b xaka daga b !
Ashe ka daawo ? Kuma kana los Angeles amma baka fadamin b why ? Kasan kuwa yadda nayi missing naka ? Kuma nima na daawo gida "
" Toh pah ! Y fada akan la66ansa dan harga Allah shi kam y manta d wata Catherine in banda ynx data kirashi
Cikin dakewa yce
" Yeap ina qasarku !
" Ohk lurv ka bani address gobe se in shigo , though dae naso maka surprise ne kwae sedae ka ganni , but bansan inda xan samu address din b dole seta wajen ka ".............
Tohhhh pah readers ga fah Arman a qasarsu Catherine , ga kuma sanah a can gefe π₯ΊπΉ
Ko ya xata kaya ?π
A next page dina In Sha Allahu xakuga sunayenku en amanatah π masu min comment π₯Ί
Mhiz Innocent ce.............βοΈ
*β‘βA ZURI'AR ARABβ‘β* An amazing and heart touching story
By Mhiz Innocent π»
πTHE TALENT TROUPE WRITER'Sπ
Page 33_34
Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES ππ Mhiz Innocent luv u owl ππ»
( Baby WhatsApp group link ) ππ
https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e
...........Seda ya lumshe ido kamin a hankali ya furta
" Not now plss ! Akwae aekin da nake in na gama i will let u know "
" Uhmm memakon ka bani kawai inzo , ko aekin ma ae sena tayaka " ta fada wai ita ala dole shagwa6a zata masa
" Plss...."
" Ohk..Ohk lurv ! Duk yadda kace , but k dinga tunawa cewar I luv u to d extent " ta katseshi kafin takae ga jin abinda zece
" Its Ohk " Kawae ya fada yana katse kiran cike da qosawa
Wannan Catherine din tana neman ta jagula masa lissafi.
*_Nigeria_*
" Kin bani mamaki sadiya , kin shayar dani mamakin da ban ta6a tunani ba , ashe har akwai abinda zance kiyi ki saka qafa kiyi fatali dashi ?
Kukan ta sake fashewa dashi kanta a qasa
Abba yace
" ki bar wannan kukan , magana zaki bude baki kiyimin "
Cikin sarqewar murya tace
" Wlh wlh abban souban bani na saka souban ya aekata abinda ya aekata ba , hasalima ni tun ba yau ba na fawwalawa Allah komae akan auran nan ! Wlh abban souban bani da masaniya akan komae "
" Toh idan baki da masaniya ina souban yake har tsawon kwana 4 ?
" Wlh bansani ba ! nima shine bansani ba , amma don Allah ka yadda da abinda nake fada maka abban souban "
Se kuma ya nemi waje ya zauna zuciyarsa fall cike da tunani kala kala ' toh meya faru souban ya chanja ra'ayinsa haka a lokaci guda ? Bayan ga wadda yake zargin zata sakashi aekatawar tana rantsuwa akan ba itace ba ?
******* Yana qarasawa cikin dakin y zare hular kansa samfurin face cap yace
" Momsy ina kwana ?
Aunty dake zaune kan kujera tana kallo tace
" Lafiya qalau Khalid ! Kwana 2 duk ka daukewa gidan nan qafa ? Ae ko baka zo dan kowa ba kaazo danni "
Murmushin gefen bani yayi yace
" Hajiya momsy ni zuwa nayi inyi muku jaaje "
" Jaaje kuma ? Ta fada tana kallansa
" Ehh manager ae jaaje za'ace , ace wae ranar daurin sure ango ya faasa aure ? Ae an tozarta gidan nan "
Ta6e bani aunty tayi tana fadin
" Allah kyauta ! Kasan ni ban fiye Shiga damuwar da ba tawa ba "
Dariya sosae ya sheqe da ita yana buga hannayensa
" Allah koh momsy na ? Ni zuwa nayi In share muku hawaye , Dan kuwa xuwa nayi in nemi auren er taku !
