Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
har na tabbatar da zargina akanta,to zanyi iyakar Æ™oÆ™arina na ganin bata haÉ—u da ahalin nata ba,dan haduwarsu da ahalin babban koma bayane agareni. Masanin ido kawai ,zakaga abinda zanyi akan wannan al'amarin. Murmushi Rashad yayi tare da jin wani sanyi cikin ransa,dan yasan tabbas mahaifiyar tasu zatayi Æ™oÆ™arin akan wannan al'amarin. "Amma ammi Zulaihat fa?kinsan yadda take Æ™aunar Adeeb ,kada ta bamu matsala"cewar Rashad kenan yana gutsirar dabino . "Barni da zulaihat,bana jinta ko kaÉ—an ,yarinyar da ba wani hankali ta cika ba,itama bazan bari ta auri Adeeb É—in ba ,lokaci kawai nake jira in maidata can gida"ammi ta faÉ—a cike da murmushi akan fuskarta. Sun jima suna tattauna ita da Rashad agurin ,kafin suka koma cikin gida. Fattu kuwa suna shiga toilet nanny ta hada mata ruwan wanka mai zafi,tace tayi wanka maza. Bayan tayi wankan ne ,nanny ta bata wannan pant din tasa ajikinta ,sannan suka fito,har zuwa lokacin kuka fattu keyi,har yanzu jinin bai daina zubowa ba,yanzu idan jinta ya kare ya zatayi?mutuwa fa zatayi kenan. Nanny sai rarrashinta take akan taci farfesun nan tasaha magani amma taki,kuma har lokacin marar ta ciwo take mata. Suna cikin haka saiga Adeeb ya shigo É—akin,tana ganinsa jikinta ya Æ™aru.tun kafin ya zauna ta fara magana. " Hamma na shiga uku har yanzu jini na zuba yake ,tsoro nake karya kare In mutu,dan Allah Hamma ka taimaka min" fattu ta faÉ—a tana mai miÆ™a masa hannu cikin kuka sosai. Da É—an sauri Adeeb ya Æ™araso kusa da ita ya zauna,kallonta yake cike da tausayi,kafin ya riÆ™e hannunta wanda take miÆ™a masa yana É—an murzawa kana yace" kina so ya daina zubowa " ya faÉ—a cikin sanyin muryarsa. Da sauri fattu ta jinjina kai tana hawaye. " To kiyi shiru,ki daina kuka, sannan ki nutsu kici abinci Kisha magani,zakiga ya daina zubowa" Adeeb ya faÉ—a yana mai share mata hawaye wasu na zubowa. "Hamma da gaske idan na daina kukan zai daina zubowa Ni tsoro nakeji kar jinina ya Æ™are" ta faÉ—a cikin muryar kuka tana mai shagwabe fuska. Jinjina mata kai yayi yace " sosai ma kuwa,kuma jininki bazai Æ™are a idan kika daina kuka" Ahankali fattu ta sanya bayan hannunta ta share hawayen,tana mai kallon Hammana nata. Farfesun ya karba ahannun nanny ya fara É—iba da cokali yana bata abakin,haka take cin farfesun kamar magani,kusan lokaci shida tayi tace ta koshi. Bai takura mata ba,ya ajiye flate É—in ,magungunan ya bare tare da miÆ™a mata.yamutse fuska tayi tana mai turo baki,alamun bata so. Kallonta Adeeb yayi kafin yace " ok baki son abun ya tsaya kenan?" " Ina so Hamma amma Ni bana son wannan abun aradu" ta fada cike da shagwaba, kafeta yayi da idanunsa masu matuÆ™ar haske da É—aukar hankali,wani irin yakeji idan tana masa shagwabar nan,nan take zaiji jikinsa yayi week, kasala ta lullubeshi ,gara yayi ya bata maganin nan kar ayi abin kunya gaban nanny. Hannunsa yaji fattu ta kama cikin