Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 11
??ࡱ?>??  o????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????l????  !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?FpWordDocument????1?0Table????????? Data ???????????????????? P?4?KSKS?1??????????rr____/C??C?_?? ? ? ? ? ? ? ? ? $/?? *r__? ? ____? ?C ? C? C? ? _C ?*? "ina kika sakamin rigar sanyina" yace yana mai dubawa cikin lokar kayanshi. "tana kan igiya dana wanketa dazu, dana kwaso kayan wankin naji bata karasa bushewa ba"yace toh nagode matar aljanna, Allah dai ya saukeki lafiya inga abinda za,a haifa min"ummmm ta fada tana rufe fuskarta da tafukan hannayenta. alamar kunya shi kuma yake mata dariya.ya fita ya dauko rigar sanyin yasa,ya dauki takalmin roba sau ciki ya sanya, ya dauki sandarsa ya fito kofar daki. Sadiya ta yunkura ta mike faker,saboda tsufa da cikin nata yayi ta biyo bayan tasi,u ta tsaya daga bayanshi, tana kallon bayanshi.kamar ance juya daman a jikinsa yaji kamar ana kallonsa,"ko kema zaki kallon shadin sadiyaye"ya fada yana dariya itama dariyar tayi " yoni yanzu ina zan iya zuwa Banda gidan inna" ta fada tana mai jingina da bango "baka ganin yanda nake "ta kuma fada tana kallon jikinta zuwa cikinta "sai in goyaki" ya fada kamar mai rada "kai malam in zaka ka taho mu tafi kar a fara muna hanya"sukaji muryar hashimu yana magana "da ita zan tafi" cewar tasi,u "to na tafi sai kun karaso, dan nasan nan da shekarama bakwa karasa ba"hashimu ya fada da zolaya yana kama hanyar fita daga gidan."zan kamaka" tasi,u ya fada cikin wasa. "Sai kun dawo,a dawo lafiya" ta fada kamar batason yin maganar "amin sadiyayye"yace yana tafiya har zai fita daga gidan sai ya juyo aikwa ya ganta tsaye, yadda ya barta sai ya daga mata hannu,alamar bye bye=?K?.itama ta daga masa,ya juya ya fita daga gidan yanajin jikinsa ba dadi. Can yaga hashimu yana tsaye m,yana jiransa ya tsayar da sandarsa ya dafeta da tafin hannu yana zuwa yace masa "toh muje mana"hashimu beyi magana ba ya bishi suka fara tafiya.maimakon subi hanya sai hashimu yaga tasi,u ya kama hanyar gidan innarsa,wato inna sarai "kai wa ina muka dosa ne" hashimu ya tambayeshi "inna zanwa sallama"ya fada ba tare daya kalli koda inda hashimun yake ba "jeka ka dawo ina jiranka" ya fada yana mai zama akan tayar kofar gidan.be masa magana ba,ya shige cikin gidan. "Salamu alaikum" "wa alaikumus salam"inna ta amsa sallamar daga cikin dakinta "babangida"cewar inna tana me tashi daga gadon karfe "kai amma dakin nan naki inna akwai dumi" "gaskia akwai dumi babangida ai saboda wutar nan da nake kawowa daki" "kamar in fasa zuwa wurin shadin nan in zauna muyi hira"inna dariya tayi kawai tace"babangida kenan " "ga matar ka nan da tsohon ciki, in har firar ce kaje kuyi da ita mana yar amana"inna ai wannan amanar taki ce"tayi dariya tace "amma ka fini karfin rikon"murmushi yayi kawai.sai kuma yace "inna ko bana raye ai kece zaki kula da sadiya" "me ya kawo maganar mutuwa" duk da Allah ne yasan gawar fari dan nan.muma zaman jiranta muke=?"? sai yace "allah jikan baffana ya hadamu a gdn ajannah"amin"inna tace daker saboda ya tada mata mikin mutuwar mijinta. "to innata sai mun dawo " "adawo lpy ta fada tana kallonsa" Har ya fita daga dakin ya dawo "zan dawo da safe ki ajjemin burabuskon nan.

Chapter 1 of 11