyaleta ba tunda jakace ita Cijan yatsa haulatayi tana kallon murja da Maman faroq don inharta fahimta dai dai kannan alhajine Taja tsaki Zakisam kin kuskurene idan Alhaji yaxo hargida yanadamiki duka kuma yar Tasha saita nuna miki halin tashanchi Maman Faruq ce taja hannan murja sukayi part din hj waliyya Ransu dik abace Taifarincikin ganinsu domin Sun Kwan biyu basu xoba. Damurnanta ta amshesu dayake yau asabar Week end yaran duka suna gida Alhaji MA unguwa yaje. Aa su murja Manyan gari yanaga kamar ranku abace mman Faruq Murja taja tsaki Wai dama wannan itace amarya dayaya yayo miki Mmn Faruq tace Gaskiya batada hankali Sam bata San darajan dan adam Waliyya tai dariya Toh mekuma yafaru tsakaninku dama naji kamar maganganu daxin nai kuma kar xanfito nafasa sbd karnaje taitsamman MA wurinta nafito wani sharrin yabiyo baya Alhaji dama dadaukar xuga shiyasa nake iya yina kinganninan banashiga harkanta Mamn Faruq tatabe baki Shikuma yaya baxai hakura dawannan aure auren da kilaki dayakeba gafa wata shegiyar mata daya auro kwanakin baya tafita ruma ita ga iskancin datai agidan nan har kona aheed tayi Kai Allah yakyauta wlh Waliyya tace amin Murja tace Ai wlh ni dakin kyaleni da ita dakinga yadda xankwantar da ita wlh naimata dukan tsiya inga uban wanda yatsayamata acikin garin nan Saikwa suduka Suka kwashe da dariya sbd yadda murja take maganar kamar hault Tana wajen Waliyya tace Tohh ai bamai tsayawar indai na arxikine wlh don 'yar matsiyatace gaba da baya. Haba koda naji aidamatafi ganan inking irin wannan dama ai babu ahouse ne axogidan miji aita iya shege Maman Faruq dake wannan maganar tanajalla hannu Waliyya tace Hakane kuma kinga gwara dakikahana murja fada da ita domin wlh Alhaji zai iya maki rashin mutumci akanta kinganninan Maman Faruq wlh Alhaji ahankali nakebinsa domin daxaran yakaro aure nima xanfara fadamusu sbddik karuwai yake aurowa ba 'yar mutumchi kaf cikinsu gashi basa kyalesa haka nisaidai naxama yar kallo toh shine xaman lfyna agidan Murja ta numfasa Tab wannan wanne irin masifane wlh karki rinka ragamata datatashi da dan karamin iskancinta kademata shi yayan idan yaxo ai abin daza ai komin tsiyadai aibaya sakekiba domin kinada yarada yawa waye xairike masa su Maman Faruq tace Lallai kuwa don ahalin yanxu vawacce xai aure tazo tamai bautar yara wlh musamnan 'yanmTan nan nayanxu kinga anty waliyya kifadage kema kijanyo mijinki gareki bafa shuru xaki dabaki Ba kizuba ido ba domin wlh indai shuru daxuba ido zaki toh kwa xaki tafka kuskureen dakema kanki baki tsammaniba,donko kinaji kinagani gidanmijin xai gagareki wayafadamiki ita haka Tabarshi Waliyya tatattara hankalin ta kan mmnfaruq ido awaje tamkar taibacci tafarka takejinta ahalin yanxu cikin sanyin murya tafara magana nibansan mexanvada dai nai kokarin ganin naginamata ramin mugunta kamaryadda nake ginawa sauran sufada Murja da Maman Faruq suka sheke da dariya hardatafawa murja tace Hhhhh kai anty da abundariya kike wlh saikace yan fari Taharareta. Aukinmanta dahakan. Mamn Faruq tai dariya. Kwafa hakane wlh itace fisrt boun agidansu MA Suka fashe da dariya ALH ghaline yabude labileya yashigo haulatu nabayansa tanasharar kuka Taho shigo shigo Ai GA sunanan bakaken munafukan kingansunan Tare su duka sika Mike. Waliyya tace. Alhaji Lfy.. Ku.... Bansaniba munafuka au nixakiwa iyayi daakinibibi don ince bakisaniva ko toh kinci karya aikinbanza aikin wofi kukuma wlh karwacce nasake ganin kafanta acikin gidana idankuma bahakaba saina karkaryaku nakai wa