Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 9
gida sannan tatafi ummyna tanaƙwanƙwasa wa getman dako xaunawa baiba daga wajen al amin yake ya aikesa waje, Ummyna al amin yagani tashigo dama baiƙarasa shigewa wajen nasuba ƴadawo dagashi sai bxer da snglt yadawo Ke ummyna daga ina kike yanxu ƙarfe taƙwas darabi Kallonsa take tana kaudakai sbd yadda taji wani abu nayawo axuciyarta akansa wani ɓangarenkuma xuciyarta na fusgarta Ciki ina ina tace Gidan su samhat naje Yaɗansaki rannasa yana nunamata hanya Fice amma banason fitar dare dakinsan wannan doƙarma kika take saina mamareki kuma nagama kinaɗaga hannu daxakishigo kedawaƴe Tana ɗan tsayawa da tafiyar tace Samhat ce tarakoni Na am m... Yace yana wuceta yanufi ƙofar gidan kaitsaye Hangota yayi batamayi nisaba tana tafiyar nantata tamkar wacce batason taka ƙasa, Bayanta yabi Ummyna dake tsaye sororo tana kallonsa yadda yawani ruɗe yafita a arce don ance itada samhat ne gaskiya ƴanama samht masifarso mitkar xancigabadasonka al amin wlh mutuwa xanyi,ta fasheda kuka tana shigewa cikin giɗan kafin tashiga tagoge fuskarta ummu bata falo haka maryam donhaka sama tafice ɗakinsu kaitsaye. Toilet tanufa tana shiga maryam dake karatu taɗago kai Kindawo ya..... Kafintaƙarasa taga tafuce toilet hannunta abaki tana ƙasada kanta rifo ƙofartai dasauri tana saka key donkar maryam ma taiƙoƙarin biyota Marƴam tajinjina kai Ummyna kenan allah yasa lfy Taxauna tanajiran fitowarta Al amin kuwa harda gudu yahaɗa kannan yacimmata yana shan gabanta.ransa aɓace kamar antilasa masa rabuwa da samhat😉😊😁😂😇😇😁 Har tsoroyabata tatsuguna tana ɗora hannu aka xata fasa ehu yayi saurinɗagokanta yatushe matabaki da dukkan hannayensa,yana magana Keee ni rufemin baki.wayabaki ixinin fitowa awannan loƙacin Sai aloƙacin tagane shi dasauri takwace kanta dayahaɗa daƙirjinsa tana sakin ajiyar xuciya takallesa saikunya tahanata magana shima jikinsa yakalla yaga ashe gayadda yafito Tajuya da gudu tana faɗamasa Ummyna narako baxankaraba kayi haƙuri Tafice dagudu yana tsaye harsaidayaga tasha kwanar gidansu yajuya,yana sosa kansa yana kallon jikinsa daga ƙarshe yashafa ƙirjinsa yana kaihannun bakinsa yaƴ kissing, abarƙauna. Kamar yadda avvy yabiɗa kafin satibiyuma alhji yaturo anxo anmagana kwana uku atsakani aka kawo kuɗi akasarana dai dai dana samhat, murna wurin ummein haula abinsaikagani, donhaka shirye shirye suke nabiki sosai domin anɗau aniyar raƙashewa. Umma ma daga gareta tana tanata shirin samhat ma anfara mata gyara kamar yadda dai akasani anagyara amarya kafin aure, ummu ce taxo hargida wajen umma tafaɗamata tasamu wata maigyaran amare sunanta 'yar maiduguri,takuma biyakomai samhat xatarinƙa xuwa ,umma tajidaɗi kuma taigodiya sannan ummu taimata sallamatatafi.washe gari ummu tasamo drva daban wandaxairinƙa xuwa yanaɗaukar samhat yakaita sannan yarinƙa dawoda ita,haka kuma akayi, Anfara xuwa,komai natafiyadakƴau, kamaryadda yakamata, Yanayindakuma daga gefe ɓangaren ummyna cutar xuciyarta kedaɗa girmama da yaɗuwa akowanne sassanajikinta.takasance cikin halin ƙunchi da damuwa,yin duniya maryam da samht sinyi amma taƙi tafaɗamusu. Umar kuwa saikara shishhigewa jikin ummyna yake dason nunamata abindake ransa tunda ajida jinkai baxaibarsa yafurtaba,har maryam tagane ƴah umar nason ummyna amma yakasafaɗamatane kawai,yaukam sunaxaune sai hira suke afalo bayan ummyna tagama wayada momy da daddy tajisanyi sosai aranta wanda taɗanjima batajisaba, Ancigabada shirye shiryen biki,wanda