Kallansa aunty tayi sosae kafin ta girgiza kae
" Allah ya shiryeka Khalid ! Halin en gidan nan ne baka Sani ba ? Ko da take bama wannan ba
Kae yanzu kana tunanin ko da basu aura mata wani ba zasu Bka ita ne ?
" Momsy meye laefi na ? Ya fada yana kallan kansa "
" Uhmm toh seka samawa kanka salama Dan kuwa tun a ranar suka daura mata aure da arman !
Cikin gigecewa ya zabura ya miqe yana fadin
" What ? Arman ? Garin Yaya ?
" Meye naga ka zabura ne ? Aunty ta fada tana nazarinsa
" Momsy arman fa kikace ? Yanzu ina suke ?
" Meye naka da inda suke Khalid ? Toh sun bar wasar ma gaba 1" ta fada cikin halin ko in kula
Seda yayi yadda yayi yasan qasar da sukaje da satin da taji ance zasu dawo duk seda ya sani sannan ya bar gidan cikin tashin hankali .
......Tun kafin ya kae ga Shiga parlourn ya faara qwallawa black kira
Da sauri ya fito yana fadin
" Oga lafiya kuwa ? Wannan Kira haka ?
" Oh yah Ku saki wancan garan ! mun gama dashi , aekin ya tashi daga kansa yya koma kan Dan uwansa "
Saga kafada black yayi yana fadin
" Duk yadda kace "
Kafin ya qarasa wani daki , ya bude
Souban na zaune kan kujera 1 sitter hannunsa dauke da counter , sedae ya jingina kansa kan kujerar da yake kae kamar me bacci
Black ya qarasa yace
" Kae lokacin fitarka yayi , se kazo ka fice "
Seda yakae qarshen zancen sannan souban ya dago ya kalleshi , kaana a hankali ya miqe yana fadin
" Yah salam " dafe da Kansa dake saara masa , sannan yayi gaba black na bite dashi
Babu kowa a parlourn haka zalika a filin gate din ma , sa6anin kullum da take jin hayaniyarsu a parlourn
Yabi gidan da kallo sannan yayi gaba jikinsa a matuqar sanyaye
Black dake ankare dashi ya sheqe da dariya .
Seda Khalid ya tabbatar souban ya fita ya fita sannan ya fito yana fadin
" Black mene next target namu ??????
*_Los Angeles_*
.............Washe gari harya daawo daga masallaci bata tashi ba , so yae assuming ma bata sallah ne shiyasa be tashe ta da asuba ba .
Sedae yanxu kam abin y bashi mamaki ganin har ynx babu alamar ta fito dan ko gidan ba'a gyara b
Qarasawa bedroom din yayi d sallama dauke a bakinsa yana tsammanin ze ji ta amsa masa
Sedae me ? hangota yae har ynx dae akan gadon kamar yadda y batta
Cikin sauri hade d sassarfa y qarasa gadon y yaye blanket din dan ganin yanda take rawar sanyi
" Yah salaam ! Y furta yana qarasa yaye bargon , sannan y ta6a goshinta xafi zau , abinda y tabbatar masa xaxxa6i ne y rufe ta
D sauri y hau kan gadon yana daga kanta ya dora a cinyarsa
" Baby ! Baby !!
Da qyar ta bude idanunta da suka yi mata nauyi ta sauke su akan fuskarsa
Qoqarin miqewa ta farayi ya riqota sannan ya taemaka mata ta miqe gaba daya
Kae tsaye y wuce da ita toilet ya hada mata ruwan zafi tana xaune kan kujera
Tsayawa tayi tana kallansa
Ya gaane me take nupi , toh shi kuma ynx baya son musu hakan yasa y fice y bata waje dan tayi wankan.