mazajennaku ku akarye naxube marasa mutunci kawai kuficemin dagani mahaukatan banxa kekwa dama murja har marinta kikai sbd iskanchinki Kara girma yake toh kifitarmmin aido kuma kuji dakyau wlh kunchi sa ahtace na kyaleku dakungane kuskurenku yau Dasauri sukadauki jakkunansu mamn Faruq tadauuki Faruq sukafice murja nakuka tace.. Yanxu yaya akan mace ka koremu daga gidanka Yayo kanta xaidaketa Ankoreku gidankune bagidana bane ehhyee Mamn Faruq takare tahanyar shiga tsakani tanajanye murja ta rike hannun to suka fice Xainememu dakansa daxarar yafarka daga mugun vacci dayadaukeshi karki damu kinji muje Sukafice ransu abace Waliyya tadallamasa harara tanawatsawa haulatu kallon karamar karuwa. Alhaji abinkuma har kan 'yan uwanka kannenkane fa ko bacci kakene ALH kafarka korar Kare haka saikace wasu Cuta Yadaga mata hannu Karki dameni kokema xaki rakasu Ekram tatashi Abbanmu momyn xaka Saki Yakalleta Ekram tafi dakinku Tafashe dakuka tanahayewa sama Haulatu taja hannunsa suka fita anan waliyya tafadi tanakuka. K...........A..........D.........U.........N..........A.... Tunda sukadawo da ummyna gida take kuka kuma takasa hada ido da samhat haka itama samhat bandakuka ba abindatake kuma anrasa Maye dalilinsu kowacce in antambayeta saitace bakomi Ummyna ce xaune tana aikin kuka adaki samhat tashigo hadakayanta take ayar karaman akwatin dataxo da ita domin yaukwanansu biyu Al amin nahanyar xuwa daukarta domin Umma tace baxata shiga motarsaba shiyasa dasafema tatafi Bayantagama hadawa tajuyo takalli ummyna Menene yasakike kuka? Meyasa kike kasa hada ido Dani? Konai miki wani abunne bansani ba? Ummyna takara fashewa dakuka tasowa tayi tatsaya abayanta tareda dafa hannunta da mirror Karki nunamin kamarbaki ganiba samhat wannan wani sabon abune dayaxomin dajimawa tabbas kinga komai kuma kinsan komai game da sirrin dana dauki tsawon lokaci ina voyewa acikin xuciyata xuwayanxu ba abindayay saura wanda bakisaniva toh dan Allah karkimin wani kallo bayanxu abinyafaraba nima yashammaceni karki kokarin yanke tarayyar mu dake akan wannan domin tini narigadana gama yarda dake amatsayin 'Yar uwata.shiyasa nagwanchi rasa shi danarasaki dafarincikinki Samhat tariko hannun ummyna Aa baxa kitaba rasa farincikinkiba mutkar Kin amincewa kanki Mijina ne burinki tohm daga yanzu kisa aranki kinsamu Kwace hannunta ummyna tayi ranta abace Vaxaitaba sabuwaba na auri mijinki Samhat tamiketare dajan akwatin xuwa kofa kafin tatsaya Wlh saikin auri Al amin kodayanxu bakyasonshi balle danariga nasan shine xabinki. Tafuce tanafita tasamu dahar yakaraso sunaxaune da momy suna gaisawa Ummyna da gudu tabiyo bayan samhat suduka tsayawa sukayi suna kallon kallo kafin ummyna takarasa fitowa gaisawa sukai da Al amin samhat kwa sallama tayima momy da daddy tafice mota Al amin yanakallon fuskarta yasan balfy Badan daddy yace yajirasaba dayabi bayanta Yanxuya lallasheta ummyna ce tabita wurinda yafaka motar xaunetake tahada Kai da cinyoyinta Tana risgan kukanta SamhT karkibari kowa yaji wannan maganar domin sirrinace tamkar kintona min asirinane wa duniya idan tafita abakinki nasan kinason farincikina xaki adana sirrina Samhat tadago idonta wadanda sukayi jazur sbd kuka Hakane shiyasa nake kokarin nema maki mafita kuma Ba abindaxai dakatar Dani wlh karki vata bakinki Cikin gida ummyna takoma dagudu tana kuka Haka MA Al amin tunda sukataho take kuka saita kuramasa ido nawani lokaci taci gabada kukanta yayi rarrashi haryagaji donkanta tadaina har Bacci yay nasarar