yakasance saura sati biyu. Inkaga amarya samht tamkar wata balarabiya dukda yanxun tayiwuyar gani,nima ɗin dan inadagacikin ƙawayene akabarni nake ganinta😇😇😇 ammako al ameen sai hangedaganesa kam tsayawa awaje kam angama inji ummu datakira umma tasanarmata ahana samht. Fitowa donhaka yanxu sunkoma kuma waya sunliƙe acan kodayaushe suna manne awaya tanaxuba masa iyayi dashagwaɓa shikuma ogan naka na riritata da tareda lallaɓata, Hakama haulat anɗaumai domin maitake natashin hankali jikin yagoge sosaitayi fari tas dukanta gakuma dilkadatake da hawalawa saitaƙara koɗewa harwani ɗaukar ido taƙe tamkar sabuwar mota,ƙawayenta saifama bankamata magunguna suke dayake irintane yangari. Gawanne ummie kebata abin ba acewa komai,Alhji ghlikam yanason haulat yakumarasa miyasa yakara rudewa akanta yanxu ma wata masifaffiƴar soyayyarta yakeji tana ɗawainiya daruhinsa, wanda yakejin baxai iyajureba mitkar bai auretaba xai iyarasa ransa, ɓangare guda yasa agyarawa haulat acikin gidansa uwargida waliyya saigani tai ana sake sake da fente fente amma taishuru taƙi saurararsada maganar har akagama aikin yace itama xa agyara ɓangarenta takwashe kayanta takoma sashen baƙi,haka kuwa tayi itama akagyara wajenta. Ita atunaninta ko mahaifiyarsace xatadawo nan ɗin sbd bikin ƙannensadaxa ayi gudabiyi wata maitsaiwa,donhaka takwantar da hankalinta ko tunanin kishiya xaikawo mata batasa arantaba, Saidabikin yarage sati ɗaya sannan alhaji yaje yasamu hajia waliyya damaganar axaune take suna hirarsu kamar gaske 'yarta tafarko ekram wacce xatakai shekara shabiyar nagyara falon karf itama maganar tadoki kunnenta, ta tsaya cak tanaso taga matakin da mahaifiyarta xataɗauka. Tab amma gaskiya alhaji ka wulaƙanta ni kacimin mutumci amma bani kaciwa mutumciba kanka da kuma ita shegiyardaxaka auro kawulaƙanta ,domin wlh ba a isa anyi auren nan ba, Yatashi yanagyara babbar rigarsa yacillamata harara Ke waliyya karfa kiga inaƙyaleki kina abindakikeso agidannan banataka miki birki kitsamman ko tsoronki nakeji,karya kike, kawai inaƙyalekine sbd irin wannan ranan kuma gata taxo,kuma kishiya bafashi koda kwaxaki rinƙa fitarda hawaƴen jini.kinjidai nafadamiki, Hannu tasa aka tana kurma ehu taikansa tana cukumo rigarsa Wlh baka isaba koda duniya xata haɗe yausainaga bayan aurennan Yafinciketa yatureta gefe yafice abinsa yana kiran Ba abinda kika isakiyi , abayakinyi mai isarki dik kinkorarmin mata kinhanasu xama soƙiƙe inmutu dabakincikinki baxan mori rayuwataba kenan banxar mace shashasha, Yashige motarsa afasace yabargidanma gabakiɗaya. Ekram taƙarasa inda momynsu take kwantace tanata kuka taɗagota tana rumgumeta Momƴ kitashi kidaina kuka wlh tunda abba yayimiki haka akan amaryarsa naɗaukarmiki alƙawarin ɗaukar miki fansa Waliyya ta dubi 'yartata dake maganar cike da ƙwarin gwiwa tamkar wata babba mai shekaru yadda take maganar,kuma tasan xata iya kome tace domin ekram kwai hikimada tsara abu dandanan takuma aikatashi cikin sauƙi bata wahalaba daɗin daɗawa kuma alhaji najida ita akan sauran huɗun.maima,suraj.shaheed,jaff, tafi soyuwa garesa,komaitace yana yarda haka yana aminta da maganar. Donhaka waliyya tai murmushi tana ƙara rumgume 'yartata tana dariya Tabbas xaki iya ekram, Hakan yasa waliyya taɗansaki jiki tafara ɗan shirye shirye harda ƙwaryaƙwaryan waliyavdaxatahaɗa namanyan mata waɗannda suka amsa sunansa matan manya, amma aranta ita kaɗai tasan irin tuggun data haɗama amaryar daxa akawomata,saidai kawai taita murmushi itakaɗai,shima