nata tattausan hannu ,wani yuummmmm!! Yaji gaba É—aya jikinsa ya É—auka ,ahankali ya lumshe idanunsa yana mai sauke ajiyar zuciya. " Hamma zansha to kabani"fattu ta faÉ—a tana mai Æ™ara damke hannun Adeeb cikin nata. Ƙara damke idanunsa yayi tamau yana mai fidda wani sauti da É—an sauri,kusan minti biyu idanunsa na runtse ,kafin ya budesu,har sun sauya kala daga fari tas zuwa É—an jaa kadan. Ahankali ya zare hannunsa daga cikin nata,jikinsa sam ba kwari,maganin ya mika mata ,buÉ—e baki tayi ya saka mata maganin sannan ya bata ruwa.da gyar ta hadiye maganin tana Æ™oÆ™arin yin amai. Janyota yayi zuwa jikinsa ya rungume ta tsam-tsam ,yana É—an shafa bayanta slowly. Lumshe idanu fattu tayi tana mai shaÆ™ar daddaÉ—an kamshi jikin Adeeb,lokaci guda kuma taji ciwon marar ta na raguwa sosai. Shima Adeeb idanu arufe yake shafa bayan fattu,yana mai jin wani yanayi atattare dashi ,dadinsa ma nanny ta bar É—akin tuni.dan haka gyara zama yayi ,tare da jingina bayansa jikin gado.sosai yake jin dadin yanayin da suke ciki ahalin yanzu,gaba daya yanayinsa ya sauya.sosai yake jin kansa cikin hali na buÆ™atuwa,wanda har wani hucin iska yake fesarwa daga bakinsa. Ahankali ya dago kan fattu tare da Æ™ura mata idanu,itama kallonsa take ,dan wani iri takeji ajikinta,bata san me takeji ba,amma kawai tana so hammanta yayi ta shafa mata bayanta. Ahankali Adeeb ya kira sunanta" Hulwa"can cikin makoshinsa,kallonsa take jin ya kira sunan Hulwa kuma yana kallonta. Bai damu da kallon da take masa ba yaci gaba da magana " me kike buÆ™ata yanzu?ina ne yake miki ciwo" ya faÉ—a kamar mai yi mata rada asaitin kunnen ta. Da sauri ta Æ™anÆ™ame dantsen hannusa tana mai lumshe idanunta,dan wani irin abu dataji yana mata yawo cikin jikinta,lokacin da sautin muryarsa tare da iskar bakinsa suka doki kunne ta. "Hammmma" ta furta ahankali cikin jan sunan. Kallonta yake tare da karantar yanayin da take ciki,ko shakka babu yasan tana jin makamancin abinda yake ji ajikinsa,saidai shikam baida niyyar cutar da fattu,ko kaÉ—an dole yake nesanta kanshi daga gareta ,dan gudun faruwar wani abu. Ahankali ya Æ™ara maimaita mata tambayar ,saidai wannan karon bai kai bakinsa saitin kunnenta ba. "Hannunsa fattu ta kamo tare da É—orawa asaitin mararta" marar Tata kuwa tayi zafi sosai ,kallon fuskarta Adeeb yayi wacce har yanzu idanunta ke rufe, "Nan ke miki ciwo" Adeeb ya faÉ—a ahankali muryarsa na dan rawa. Jinjina kai fattu tayi ba tare da ta buÉ—e idanunta ba. Ahankali ya kwantar da ita akan gadon,sannan ya É—an daga doguwar rigar dake jikinta,nan take santala -santalan farare cinyoyinta suka bayyana,kallo Adeeb yabo cinyar Tata dashi,yana mai ambaton sunan Allah cikin ransa. Ahankali yake É—an shafa marar Tata tare da dan dannawa kadan kadan ,kamar yana mata tausa , shiru fattu tayi tana jin wani irin sanyi da daÉ—i na ratsa dukkan sassan jikinta,sosai take jin dadin abinda Hamma ka mata,dan kuwa tuni ta nemi ciwon