daukarta. Kwana biyu Sam yakasa gane kanta daga kuka saikuka abincima saiyamata dagaske take chi yaukwana hudu kenan da dawowarta daga kaduna tarame sosai dama gaciki kuma tayi fari tas har wani kyalli take taikyau fatarta saikara kyau take yaukam ko office baifita ba sbd rigimar da samhat tatashi da ita abinbakaramin tadamasa da hankali yayiba, Kinga dan Allah kidaina kukan nan sokike nima wainayi kinsankwa yanakejin kukan ki Dan Allah kitausayamin samhat kiduba idanuwana kiga halin dakikasasu Dagokai tayi takallesa saikuma takara fashewa dakuka tafada jikinsa Karkabar hawayen dana gani aidonka susauko dan Allah cikin alkawarin Danamaka Mijina banma alkawarin xansaka kuka ba Rumgumeta yayi sosai yanasharemata hawayen fuskarta Shikenan naji amma kifadamin abindayake damunki don tunda kikadawo daga kaduna bankara samun kanki ba. Kuma nakira ummy na tace ba abindaya faru. Tashi tayi daga jikinsa Yarike hannunta Guduna kike ne samhat? Tagirgixa Kai tRe dasunkui dakai yajawo hannunta taredadagata yaxaunar da ita kancinyarsa yariketa ajikinsa yanamurxa hannunta acikin nasa, Tohm fadamun kinji matata Shuru tai nawani lokaci Tana karajin kaunar Mijin ta dakuma jin ciwon abindaxai fito abakinta tafadamasa amma don taciresa adamuwa yaxama dole tafadamasa.donhaka takwantar dakanta akirjinsa Tana mai son magana, Dama dama Dan Allah karnafadamaka kaki fahimta ta amin Dan Allah kaji Karki damu xanfahimta kedai kifadamun kawai Amin Dan Allah ka auri kawata What? Yaxabura tare dabirkitota yanakallonta Samhat wacece kawarki lafiyarki kuwa menene wai yasameki? Tarike hannunsa kam Dan Allah karkace aa amin ka amince xaka auri kawata ummyna Subhanallahi Yadafe kansa Tabbas bakida Lfy ummyna fa yar uwatace kuma yayanane xai aureta wannan wacce irin magana kike ne wai Al amin wlh ummyna kaitake so bayaya umar ba dan Allah kataimaketa itama tarayu da muradinta wannan itace samun nutsuwarta Yamike Ransa abace yana xareta daga Jikinsa, amma tarikemasa hannu dole yahakura yaxauna Lallai naga abindagaskekike amma tabbas akwai mamaki,acikin Al amarin naki kekuwa minaya miki daharxaki iya sadaukar dani gawata. Kingaji danine ko yanxu kindaina sonane shine abindanakeso nasani yanxin "bandainasonkaba inasonka, baxakafahimci abindanake nufi bane amma bari kaji farkon Al amarin, Nanta kwashe kaf abindaya faru akaduna da lbrin datagani awayar ummyna.tabashi amma gamamakin ta saigani tayi yamike yafice daf daxaifita yatsaya "karki sake naji maganar nan tafita daganan tatsaya vandaniyyar auren kawarki kamaryadda bandaniyyar Kara aure.idankuma kingaji dani toh Kinkarya alkawari xanrayu yadda kikeso kiganni. Yafice ransa abace Binsa tai da ido tsawon wani lokaci tana duniyar tunani kafintamike tashiga aikin gida tabbas itama tanajin kishin mijinta bakuma tason bakowwacce Mace mijinta amma ummyna su da iyayenta namusammanne arayuwarta synbata gudunmawa arayuwa. Tabbas xata rafe ido taga tasamawa ummyna soyyyar Al amin koda itabaxataji dadiba, Haka tayini yauma Tana tunani kafin tagama komi taiwanka cikin kananun kaya sunmata kyau dancikin tafito vasosaiba tunwajen mangaruba take xuva idon shigowarsa amma shuru har akayi sallan isha i.koda yadawo kaitsaye dakinsa yawuce yasa key tadade tanajiranfitowansa amma baifitoba hartafara jinbacci afalon takwana ranar Sai sanyin asubane yatasheta takoma dakinta ba shiri tai alwala taisallah kafin tafito hada breakfast har yayiwanka yakuma daukar motansa yabargidan Sai ganin fitar motansa tayi tawindow kafinta tafito