alhajin yasha mamakin ganin yadda tawarware haka dawuri kuma tadaina masifa har wacce takemasa tagida akan ɗan abiƙanƙani. Al amin kwance aɗakinsa yana danne danne awaya saƙo yake turawa samha itama tana dawo masa da reply har yayi bacci wayarna ƙirjinsa a ajiya Itakuma tabuɗe ƙofar tanata sallama amma ba a amsava hartagaji tabuɗe ƙofartashigo baccinsa yake hankalinsa kwance hannunsa rumgume aƙirjisa dawaya Ta aje kulan hannunta wacce keɗauke da abincin da ummu tace takawo masa tane bisedbed taxauna tana tsirawa kyakkyawar fuskarsa ido, tana murmushi axahiri abaɗini kuma xuciyarta nakuka akan mugun rashin daxata tabka narasa wannan kyakkyawan mijin sankowa lallai samhat tayi dacen miji. Taɗauki loƙaci ahaka tana kallonsa tana goge ƙwallah hartaga alamun kamar xaifarka dasauri tamiƙe tana fucewa da gudu gudu Kamar ganin gilmarwa mutum yayi yafita daga ɗakinsa kuma kayan namacene donhaka yabuɗe idonsa dasauri yana biyo bayan wanda yafiya ƴana kiran Waye? Waye anan? Gaban ummyna yabugada ƙarfi jikake dammmm tadafe kirjinta dasauri numfashinta nabaraxanar ƙwacewa,taja ajiyarxuciya maitsayitanakara danne gefen xuciyarta, taƙarasa faɗawa ɗan lingun dake tsakanin babban falo dawajensa.donhaka tana kallonsa yaxo yawuce falo ƴana dube dube tanaganin ficewarsa tafito taxaga tacan ƙofar shiga tavaya tafaɗa ɗakin ummu takwanta kamar maibacci, Tanaji yana tanbayar ummu wanene yashigo yanx tace bawanda yashigo menene nan yake faɗamata abindaya faru tace Idonkane yanunamaka haka kaga karinƙa addu ah al amin sbd sharrin aljannu. Yace wlh ummu ba aljanu bane har fitarfa nagani amma kamar mamace ne allah Hmm ummu takoma taxauna tana jancarbinta Toh allah yakiyaye amma nitinɗaxu ina xaune anan bawanda yashigo domin dawani yashi nixangani karinƙa kulle wajen naka Yafuce yana tunanin abindayafaru yanxu idanunsa naso sitino masa dakalar kayan da inda yataɓa ganin irin kayan,haka har yasharemaganar yacigabada al amuransa, Gameda umar kuwa yagaji yau kam yaɗauki alwashin bayyanawa ummyna abindake ransa donhaka yashirya tsaf.cikin kwalliyar shadda maitsadar gaske.yataho gidansu. Bayan sungaisada ummu yafice farfajiyar gidan yanemi kujera yaxauna wayarsa yaɗauka yalalubo numbar ta yakirata tanaɗagawa yayimata umarnin tasamesa yafaɗamata inda yake. Batai tsamman komaiba dik yadda yakai dajanta ajiki bataganeba sbd wanda takeso daban kumataba hankalinta.har marƴam tataɓa faɗamata yaya umar sonta yake taɗauki maganar abin kawai kawai. Hartaxauna yanakallonta yana jin sanyi aransa Yaya umar inayi. Takatse masa tunaninsa Yayi murmushi Taimamakin ganin hakan tunda shi ba ma abocin fara ahbane sam ko dariya wannan sai al ameenudden Nan yashiga kwashe sirrin xuciyarsa yanafaɗamata tinloƙacin dayafara sonta harkawo yanxu dayagaxa haƙuri. Shuru tayi tana wasa da yatsun hannunta Saidaya ƙara mata magana tukunna tasauke hannunta ƙasa tana ɓoye ƙwallar dake ƙoƙarin xuvomata tace Ƴaƴa umar bakomai allah yasa haka yafimana alkhairi Yasake ƴin murmushi Ngde ƙanwata mekyau Taɗan yi murmushi yaya umar aikafini kyau nesa bakusaba Yaharareta niɗin ina naga ƙyanki ummyna kallafa tana ɗagowa yajuyomata tafin hannunsa amatsayin mudibi Ta fashe da dariya tana cewa Nagani kai wannan babvan muduvbinfa Nan yaytajanta dahira yanabata dariya.itakuma tasaki jiki dashi tana nishaɗi saiwajen gomayatafi gida .ummu tai tamurna tareda maryam dake ta tsokanarta itakuma na kaimata duka, al amin ma yanashigowa marƴam tarsogwanta masa.aikuwa shima