Mintuna wajen 15 sannan ta ta6a qofar tana qoqarin fitowa
D sauri ya qarasa y riqota
Ba tae musu b dan tana da buqatar taemakon
Y qarasa d ita gefen gadon sannan ya koma wardrobe y ciro mata doguwar riga mara nauyi d hula y ajjiye a gabanta yace
" Dauki ki saka "
Bata motsa ba kuma bata kalle shi ba
Ya sake maemaeta mata
Nan ma tayi shiru
Ganin bata da alamar kulashi y sanya shi daukar kayan ya faara warewa yana matsowa kusa da ita
Ba shiri ta miqe tana turo baki ta kar6i kayan
Shi kuma ya dauki wayarsa yana dannawa , yayinda tayi amfani d wannan damar ta saka kayan sannan as usual ta kima wannan uban hijab din ( wae nikam nace makinkimi ππ)
Ranar haka ta wuni akan gado daga tabi wannan waje se ta chanja waje .
Tana nan kwance y shigo dakin d sallama hannunsa dauke d Leda d bansan ta meye b
Y qaraso yae switching light din dakin blue colour sannan y qarasa gefen gadon kan side drawer y zauna
A hankali ya furta
" Tashi kisha magani "
" Innalillahi " ta fada a hankali se ta maaze as in bacci take
Ya san sarae idonta 2 kuma tana jinsa hakan yasa yace
" Ki tashi tun kapin na 6ata miki "
Tashin tayi tana sake turo baki tana kallan gefe
Murmushi ya saki yana janyo drawer da yake kae ta qara kusanci da gadon
Shawarma ya fito da ita daga cikin ledar sannan y fara gutsura a hankali ya kae bakinta
" Ni bana ci " ta fada a taqaece
" Se kinci " ya fada cikin nuna isa
Ba dan tana jin dadin bakin ta ba tace
" Toh ka bani inci da kaena "
Kallanta y cigaba dayi dan yanda take maganar cike d shagwa6a wanda ita bata san tana yi ba kawae dae a nature dinta ne hakan
B musu y miqa mata
Ta kar6a taci kadan sannan ta ajjiye
Nan ya ciro maganin ma y bata tana 6ata rae , yayinda shi kuma ya hade mata girar sama data qasa yadda bama xata ga fuskar d xatayi masa musu b
Tana gama sha ta fara qoqarin kwanciya tana ajjiye numfashi
D sauri y riqota
" A'ah kwanciyar ta isa haka ! bari na shafa miki maganin can kapin nan se ki huta "
Xamewar dae tayi sannan d sauri kuma d gudu taji wani vomiting ya taso mata
D sauri ta fara qoqarin janye hannunsa daga jikinta , yayin da shi kuma be fahimci abinda take nupi b y sake riqota
Aekuwa ta shararo vomiting din a jikinsa
" Yah ilahee ! Sannu kinji baby ! Y fada yana miqar da ita gaba daya y qarasa d ita toilet din ta wanke fuskarta dan jikinta be 6aci ba , sannan ta fito ta koma cikin blanket din
Shi kuma yayi wanka ya fito y shirya yae duk wasu abubuwan d yake d buqata sannan y daawo
Tana kwancen dae sedae yanzu babu rawar darin da take in ta kwanta
A hankali ya qarasa kan gadon ya yaye bargon
Gumi sosae take d alama xaxxa6in y saukar mata
A hankali ya kae hannunsa ya faara janye hijab din dake jikinta
Da sauri ta riqe hijab din tana bude idanunta da sukayi rau rau
Hade rae yayi ya qaara kae hannunsa kan hijab din ita kuma tana sake riqewa
Be bi ta kanta ba ya cire hijab din y ajjiye shi gefe , sannan ya faara qoqarin tashi daga kan gadon
Ita kanta dama xafin take ji amma duk da haka seda taja blanket din ta sake lullu6e jikinta har kanta
Cikin kausashshiyar murya yace
" Malama in zaki yaye blanket din ki yaye karki kashe kanki "
Ta jishi sarae dan bata kaega cire hearing aid din ba amma se cewa tayi
" Kasan pah kurma ce se ka daga murya "
Yau kam seda yayi dariyar me isarsa bayan ya fita daga bedroom din
Wato dae har yanxu bata manta ba ? Ya fada yana girgixa kae
Kitchen yaje y hada tea ya sha sannan y koma bedroom din
Kae tsaye kan gadon ya nupa yaja pillow y faara qoqarin kwanciya