tini motor ta cilla waje yahau titi.haka tayini bataci komai ba Sai wajen karfe biyar Sako yashigo wayarta tanadubawa taga shine yake fadamata taci abinci karta wahalarmasa da cikinsa sbd yunwa dariya taso kwacemata wato shi tacikinsa mayake ba niba hummm taimurmushi indomei tadantafasa taci sannan tasamu taidanyi bacci sbd jiya tadade batai bacciba. Tsawon kwana uku kenan al Amin yadauka Muna wasan buya sbd bansan sanda xaishigova banakuma sanin lokacin fitar sa dik narame nakode domin abincinma banakirki naketsayawa naciba sainaji cikin yacushe ko amai yarinka tasomani Tamkar Mara Lafiya hakana komai dontunda akayi aurensu da Al amin wata biyar kenan vaitaba kaiwa karfe 9. :00 Awajeba 6 yadawo daga office baxaifitaba Sai sallahr magaruba inyadawo yaje isha I. Inyadawo kuma Sai dasafe,yanxinkam akwanakin nan. Dayake fushi saigoma ko shadayan dare xaishigo yaukam nadauki aniyar saina kawo karshen wannan fushin hakurina yakare inataxaman jiransa karfe tara da rabi yanxu vaidawoba nayi kukana harna gode Allah. Takira wayansa akashe wayar Maryam takira lokacin Maryam nagefen Ummu Al amin kuma nadaya gefen axaune Ummu taitai yatafi yaki yace Sai goma nadare xaitafi gida jinmaryam nafadin Anty samhat lafy kike kuka Jin haka yasa suduka suka vata hankalinsu Daga bangaren samhat tace Maryam Dan Allah Al amin bayanan kinga tindaxin dasafe dayafita baidawoba Maryam takalli Al amin kafintace Aa anty samht kidaina kuka kingafa yayan tin karfe biyar yanagida wlh Samha tashare kwallarta Shikenan dama naga baidawoba kigaida Ummu Maryam tai dariya Tohm zataji amma Anty samha Dan Allah kifadamin ko dawani abin Aa bakomi Maryam ngde saidasafe Ket! Takashe wayar Maryam tasauke wayar tanakallon Ummu Ummu Anty samha tanagaisheki Ina amsawa amma balfy ba ko? Donnaga alama amaganar taku dashi kuma wannan maiwuyR halin datindaxin nake famadashi. Maryam ta numfasa Tana kallon Al amin datindazu yake danne danne awayarsa bayako sauraronsu.kafintadawo dakallonta. Kan Ummu Hakane balfy gaskiya domin kuka naji tanayi kuma kinga shima yaya Al amin din tindayaxo ba walwala atare dashi.kuma kimyi kinyi yakicemaki komi. Ummu tagirgixa kai Toh yaxanmasa Maryam kinsan halin Al amin dai inransa yabachi.taurinkainsa dakinji magana tamkar tsohon taure Maryam taidariya jinyadda ummu takira al ameen Hakne ummu amma gaskiya samhat nson yaya badan hakaba baxatarude kan sunsamu sabani ba, am,,,,, tajabakinta taishuru ganin yadago Kai Tashi yayi tsaye yana duban agogwan wayarsa Wanda yanuna karfe 10:00 yakaidubansa ga ummu kMar baiji dik maganar dasukeba yanagyara gabanrigarsa Tohm Ummu nixantafi Saida safe in Allah yakaimu Tashi tayi itama tana tsoke fuska Kagadama kuma. Xakatafi al Amin karfenawa. Yanxu? Ina karfe goma yayi amma bakagidanka dama haka kakema yarinyar mutane al Amin tohm kasanifa itadin amanace agareka Kuma idanharka cutar da samhat. Wlh Sai Allah yasakamata kaikokari karike wannan amanar yarinyace samhat saikafi hakuri da ita Akan inda itaxataidakai.karkace xakarinka tsaurara fushi akanta ahankali xakarinka Bida ita harta fahimceka karkadamu kayi hakuri kanajina Al amin bance saika fadamun abindayahadaka damatarkaba, aa karike sirrinkune wannan amma Dan Allah akara hakuri dakai xuciya nesa kaji shixama irin na aure dama aixomu xauna zomusaba akara hakuri Dan Allah. Yaji dadin yadda ummu taimasa nasiha dalallashi saiyaji xuciyarsa taisanyi tamkar maishirin kuka yadagakai yanakallonta Yakama hannunta cikin nasa muryansa asanyaye Yace Nagode ummu