yayta tsokanar ummyna itaƙuwa daɗi abinyayimata domin yadda tasamu tasake tana takallon fuskar al ameen cikin yanayinsa maisanyi da nutsuwa idankuwa yakirasunanta saitaji tamkar anbusa da sarewa.... Wayarta taɗauka tana recoding na maganar al amin indayake tsokanarta Ummyna ƴanxu antynmu xaki koma kenan.xaki auri babban yaya maryam muladavi sabo yakamamu fa. Akafashe da dariya harda ummu dake cewa Wlh al amin katakurawa yarinyarnanfa kaƙibarinta tasake Maryam tatsinkuneta ummyna tai xillo har wayar dake hannunta tasaɓile taisama dasauri ta caɓe wayar data tafi faɗuwa agaban al amin kuma tasan yanaɗaukar wayar xaiga recoding ɗin datasha ƴima ba iyawannan ba mutƙar anahirada al ameen ummyna xatakasance agurin tana rcding ɗin maganarshi,idan takasance akeɓekuma takunna tasa eps taitaji. Akwai lokacin da samhat tataɓa tarar da ita tanajin recoding ɗin taibarchi itakuma taɗauka tasa akunnenta saita al amin da umar damaryam anahirada ita ummyna cirewatai ta ajemata ganin ai hiransune na 'ƴan uwa baikamata tajiba amma taɗanyi tunanin menene toh nayin rcoding, daga ƙarshe tashare tunanin daga ranta tamanta. Tashi tayi tashige ɗakinsu tana ɗaga kiran momy dayashigo Sunwayasosai daga ƙarshe take faɗamata jibi aixasuxo tunaranan kamu kenan ummyna harda tsalle tana murna daga baya sukai sallama. 💛💕💛 SAIKA AURI ƘAWATA💛💞💛💕 RANAN AUREN................ Hakkin mallaka Shamsiyya Adam MATAR YAYA ❤️ Ranar juma ah,aka kama amare haulat da samhat.ranan asabar akawayi gari party, abin ba acewa komai yadda amare suka sha ƙyau samhat tayi wankan blu in less itada angonta shikuma shadda blu. Haulat kuma wankan golding tayi itada angonta alhji ghali mai nera. Hall ɗaya akayi taron. Amare nawurin xamansu kowacce kusada angonta ƙawaye kwa ba amagana musamman yadda marasa kunyar ƙawayen haulat rawa suke tarashin kunƴa sudukabamai mayafi ango al amin na manne da amaryarsa samhat yanamata raɗa itakuma sai murmushi take tana ɗan sunkuyardakai sbd yadda mutane aketaɗaukarsu hoto da bidio. Ummyna dake cikin wani manteriyal jawanda sukayi ankwan faty itadamaryam da sauran ƙawaye,ɗinkin fititgown ne yaɗankamata surarta maiƙƴau tafito bakin mayafine ajikinta da bakin takalmi,kallon al amin da samhat take atsanake yadda suke ta nishaɗi da farinciki, itakam banhawaye ba abinda xuciyarta ke fitarwa, Haka akasha farty ƙarfe tara akadawo gida al amin ko amota yana manne da samhat,bayadda ta iya dashi saima lafewa datayi kawai ajiknsa, koda akaxo gidansu xa a jeta wayo taimasa sannan tafito ummyna nabimata baya suka shiga Gado tafaɗa tana wash Ummyna taɗan kalleta nagefe lafƴ kamar kingudu ni naganki awani birkice. Tashi taƴi tana ƙwance ɗaurin ɗankwalin kanta Wlh bakomai nagajine ummyna wanka nake so ma nayi Ummy na datintini tagane halin da samhat keciki takuma ta fahimci al amin ne yatattaɓata amota, dontaga sanda daxata fito yayimata kiss akan lips. Ok Tace kawai tana ɗanyin murmushi Kidaifaɗi gaskiya amarƴa Samht tai dariya tana tashi xata shige bathrom ɗin umma Shine gaskiyar sis allah tana dariya tafice Ran ummyna yasoso amma takauda tunanin kar sheɗan yayi rinjaye akanta.xuciyarta wani abu yatsayamata, wanda bashakka tasan baxai wuce soyayyar al amin ba datakai maƙura acikin xuciƴarta. Musalin ƙarfe goma akaɗaura auren rayyantu isma il tareda al amin adam ɗan axima da haulat is ma il. Alhji ghali nera muhammad,. Ɗaurin aure yayi albarka maganar mutanekam ba acewa komai, antaro iya taro tamkar layin yayi kadan haka akacika. Ummyna