mararta ta rasa,sai wani nishi take ahankali tana mai riÆ™e zanin gadon .kwantowa Adeeb yayi tare da Æ™urawa lips É—in ta idanu,buÉ—e ido fattu tayi tana mai kallon fuskarsa, Kusan minti biyu suna kallon juna,kafin Adeeb yaji bazai iya É—aurewa ba kawai ya hada bakinsu guri É—aya ya fara kissing É—in fattu. Kusan mintina biyar zuwa bakwai suka É—auka cikin wannan halin,gaba daya Adeeb ya fice daga hayyacinsa ,Banda nishinsa ba abinda kake juyowa aÉ—akin,yayinda fattu kuwa tayi lakwas tana amsar sakonsa, da alama dai itama tana karbar sakon yadda ya kamata. Kamar wanda aka tsikara,Adeeb yayi saurin zare bakinsa tare da mikewa yayi hanyar fita daga dakin yana tangadi kamar É—an giya. Fattu ma saurin juya bayanta tayi tare da runtse idanunta,wani irin abu takeji yana yawo ajikinta ,kuma bataso hamma ya daina mata wannan abun ba sam. Adeeb yana fitowa daga dakin fattu sukayi kiciÉ“is da Rashad shikuma yana shigowa babban falon, Baki sake tashar ke kallon Adeeb ,ganin yanayin da yake ciki,kar dai ace Adeeb zagayawa yake gurin yarinyar nan fa? Dan kallo daya Zakayiwa Adeeb kasan yana cikin hali na buÆ™atuwa. Kodai dama kafuwarta ce bamu sani ba ?yace taimakonsa tayi shima yake son taimakonta?(Dan ba Wanda yasan meye alaÆ™ar dake tsakanin fattu da Adeeb ,hatta mai martaba ,sam Adeeb bai fada masa ba. Shikuwa Adeeb ko kallon inda Rashad take baiyiba ,yayi ficewarsa daga É—akin,Dan shikadai yasan meke damunsa. Kai tsaye Rashad ya nufi dakin da fattu ke ciki,tana kwance har lokacin bata ko motsaba, kallonta yake cike da tsantsar sha'awar ta ,abun tayi ta ko ina kalli hips É—in ta kamar zai fasa rigar nan,ahankali ya Rashad ya Æ™arasa bakin gadon yana mai karewa fattu kallo ,wani irin kashe ido yake yana mai jin kamar ya ruÆ™unkumeta ajikinsa,hmmmmm Allah ya kamu gobe ,ko kaÉ—an bazan saurarawa babyn nan ba,Rashad ya faÉ—a yana mai miÆ™a hannu da nufin taba abinda ke taimake masa idanu ajikinta. " Kai- kai É—an nan menene haka?me zakayi mata ajikin nata ?zo maza ka fice" nanny ta faÉ—a tana nuna masa hanyar waje. Dan sosa kai Rashad yayi yana mai hararar nanny kafin ya fice daga dakin yana faÉ—in "wllh tsohuwar nan ta fiye samun guri,duk wannan banzan ne ya bata dama ,amma zanyi maganinta ne.ya faÉ—a yana mai ficewa daga É—akin. Ammi kuwa waya ta dauka tare da kiran wata number,bugu biyu aka daga ,murmushi ammi tayi tana faÉ—in " Æ™awatafatan dai kina hanya ,zakizo gurin taron namu ?" Ta can daya bangaren bansan me akacewa ammi ba ,na dai ji tace "hmmmmm ke dai ki bari kawai saikinzo dan akwai gagarumar matsala sosai" Shiru ta É—anyi kaÉ—an kafin tace " shikenan Allah ya kawoki lafiya dole mu san abinyi" ta faÉ—a cike da daure fuska. Ajiye wayar tayi tare da yin shiru ,da'alama tayi zurfi cikin tunanin mafita. Adeeb kuwa yana shiga part dinsa ya zube akan kujera,ko takalmin bai iya cire wa ba ,kwanciya yayi rub da ciki akan kujerar ,idanunsa alumshe ya dafe mararsa da