samun uwa irinki nemane Allah yajakwananki ummu Na Janye hannunsa tayi tanashafa kansa ahankali fuskarta dauke da murmushi taimasa addu ah sannan yayi mata Sai dasafe yatafi ........SAI..KA....AURI......KAWATA......... Yafice yanatunana maganar Ummu damaganar samhat yanaji daxai iya avin dasamhat tafadamasa daya aikata kodan tagane abindatake sonyi kuskurene amma baxai iyaba domin zuciyarsa baxatabarshiba tana hanashi sbd yadda yakejin samhat aransa bayajin xaiso samun masalan arayuwanshi, donhaka yayanke shawaran daukemata kai da nisantata balle tacigaba dakawo masa maganar tabbas yayadda ummyna nasonshi kuma ya aminta sosai sbd alamomi daya tuno wadanda tanunnuna masa abaya tabbas tadade tanasonshi,yatausayamata amma bayajin xai iya aurenta Koda Kwa batsayayyiyar ranar aure tsakaninta da yayansa, Wannan tunanin yaytayi har yakarasa gida wajen karfe takwas dahamsin 🔑 yasa yabude kofan yashiga donma kartaji shigowarsa Kaitsaye dakinsa yafice amma baiganta afaloba Saida gabansa yafadi sbd yatina xamansu dakuma tarvar da akemasa Idanyadawo daga office tarikeshi tana murmushi tadafe bayansa shima yana dariya yagoyota sushigo falo......... Yakifar dakai ajikin gado yana girgixa Kai Wannan wanne irin Al amarine Dakyar yasamu yayi wanka yamike agado yakwanta kotakan abinci baibiba sbd konarana baiciba amma bacci yagagara Game da samhat kuwa bandakuka mexatai yau Al amin har shabiyun dare baidawoba tabbas tamasa laifi babba memenene laifina donce SAI KA AURI KAWATA.xakamin hukunci dakai bayankasan baxanrayu babukaiba mijina kadawo gareni Dan Allah. Gawayan Sa haryanzu yaki shiga mikewa tayi xatakoma taduba dakinsa amma kamar yadda tabarshi daxu haka tadawo tasameshi arufe Akasa taxube Wayyo Allah na karya kwana awaje watanmu nawa da aure dahar Mijina xai kwana awaje anyamakuwa nice Tana surutu tana duba kanta Baniii bace Ba kana ina Al amin kadawo gida Al aimn dadik abindatake akan idonsa dik yaji maganan datake amma itasam vataganshiba har yabude kofar yaxuba mata Ido hannayensa tattokare dakofar dakinnasa Dago kaitayi kawai tagansa ba tsammani Xaro ido tai atsorace tanamikewa dasaura jikinta sairawa yake Alll aminnn Taja sunansa cikie dawani sabon kukan Yayi gefe da idanunsa kamar Mai fushi yatsuke fuska Tafada jikinsa tareda fashewa dakuka Yau she kashigo nibanji shugowarkaba. Tamkar xata tsaga jikinsa tashige haakata rirrikeshi tana kuka mai sauti Yaji tausayinta sosai ganin yadda take kuka tana tsuma,yarumgumota sosai yana shafa gefen fuskanta ,cike da lallashi yajata jikinsa tareda dagakata cak zuwa kankujera sukaxauna tanarke ajikinsa tana sharar kwallah Yaharare ta "Ke ko Ta chona Baki gaba "Niji din basaikafadaba Dan Allah Yayi murmushi "Miyasa kinsan bakida gaskiya ko? Tai murmushi "Uhum bakomi dai mijina nasan donkanasonane hakan yafaru Amma hukuncin yamin tsauri Tashafo jikinsa Subhanallahi mijina bakaci abinci ba miyasa? Yalumshe idaninsa yanasa hannunsa akannata Wanda tadafe cikinsa dashi "You but kekinsan bayadda xa aikitadamin dahankali haka harkitsamman xan iyacinwani Abu wlh aa ba xan iyava sbd bakaramin. Tashin hankali kikasani ba maganar tagirgixani samhat watanmu nawa da aure kwatakwata daxaki fara shigomin da irin wannan abubuwan harkedakanki kike jawowakanki abundawasa suke gudu, haba aikoda ummyna tafito tanunamin tanasona kemai kishinace. Atunanina fa ganin yadda muke sonjuna Ashe bahaka bace ninake dawainiya nidaya, xaki iyasadaukar da soyayya ta ga kowa, ban........... Tarufe masa

Chapter 6 of 9