kodajin wannan ɗaurin aure tarikɗe taruɗe tafita hayyacinta gumi yashiga ƙaryo mata ta ko ina take jikinta yashiga maxari darwa kaf kaf kawa maijinsanƴi,... Ƙoƙarin tashi take daga falon tunkan mutane su ankarada ita amma batajinxata iya tsayawa akanƙafafunta. Ahaka tamiƙe tana riƙe da kujera abindataganine yaƙara firgita ta idanunta suka tsaya cak akansa Al amin ne tareda abokansa uku suka shigo falon yayiƙƴau abin ba amagana kunsan dai al amin yadda yake ɗangaƴe ga iyawanka balle abi naso farar shadda ce kal rigada wando d amalin malin saibaƙar hulada baƙin shoe, wow bakiɗaya ummyna kasa motsi tayi dik inda al amin yayi binsa da idotake vakima nayi. Tana kallon yadda momynta kemasa allah yasanya alkhairi shikuma kansa aƙasa fuskarsa cikeda annuri haƙoransa ƙƴawawa sunƙi rufuwa yana amsawa, ummyna ganin hankalin momy yakusa dawowa kanta yasa tamiƙe tana goge yar ƙaramar ƙwallar dataxo xubomata dasauri xata wuce sama amma ina jikinta yayi rauni so ya illatamata dik wani sassan jikinta da dik wata jijjiya mai ƙarfi, ƙafafunta vaxasuɗauki jikinta ba tabbas tasan wannan karon ba abinda xaihan xuciyar ta fashewa, luuuuuuuuu tadawo dabaya xata faɗi dai dai loƙacin da Al amin yajuyo xaitafi bedroom ɗin ummu. Yatarota jikinsa dik falon akayo kanta momy aysha tahau girgixata tana kuka Ummyna ummyna kitashi Ko motsi batayi numfashinta sma sama yake fita. Ruwa maryam datashiga shafa mata afuska tana sharar ƙwallah domin tafara xargin wani abu itama akan ummyna sbd taga abubuwa da dama gameda ita axamanta agidansu Wata ƙyaƙƙyawar ajiyar xuciya tayi momy da maryam suka ƙamƙameta al amin dake riƙe da hannayenta yakalleta yadda duk tarame tajeme saiyanxuma yakulada ramar datai. Ita dikkan idanunta nakansa natsawon wani loƙaci . Kafin tariƙe momy tana kuka Momƴ Momy Momy Kawai take kira tana kuka yayin ɗa mony aysha tarumgumota jikinta tana sharemata fuska menene yasameki umnyna Takife kanta ajikin momƴ tana girgixa kai. Ummu ce taƙaraso dasauri tana magana Aa toh xaman me kuma kuke Aysha akaita hospital mana Aita farfaɗo anty menene ke faruwa da ummyna xoki ga kuka kawai take Ummu tatsuguna tana tallafo kan ummyna wacce ke ta kuka Ummyna taso muje ciki Tare suka miƙarda ita Tasata agabanta suka wuce ɗakinta momyAysha nabinsu abaya. Al amin kuwa tamkar mutum mutumi yaxama domin yarinyar tafara basa mamaki kamar mai aljannu miyasa take kallonsa tohh Haka yamiƙe xuciyarsa cike da tunani. Game da ummu da momy aysha dasuka tafi ɗaki da ummyna Kuka tacigaba da yi tana shashsheƙa Ummyna meyaƙe damunki yakamata musani kiduba halin da mahaifiyarki tashiga adalilin ganinki datai acikin wannan hali, dan Allah kinutsu kafaɗamana Taƙara fashewa da kuka tana duban umnu dake tambsyarta. Ummu kainake matsanancin ciwo danatashi kuma sainarinƙajin jiri naɗibana Kintabbata Cewar momƴ aysha Tajinjina kai alamun eh Allah yasauwaƙe gobe xansa umar yakaiki hospital adubaki aga abindake damunki. Amma baki ƙyautaba donme bakida lfy xaki shuru da bakinki saida taiƙarfi duba Yadda kikafaɗa fa haba ummy Ummu bantunanin xaidameniba ciwon kan haka ba shiyasa Momy aysha tamiƙe tafita itakam avubuwan da ummƴna keyi yafara damunta tabbas akwai abindake damunta kuma yanada nasaba da al amin sbd taga alama karara afuskar 'yartata,kuma tabbas saitasan wannan ab in menene. musalin karfe takwas akadauki amarya samhat tareda masurakata xuwagidanta,bandakuka ba abindatake dmin kodaga gidama saida akayi dagaske tarabu dajikin umma abbyma saidayayi