Sedae duk ta babbake gadon dan wata iriyar kwanciya tayi amma kuma ta nannade waje guda
Matsawa yayi kusa da ita a hankali gudun karta tashi ya fara qoqarin gyara mata kwanciyar , ita kuma tayi juyi sannan hannunta ya koma bayan kansa
Kawae seya rabu da ita dan kar ta farka yaja pillownsa wajen ya kwanta , yana sake janta jikinsa dan da alama baccin ya mata dadi
Ya kae idanunsa kan kyakykyawar fuskarta wadda in tana bacci ma qara kyau take
A hankali ya lumshe ido yana budewa a lokaci 1 ya kae hannunsa kan ta da hular ta zame , kyakykyawar sumar kanta me sul6i d santsi ta bayyana
Cikin rashin sanin abinyi yakae bakinsa goshinta dinta ya bata light kiss
Kamar a mafarki taji alamar motsin mutum a kusa da ita
Ba shiri ta bude ido
Sedae me ? Jinta tayi kane kane a jikin wani abu seda ta gama bude ido sannan ta fuskanci a jikin mutum take
Cikin sauri ta fara qoqarin tureshi danta tashi daga jikinsa , amma ya sake riqeta sannan cikin sanyayyiyar murya yace
" Shttttt ! kiyi baccin ki bana son musu , in kuma wani abin kike so u should let me know "
Bata sake cewa komae ba , amma ta cigaba da qoqarin tashi , sedae hakan ya gagara dan ya zagaye tane da hannayensa a cikin faffadan qirjinsa , dan haka kawae ta haqura tayi shiru tana jiran 6arawon ya sace ta.
Suna nan zaune a haka har ya faara ji tana sauke numfashi a hankali hakan ya alamta masa cewa bacci ya dauke ta
Ajiyar xuciya ya sauke sannan a hankali ya furta
" Baby rigima dae " yana murmushi ............
Godia a gareku masu min comment team fb and team whtsp π₯Ίπ₯° heart u all π
Yau kam page din naku ne ku kadae , banda masu la6e , kuma In Sha Allah yau xanyi mentioning sunayenku π₯Ίπ₯°
*_Team FB_*
Salma salisu
Ummin Abba
Imane mousa
Salma sulaiman
Fateemah Muhammad bukarr
Aminu usman
Uwar alkhaeri tawa ni kadae π₯Ίπ₯°
Call mhie hussy musa
Fatima Ahmad Muhammad
Ummi ihsan
Hannatu habibullah
Asabe ezakiel
Jamilu sani Abubakar
Sa'adatu Abdullahi
Princess husna autarh masoyiyatah π₯Ίπ₯°
Maryam mrym
Kareemat Ibrahim
Teema Abubakar
Ruqayyah Muhammad
Husna alameen
Zainab usman
Hawwa abdullahi
Maimuna isa Umar
Nawal abdulwahaf
Fatima Muhammad
Ummusawwama saeed
Aisha Sani sule
Khadija musa
*_Team whtsp_*
My lop abar qauna π₯Ίπ₯°kinsan kanki
Call mhie apple
Dr khulsum
Hindu
Hussy
Ummu ashraf
Walida bint sadeeq
Maryam Ahmad (Ummu affan)
Gilimah
Meerah0214
Maleekatue
Hafsat
Naja'atu Isma'il
Oum areef
Ameenam
Maryam
Asma'ou
Big bby
Bilkeesu Muhammad
Call mhie shalelen mijinta
Fateemah
Fatima
And a huge and special thanks goes to Aunty zuby and Amina caps and more π₯Ίπ₯°
Ina godia sosae d yadda kuke qaramim qarfin gwuiwa d addu'oinku gareni Allah y saka muku d alhaerinsa π€²π₯Ί
Wadanda banyi mentioning sunansu ba kuma suna min comment sumin afuwa next page In Sha Allah xakuga sunanku π₯Ί ragowar kuwa dama bakwa comment sedae ku karanta kwae Ku wuce ππ shiyasa ma baku ga sunayenku b dan wadannan sunayen masu comment ne π
Mhiz Innocent ce............βοΈ
*β‘βA ZURI'AR ARABβ‘β* An amazing and heart touching story
By Mhiz Innocent π»
πTHE TALENT TROUPE WRITER'Sπ
Page 35
Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES ππ Mhiz Innocent luv u owl ππ»
( Baby WhatsApp group link ) ππ
https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e
Not edited π«
.............Bata dauki kwanaki masu yawa b xaxxa6in y tafi sedae abinda ba'a rasa ba , kuma har ynx tana shan magani d kuma na shafawa a kunnenta dan se tayi 2weeks tana shan maganin sannan xa'a mata aekin.