hannun damarsa ,fuskarsa ayamutse. Sai huci yake sauÆ™ewa. Wayarsa ce take ta faman ringing ,Amma ya kasa É—agawa,haka tayi ta Æ™ara harta tsinke. Dole ya É—auki mataki ,dan gaskiya yana cikin matsala ,idan haka taci gaba da kasancewa to zai shiga damuwa matuka. Ajiyar zuciya sauke arako na ba adadi,yana mai kara damke mararsa,ba abinda yake ji dagani sai fattu kwance kan Æ™irjinsa,yayinda yanayinsa ke kara yin nisa. "Washhhh " ya furta ahankali yana mai dantse lips É—insa na Æ™asa. Nan da nan jikinsa ya kama rawa zazzaÉ“i mai zafi ya rufeshi ruff.. Muje zuwa masu karatu. Anty mammy ce Mrs babi💘💘 Share and comment Fisabilillah. 29/08/2022, 10:59 am - Khadijah Salisu Fari: 🎄🎄🎄🎄🎄🎄🎄🎄 MACIJI NE💘💘 Na mammy kabeer (Anty mammy) https://facebook.com/groups/943534712916776/ Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din Elegant online writers📚📚 Free book Page 45/46 ________________kai tsaye Adeeb part É—in sa ya wuce da fattu ,wacce ke kuka kamar ba gobe ,gaba É—aya atsorace take da ganin yanayin na adeeb.ita tsoronta ma kada wani abu yasameshi, ko ya sanja halitta . Suna shiga Adeeb ya zaunar da fattu akan kujera ,sam baidamu da yadda jikinta ya É“aci ba,wani irin tuÆ™uÆ™in baÆ™in ciki yake ji cikin zuciyarsa ,lallai Rashad ya taÉ“owa kansa ,inhar ya ce zai nuna halin É—an akuyancinsa akan fattu,to zai iya aikata masa komai ma,dan bazai taÉ“a iya daukar kowane irin abu akan fattu ba,duk Æ™anÆ™antarsa kuwa. Kaiwa yake da kawowa atsakiyar Æ™arin falon kashi,banda dukan hannunsa ba abinda yake ,idanunsa sunyi bala'in sauyawa ,wannan karon gaba É—aya idon nashi sun koma blue sosai ,sai wani irin huci yake kamar zaki. Fattu kuwa ta takure guri É—aya ,atsorace take sosai,ta kasa koda kallon Adeeb ne ,dan gaba É—aya kamanninsa sun sauya,har wani bari jikinsa keyi. Kuka take Æ™asa Æ™asa ,yayi da take jin yadda jini ke zuba ajikinta,dan har zuwa lokacin akiÉ—ime take. Juyowa Adeeb yayi yana kallon fattu ,tausayi ta yake ji sosai cikin ransa,yana tuna cewa itaÉ—in amanace agurinsa,dole ya kula da rayuwarta,bayan haka yana jin tamkar ita É—in rayuwarsa ce ,bazai bari wani abu ya cutar da ita ba. Gurin ta ya nufa cikin takunsa mai cike da izza,tsugunnawa yayi agabanta tare da tsura mata ido,dagowa tayi da sauri itama tana kallonsa.da sauri ta sunkuyar da kanta tana kuka ." Dan Allah Hamma kayi haÆ™uri,kada wani abu ya sameka " ta faÉ—a tana mai dagowa tare da kallon cikin idanunsa. Shima kallonta yake cike da tausayawa,hannunsa ya É—ora akan fuskar fattu yana mai share mata hawaye,idanunsa akan fuskarta, ÆŠayan hannun nashi yasa tare da riÆ™e duka kumatunta,yana kallonta,tsawon mintuna yayi yana kallonta ,kafin ya sauÆ™e ajiyar zuciya da Æ™arfi kafin ya fara magana ,cikin Æ™unar zuciya . " Hulwa " ya faÉ—a ahankali yana mai kallon fuskarta. Kallonsa take tana mai tunanin sunan daya kiranta dashi. Jinjina kai yayi tare da ci gaba " daga yau idan kikaji na kira sunan Hulwa ,to dake nake wannan shine sunan dana zaÉ“a dan kira ki dashi,saboda ke É—in ta musamman ce agareni,kina da matsayi mai girma acikin nan É—ina.ya faÉ—a yana mai nuna saidin zuciyarsa.kafin yaci gaba" ki faÉ—a min me Rashad yayi miki?yaushe ya fara kulaki? " Adeeb ya faÉ—a trying to colmn his mine,Dan kar fattu ta Æ™ara tsorata . Girgiza kai fattu tayi tare da share hawayen idanunta ,kafin cikin sanyin murya tace " Hamma Ni bansanshi ba, amma na taÉ“a ganinsa lokacin da mukazo gidan nan,yayimin magana amma ban kulashi ba,sai dazu ina kwance shine yazo zai taÉ“ani" fattu ta Æ™arasa cikin muryar kuka. Runtse idanu Adeeb yayi da Æ™arfi,yana mai jin zuciyarsa kamar zata Æ™one,cikin wata irin murya Adeeb yace " ya taÉ“aki ne ?kuma ina ya taÉ“a miki?Adeeb ya faÉ—a jikinsa na wani irin bari. Girgiza kai fattu tayi tana mai cewa " bai taÉ“ani ba shine na gudu zan fita kai kuma kazo" Ƙara riÆ™e fuskarta yayi cike da haÉ—e fuska sosai yace " ki faÉ—a min gaskiya Hulwa ya taÉ“a ki ne ko a'a" Adeeb ya faÉ—a cikin dan tsawa,har saida fattu ta É—an zabura. Kuka fattu ta Æ™ara sanyawa tana mai faÉ—awa jikin Adeeb " Hamma ka daina kana bani tsoro " ta faÉ—a cikin kuka tana kanÆ™ameshi. Shima Æ™anÆ™ameta yayi ajikinsa kamar zai maidata cikinsa.ahankali yake shafa bayanta alamun rarrashi,ita kuwa sai kuka take ahankali tana mai Æ™anÆ™ame dashi. "Ya isa haka Hulwa ,ki daina kuka ,bana so zuciyata tana zafi idan na ganki cikin damuwa,Please stop crying" Adeeb ya faÉ—a yana mai shafa baÆ™in gashin fattu ,wanda ba ko É—an kwali akanta. Ahankali fattu ta rage sautin kukan ta,har tayi shiru gaba É—aya,sai ajiyar zuciya take sauÆ™ewa. Kusan minti biyar suna rungume da juna,kafin fattu ta É—an motsa tare da kiran sunansa"Hamma" Ahankali ya buÉ—e idanunsa dake lumshe yana sauraran bugun zuciyar fattu ,tare nashi bugun zuciyar,ji yayi suba bugawa akusan tare. Dagota yayi daga jikinsa yana kallonta da sauraron abinda zata faÉ—a masa. Kallonsa tayi itama tana mai dan gwaÉ“e fuska kafin ta kalli Æ™afafunta ,sannan ta Æ™ara dagowa tana kallonsa" jini Hamma"ta faÉ—a tana É—an yarfe hannu. Da sauri ya kalli Æ™afafun nata,aikuwa jini har kan lallausan kafet É—in dake tsakar É—akin.miÆ™ewa yayi da sauri tare da miÆ™a mata hannu,alamun ta mike tsaye. Kama hannun nashi tayi tare da mikewa tsaye,gaba É—aya gurin da take zaune ya É“aci da jini .dan dafe kai Adeeb yayi tare da kallonta yana mai faÉ—in" sannu ba inkijin ciwo ?kai ta daga masa alamun ehh.hannunta ya kama ya nufi toilet da ita.ruwa ya haÉ—a mata mai zafi da kansa,sannan yace tayi wanka . Kallonsa tayi bayan ta gama Æ™arewa toilet É—in kallo,kafin tace " Hamma nifa ban iya shiga kogi ba" ta faÉ—a cikin muryar ta mai daÉ—in sauraro . Kallonta yayi tare da dan hararar ta sannan ya ce " aikuwa yau sai kin shiga kogin nan ,ko kuma nayi miki wankan da kaina" ya faÉ—a yana harararta ,wai kogi ji shiririta ko ina taga kogin? Juyawa yayi da nufin