hawaye yarike hannnanta dakansa yarakata Mota tareda karayimata nasiha akan xaman aure sannan yasaki hannunta yajuyo saiga hawaye nabin fuskansa umma kuwa kuka take sosai na rabuwada 'yartata guda daya tak tilo. yayin daga kuma bangaren haulat kam tunmagaruba aka kaita gidan angonta alhji ghali nera Alhji ghali murnatamkar yayi bako dagamakka donhaka kawayen amarya sunkwashi kudi da nera dubu goma goma yabisu, acikin abokansa dasukaxo daukar amarya yaga kawarta bahijja yamakalemata suna tare harxuwa yanzu karfe gomadaxa su bark gidan amarya alhj.hamxa shiyadauko bahijja xaikawota gidan domin ciniki kam haryafada. dakyar maryam ta iya xare hannuta daga na samhat SBD yadda tariketa tanakuka kuma gashi har su al amin da abokansa sun karaso Maryam takwace tanafitowa dasauri Al amin dashine agaba sai hapeex sai salman faysal abaya Mekikaxauna yi naga saike dawadancan matan Al amin dake kallon maryam Keenan yay wannan maganar Yaya rikemin hannu tayi Yaharareta hapeex yadanbigesa Kai do Allah yaudinma baxakahakura Ba Maryam Jiranimufito xan ajeki agida Dasauri tafice tana mamakin yadda yau al amin yabatarai ko miyasa oho Harsuka Shiga Kwatahana ummynae tasowa saida suka fito tukunna ummyna nakuka Samhat nakuka sannan ummyna tafito dagudu tanakuka ko kallon gabanta batayi sbd yadda xuciyarta ke wani irin soya daradadi duhukawai take gani hawaye kuwa wani yana binwani Al ameen dake shigowa itama tataho kawaiesaita tsaya takuramasa ido tamkar wani sabon halitta hawaye nabin fuskarta ahankali take takowa ahankali harta xodaf dashi tayadda kowanne na iya jiyo numfashi dan uwansa Tamkar anrikemasa kafa yaji sundaulokaci ahaka yayin do Al ameen yadawo dahankalinsa jikinsa dasauri yarabeta yawuce jikinsa amace dagudu ummyna ta tanakuka tafice daga gidan lokacin Maryam hartadawo tatafi da itadasukaji shuru Maryam tariketa Haba ummyna Dan Allah kidaina kukannan haka bakyagudun yahaifar maki da ciwon kai Tagirgixakai Maryam narasa yaxanyi inajina tamkar baniba anyakuwa nice? Maryam! 😍 kecemana ummyna Muje hapeez natajiranmu Maryam tajahannunta suka fice Al amin saidaya dawo yakulle gidan ko inasannan yakoma lokacin samhat tacikukanta harta gaji takudindine cikin lifayar datake sanye da ita Cankasan makoshinta ta amsa sallamar taredajan ajiyar xuciya Yayi murmushi yanajinwani farinciki naratsajikinsa da dikkan wani bangarena jikinsa musammam xuciyarsa dake cike dawani fitaccen farinciki wandashikansa baxai iya musalta yadda yakejiba. Godiya yafarayi ga Allah tukunna yadaga mayafin yanakarayin hammadala acikinransa nasamun nasarar mallakar Mace kamar samhat axahiri kuwa idanunsu yadora akanfuskarta yanason suhada ido amma taikasa dakanta tanawasa da hannunta dayasha kunshi maikyan gaske Lumshe idanunsa yayi akaro nafarko yana sakin dariya tukunna yafara tsokanarta harta danfara sakinjiki. Ummyna kuwa ranan batayi bacci ba bathroom tashige bayan Maryam taibacci tafara sana ar kuka dabigebigen jikinta gashin kanta dake tsefe taware tafara fusga Tana kuka tamkar maishirin hauka.gwanin tausayi don wanda take akansa baisaniba hamkalinsa nacan akwance. Surakatai kawai take Tana kuka saiwajen hudu nadare baccin wahala yakwasheta abathroom Washe garin biki momy Aysha da ummyna suka koma kaduna xuciyar ummyna badadi kuma cike da soyayyar al main wanda ayanxu yake mallakin kawata wacce baxata taba hada miji da itaba sbd yadda take awajenta domhaka dole tafarakoyawa xuciyarta hakuri akan hakan Koda tadawo GIDA kaduna