*******Yau garin aka tashi dashi a lumshe ga iska me dadi da take kadawa
Ba dan yanxu baasa wani gud tym dashi b dah ba xata bari y fita y barta ita kadae a gidan b , musamman d taga alamar hadari y hado sosae .
Tana kitchen tana sarrafa musu abinda xasu ci da dare ne
Lokacin da hadarin y hado gadan gadan
Gudu gudu sauri sauri ta qarasa girkin sannan ta koma bedroom ta xauna can qarshen gadon dan lokacin ma har an fara tsawa alamar ruwa xe iya sauka kowanne lokaci gashi garin yayi duhu sosae .
Tana nan xaune tana addu'ar duk da taxo bakinta dan a matuqar tsorace take taji an turo qofar bedroom din
Cikin gudun da bata san tana dashi ba ta tashi a guje ta fada jikinsa tana qanqame shi sosae
Cikin rikicewa yace
" Wah happen ?
Ita dae ta riqe shi sosae tana Jan shashsheqar kuka
Y tsaya y kalli fuskarta yace
" Share hawayen ki fadamin me ya faru ? Y fada yana daga ta daga jikinsa
Kamar jira take dama ta faara kukan sosae kamar wadda aka yiwa wani abu
Janta yayi xuwa kan gadon ya xaunar d ita
" Relax relax mana baby fadamin meya faru ?
Cikin kukan dae tace
" Toh ba kaene k tafi k barni ba kuma pah tsoro nake ji "
" Oh my god ! Y fada yana dafa kansa
Ynx wannan dalilin ne kawae y sakaki kuka ? Y fada aransa a fili kuma yace
" Is ohk is ohk ynx ba gashi na daawo ba ? ya isa haka kinji koh ? Y fada yana goge mata hawayen
Ranar duk inda y saka qafa seta mayar ko toilet da zeyi wanka ma a qofar ta tsaya harya fito
Shi abinma har dariya yake bashi , duk da dae yasan dama gwana ce a fannin tsoro , shi kuma da gayya yake janyo wani abun dan tayi ta naniqe masa shi kuma yana biye mata .
Har dare ana ruwan kuma irin me qarfin nan
Tana biye dashi harya gama shirin baccinsa yazo ze kwanta , yana sane yau ya nemi kan kujera yae kwanciyarsa a binsa
Kamar ta rusa ihu haka taji aekuwa tayi xamanta a qasan kujerar daya kwanta din
Shi kuma ya mata shiru har wajen mintuna 15 yaga dae bata d alamar tashi , hakan y sanya shi miqewa y nupi kan gadon
Itama binsa tayi ta hau kan gadon
Ya ja blanket ya kwanta
Ganin hakan y sanya itama ta kwanta tana kallansa
" Madam kallan pah ? Ya fada yana dage mata gira
Kauda kanta tayi tana murguda baki
" Ni meye xan kalla a jikinka " ta fada qasa qasa
" Me kikace ?
" Ni bance komae b " tae maganar cikin basarwa
Hannu ya miqa mata
Ita kuma ta kauda kanta gefe
Se ya ture bargon y faara qoqarin tashi
" Baby !! Ta fada kamar xatayi kuka
Juyowa yayi yana kallanta ,dan rabon da ta fadi sunansa har ya manta se yau , sannan se kuma ya hade rae
" Bake kika nemi inxo in kwana akan gadon ba ?
Gyada kae tayi kamar xatayi kuka kana ta matsa kusa dashi a hankali
Shi kuma ya mata masauki a jikinsa yana kallan saman kanta
Sun shafe more than 10mins a haka kowa d abinda yke tunani kapin yace
" U better sleep otherwise xanyi tafiya ta in barki a dakin ke kadae "
Da sauri ta runtse ido tana fatan Allah yasa baccin y dauke ta
Aekuwa addu'arta ta ta kar6u dan kuwa bata dade b baccin y dauketa har shi kansa ma ogan .
Sati 2n ya cika ciff
Qarfe 6 dae dae tayi musu a asibitin dan qarfe 7 xaa mata aekin .
A tsorace take matuqa , ji take kamar mutuwa zatayi dan har seda tayi kuka shi kuma yana rarrashinta
A hankali ta daga idanunta da sukayi jajir ta kalleshi tace
" Baby ! Ka kiramun mamama da daddy in gansu "
Wata uwar harara ya jefa mata
" Wato so kike ki tayar musu da hankali koh ?
" Ni dae ni dae k kiramun su ! Ta fada kamar tana shirin sakin kuka
Seda y sake jefa mata hararar sannan y dauki wayarsa y kira mamama
Seda suka gaesa dashi sannan y miqa mata wayar
D farin ciki ta kar6i wayar cikin kewar mamaman suka gaesa kana ta dora d
" Mamama wae aekin pah xa"amin kuma ni Allah tsoro nake ji "
" A'ah sanah tsoron na menene ? In Sha Allah xa'ayi komae cikin sa'a da yardar Allah muna nan muna miki addu'a kinji koh " mamama ta fada cikin son kwantar mata d hankali
" Ehh mamama naji " ta fada cikin sakalcin data xame mata jiki
Shi ko kallanta kawae yake harta gama wayar dasu , kapin ta miqa masa wayar tasa
Kar6a yayi idansa cikin nata yace
" Wato ni b xaki fadamin abinda ke damunki b se mamama koh ?
" Toh ina ruwanka ? Ta fada akan la66anta
Ya bude baki zeyi magana wayarsa ta dauki qara
Ya dauka ma ko mamaman ce ta sake kira se yaga wata number , kasancewar be gane number da Catherine ta ta6a kiransa ba yasa besan ita bace
Ya daga wayar kana ya kara a kunnensa
" Hello lurv !
Ya jiyo muryarta ta and daedae lokacin da yaga sanah ta fara qaramin kuka tanayi tana matse idanu
A hankali ya janyo ta jikinsa yana dora hannayensa akan gadon bayanta yana shafawa a hankali sannan cikin sanyayyiyar murya yace
" Catherine !
" Yes lurv ! Har mun cinye 3weeks baka bani address din b , so koma wane aeki ne plsss zanzo na taya ka but kayi expecting dina a cikin week din nan "
Gyara xamansa yayi yana gyarawa sanah xamanta itama kafin yace
" Don't ever try dis , in na gama aekin ni da kaena xan fada mk "
" Plss lurv ! Nidae I have already decide it , zan ajje waya kayi expecting dina kawae couz ba zaka gane yanda nayi missing naka ba se nazo" ta fada tana ajje wayar daga 6angarenta amma bata katse kiran b
Shiru yayi yana nazarin maganganun ta bayan ya katse kiran
Komae mutuncin Stephen da yake gani anzo wajen daya kamata ya taaka wa diyarsa burki , ya yana so ya lalla6a abarsa tana neman hanyar da zatayi fatali da hakan ?
Amma fah Stephen ? Idan yayi hakan kuwa ya kyauta ?