abinkara cigaba yayi domin xuwa yanxu hargixo Al amin yakemata kowayake tareda ita saiyarinka ridewa yakoma Al amin a idaniyarta bakidaya rayuwata tagama dilmiya akoginsoyayyar Mijin kawarta.wanda itakanta tasam baisantanayi Ba Umar kuwa xuwansa kaduna biyu bayandawowarsu dagabiki kuma balaifi iya karfin hali tanayi donganin ta danne soyayyR Al amin dake kirjinta take kokarin fasamata xuciya.taba Umar goyon baya sosai kodaxata iya sonsa daga baya koda xuciyarta xata hakura ta karbeshi amatsayin miji kota gama tabbatar datarasa muradinta Bayan kammala fahimta da iyaye sukayi cewa Umar da ummyna Sun fahimci juna dandanan manya suka shiga maganar akatsayar damaganar aure dawata na dauriin aure.umar yayi farinciki dagawurin ummyna bayabo bafallasa Hafeex Kam babata lokaci yasamu maryam damaganar soyayya balaifi hafeex mekyau ne dangaye yanada hankali damatasu taxo Daya da maryam don haka baisha wahalaba ta amince Kuma sunfahimci juna sosai dama hafeex batinyanxu yakesontaba tunlokacin datake primary ganin taiyarinya yasa ya bari aransa Sai yanxu da Allah ya mince abinyatabba domin tare akasa ranansu Dana Umar da ummyna. Xa aibiki lokaci Daya. Amarya samhat kam tare da angonta Al amin abin ba acewa komi makaranta soyayya suke mairai damotsi sunakulawa dajunansu abinsaikungani Al amin naririta matarsa tamkar kwai daya dayaragema kaxa.itama Tana tattalin mijinta da biyayya maikyau tare da rarrashi maicike darike xuciya donhaka yaxama Al amin ya xama samhat taxamashi domin komi sunayi atare ne basa Samun nutsuwa mutkar daya yaynisa da daya ko office Al amin yafita hankalin samhat baya kwanciya harsaitaga dawowarsa tukunnah xataji sanyi aranta ta aje Sassanyar ajiyar xuciya tRe da hamdala saita rumgumi mijinta takwantar dakanta akirjinsa tanamasa sannu dahanya. ALH, ghali ne yafito fuskarnan cike da fara haulat rike dajakansa nafita office tadauwanka cikin wani bakin less mai ado adon gwoldin Amarya amarya ALH yafada yanasaba babbar rigarsa tareda kara fadada fara arsa Taifari da ido Na am Alhaji Ango Yakara baxa hakora yana xura hannayensa a aljihu Wato amarya bakyaa laifi wlh Sam kai musammam ke haulatuna ai Allah yabarmunke Takada ido Amin Alhaji na yanxu toh inkafita saiyaushe tundanaji kanafadamun kunada meeting yau inkatashi a office Eh hakane amma baxanwani jimaba akan lokacin danake dawowa Tamikamar jakar tareda shigewa jikinsa Xam Miss inka alhajina Tafada cikin kiss da narkewa yalumShe ido yana shafa gefenefuskarta Nima haka amaryata aikinsa baxan dade awajeba tunda inadake mexanxauna yi aidole naxo nakasance akulawarki daxaxxakar soyayyarki dakike shayardani Takyalkyale da dariya shima dariya yayi dakyar suka rabu yanamanna mata kiss abaki tukunna yafice Wajen uwargida waliyya. Dik abindake faruwa tsakanin Alhaji ghali da haulat tana kallo ta window saman bangarenta donhaka tacika taifam kuma takudiri aniyR daukar mataki akan haulat maikyau wandaxata raina kanta Kaga Alhaji basaikace min komi ba kafita kakoma indakafito sbd ninasan yanxu Dani da 'ya'yana bakomi bane awajemka sbd kai aure..... Yadaga mata hannu Ya isa haka haba waliyya waike rigimarki batakarewa ne daxakidauki abidaya kisa aranki kihanakowa Sakat akansa Tajatsaki Hummm anhana koxakadau mataki ne mijin karuwa .....'tar...... Aikafin tarufe baki yakwasheta da Mari maikyau Dai dai lokacin da ikram tashigo falon kenan jikinta sanye da yunfom Wannan shine matakin danadauka kuma bakiga komiba mutkar xakicigaba dakiran matata karuwa