6angaren sanah kuwa dukda taji yana waya , bata kaawo komae a ranta ba dan kuwa fargabar ma da take ciki kadae ta isheta .
Wae me yake faruwa a Nigeria tun bayan fitar souban daga gidan nan ?
"""""""""Abba da tunda ya fara magana yake kallansa yace
" Souban ka bude baki kayi mana bayani me kyau wanda zamu fahimta dan kuwa wannan kwane kwanen ba gaaneshi mukeyi ba " Abba ya fada dukda cikin zuciyarsa a karye take na ganin souban din wani iri haka
barrister souban saurayi me jini a jika amma yau duk se yake ganinsa wani iri kamar bashi ba
Souban ya gyara zama yana kallan wadanda ke xaune a dakin , kasancewar ranar juma'a ce yasan duk wani dan gidan yana cikin dakin
A hankali ya fara zagaye da idanunsa ba tare da yasan hakan ba yana Kallan mutanen dake zaune a dakin
Se dae me ? ya zaga idanunsa ko ina amma be hango ta b , Yayi mamakin yadda yaga babu Sanah a dakin !
Tana makaranta ne ? Ya tambayi kansa
A'ah tabbas yasan tun kafin bikin aka tafi strike ,
Toh ko an aeke ta ne ? Ya sake tambayar kansa ! Dukda yasan hakan ba dabi'ar gidan nasu bace
Wata amsa ce ta fito daga zuciyarsa wato " may be bata da lafiya ne " Wanda lokaci guda yayi na'am da hakan dae dae lokacin da ya sake fahimtar Arman ma baya dakin
Cikin sakannin da basu wuce 2 ba amsar tazo masa cewa " Ya koma Cyprus tunda dama biki ne kawae ya kawoshi.........
Kuyi manage da wannan pls yau qwuiwa nake ji wlh π«
Mhiz Innocent ce..............βοΈ
*β‘βA ZURI'AR ARABβ‘β* An amazing and heart touching story
By Mhiz Innocent π»
πTHE TALENT TROUPE WRITER'Sπ
Page 36
Ina miqo gaesuwa a gareku INNOCENTIES ππ Mhiz Innocent luv u owl ππ»
( Baby WhatsApp group link ) ππ
https://chat.whatsapp.com/ETMx34eVVElHuSQDD3QH2e
............Souban ya gyara zama sannan a hankali ya fara fadin
" Abba lokacin dana fita da safe zanje in taho da abokaena da sukazo daga abuja , da yake safiya ce babu mutane sosae a titin , kawae wata mota tayi over taking dina sannan wadanda suke ciki suka fito da sauri zuwa cikin mota ta
Cikin sakannin da basu wuce 5 ba black ya shaqawa souban wani abu dake jikin handkerchief din dake hannun sa
Tun souban na qoqarin kaare kansa har yaji gaba daya jikinsa ya mutu , be sake sanin inda yake ba se farkawa yayi ya ganshi a cikin wani bedroom a kwance
A hankali ya tashi yana dafe kansa dake saara masa kamar ze cire yana tuno abinda ya faru
Wajen mintuna 5 sannan wani ya shigo ya kalleshi bece komae ba ya fita , se can suka dawo su 2 shi da wani qaton mutum baqi sidiq dashi babu alamar annuri a fuskarsa ( black kenan ) riqe da bindiga a hannunsa
Kallansu yake sosae yana so ya gane ko ya sansu ? Su waye su ? Me yake a dakin nan ? Shi da ya kamata ace yanzu haka yana can yana shirye shiryen tafiya daurin auren sa
Cikin karyewar murya yace
" Bawan Allah me nake anan ? Meyasa kuka kawo ni nan ? Me nayi muku ? Ko da yake be kamata in tambayi abinda na muku ba couz na san a cikin wadanda nayi case dasu ne ! So plss Ku bari yau ranar farin ciki ce a gareni ranar daurin aure na , Ku bari bayan daurin auren se mu dora daga inda
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 12 Chapter of 18