domin ahalin yanxu matsayinku daya dake da ita ni awajena shasha Kawai Nika mara Alhaji akan haulat? Namareki koxaki rama inkasa kasa dake awajennan yanxu waliyya Tachije baki hmmm Aabaxan ramaba amma kasani dakai da itan banxan matar taka wlh baku tsiradaga ukubata ba narantse da Allah Yayikanta xaikuma kaaimata wani marin Ekram dabasu sandatsaiwarta Ba tafadatsakiyarsu dasauri tanafaduwa tareda rike kafar mahaifinnata tana kuka "Narokeka Abba kadaina dukan momy Abba dakai da momy dabahaka kukeba Abba miyasa xaka chanja sbd antyndaka mana Dagota yayi yanashare mata hawayen Yi shuru 'yarlelen abbanta karkadamu xamudaina kinji ekram tohm oya share hawayen maji dadin xuciyar Abbanta. Takama dagakai Abba meyahada ka damomy Yafara kamekame dagakarshe yatattara sauran yarannasa yakwashesu yakaisu makaranta yaudakansa duk Dadribansu daban dake kaisu scol.. Smht 💕💜💕💞 SAI KA AURI KAWATA💕💛💞💜(DAFIN SO) Na Shamsiyya Adam MATAR YAYA Kwance take akankujera kanta akancinyar Al amin yana wasa dagashin kantadake tsefe Mijina lafiya kuwa yaunaga baka shirin fita office Yakalleta tare da cewa Eh banajin xanfita yaudinnan Tarike hannunsa tana wasa dashi Badai rigimanka da yah Umar bane yasa ko Yadaga kai tare dalasan lebensa Shineyasa sbd yanzu halinda akeciki MA inaso nabar compny duka da aiki nasamu wani aikin Baza aihakaba mijina miyasa baxakayi hakuri Ba yah umar naga dan uwankane yakamata karka kullacesa dan Allah kayafema ranka kaima daga wurinka komi yawuce kaji shikam yasakikomi masalane anriga ansamu kuma sharrin mutanen dagaji. Aixakasan damunafunchi acikin lamarin karkabari hakan yaytasiri Yashafakanta yanatadata xaune tare da janyota jikinsa aransa yanakarajinta sosai da alfarin KASAncewar ta Matarsa. Nagode matata kuma insha Allahu xanduba maganar sosai nai amfani da ita kinji Tai murmushi Nagode mijina dayadda kakedaukar maganata Kai amfani da ita Yaja kumchinta Ke dikanki ma mai amfanice ai Tarufe idanunta tana dariya Dan Allah far? Yakashemata ido dasauri tatashi xata gudu saikuma tarike cikinta tana tsugunawa Wayyo cikina! Dasauri yadiro yanariketa Meyasameki yanxunkuma? Tarike kafadarshi Cikina yarike kataimakamin Dan Allah baxan iyatashiba amin kafana wayyo Allah ummah na Duk yarikice banda tsuma ba abindajikinsa yake daukarta yayi duka sai hospital Sai musalin wani lokaci suka dawo Yadaukota ahannunsa daga mota suka shigo falo katin da Dr yabashi yake kara dubawa yana murmushi Kai allahamdulillahi najidadi sosai fa Allah yasaki aihu lafiya Samhat tarufe fuska tana dariya Bangane ba Me likita yacemakane Yacemani kinada juna 2 nawata 1da wasu kwanaki Rufe bikitayi tana cewa Wayyo aifuwa mijina aifuwa yanadahawala fa mutane dadama nasamu lbri dagabakinsu alittafima nakkkaranta Karki damu xantamaki addu ah kekam baxakisha. Wahalaba. Shikenan Samhat neda ummahnta zasuje kaduna murna wurin samhat kamar xasubar Nijeria. Momy Aysha da ummyna sunata shirin tarbansu sbd shine Karo nafarko da Umma zatazo xiyara kaduna gidansu gaban ummyna faduwa yake tunda samhat takirata tasanarmata xuwansu batasan miyasaba. Al amin dakyar yabarta akankwanabiyu kachal xaixo yadauketa .cikin ikon Allah sin isa kaduna lafiya drver yaxo tasha yadaukesu da gudu samhat taruga. Tarumgumi Ummy na itama dariya taketana cewa Najidadin ganinki 'yar uwata Nima haka keda kinmantada mutane samha tace Umma da momy Aysha suma Sai shira suke sannan ummyna takawo abinchi da drinks suka xauna nan anahira tare datambayar

Chapter 5 of 9