fita daga toilet É—in dan tayi wankan ,da sauri fattu ta riÆ™o hannunsa ,juyowa yayi ya na mai kallonta da alamun tambayar menene. Marairaicewa tayi kafin tace " Hamma dan Allah ka zubamin ruwan acikin bokiti, Ni banason wannan abun , kalli fa kagani idan na shiga nutsuwa zanyi" fattu ta faÉ—a tana mai nuna masa wai ya kalli girman kwamin wankan. Dafe kai kawai Adeeb yayi yana mai kallon fattu,shikam baisan yaushe fattu zata waye ba,komai ita saita juyar dashi zuwa abin tsoro. Hannunta ya kama zuwa bakin kwamin wankan ,cikin É—aure fuska ya kama rigarta yana Æ™oÆ™arin cire mata ,da sauri ta riÆ™e hannunsa dan harya kawo rigar wajen cinyarta." Hamma zanyi da kaina kayi haÆ™uri" fattu ta faÉ—a tana mai zaro ido ,ganin da gaske yake Æ™oÆ™arin cire mata rigar. Sakin rigar yayi tare da juya mata baya yace " kiyi wankan yanzun nan zan dawo " ya faÉ—a yana ja mata Æ™ofar. Koda Adeeb ya fito daga toilet É—in Safa da marwa yake tayi cikin dakin,ba abinda yake masa yawo acikin zuciyarsa ,sai abinda rashad yayi Æ™oÆ™arin yiwa fattu,wato taÉ“a jikinta. Hannunsa ya sanya tare da dukan bangon dakin da Æ™arfin gaske ,yana huci cikin wata irin zazzafar murya yake faÉ—in" Rashad kayi kuskure na farko ,idan har ka sake yunÆ™urin taba min matata ,yayi shiru yana huci kamar wani zaki,kafin ya mike tsaye tare da barin É—akin, shida kansa ya gyara gurin da fattu ta É“ata ,dan bazai sa wani ya gyara gurin da fattu ta É“ata ba.yana gamawa kuwa Kai tsaye bangaren ammi ya nufa yana shiga ya tarar da ita zaune ana taje mata gashi. Zama yayi akusa da ita ba tare da yace komai ba. Cikin girmamawa gaba É—aya haÉ—iman suka gaida Adeeb tare da ficewa daga É—akin. Cike da kulawa ammi ta kamo hannun Adeeb tare da shafa kansa " mu Prince kayi haÆ™uri da abinda ya faru tsakanin ka da Rashad , ba yadda banyi dashi akan ya gyale yarinyar nan, domin kuwa kai kazo da ita ,kuma a Æ™arÆ™ashin kulawar ka take bana son tashib hankali,amma sai cewa yayi ai ba matar ka bace dan kazo da ita ,wai shi sonta yake kuma ba wanda ya isa yashi tsakaninsu da ita. Amma my prince kai menene alakarka da yarinyar nan ?dan musan yadda zamu bullowa lamarin ,tun kafin asami matsala"ammi ta faÉ—a tana mai kallon Adeeb da son jin abinda zaice akan alaÆ™arsa da yarinyar. Adeeb kuwa wanda ransa ya Æ™ara É“aci sosai da abinda ammi ta faÉ—a masa cewa rashad É—in ya faÉ—a ,cikin furzar da wata zazzafar iska Adeeb ya kalli ammi kafin yace " amma dole na É—auki mataki akan rashad ,bazan taba bari ya cutar da yarinyar nan ba ,dan ita É—in amanata ce " yana faÉ—in haka ya mike tare da barin dakin. Murmushi ammi tayi tare da lumshe ido ,lallai burinta yana gab da cika akan waÉ—an nan yan uwan. Bangaren nanny ya nufa yace ta bashi kayan fattu ,cike da kulawa nanny tace " ayya É—an nan ,daka dawo da ita nan ta shirya ,dan kuwa zamanta acan gurinka akwai matsala ,kasan akwai yan sa ido " nanny ta faÉ—a cike da kulawa. Kallonta kawai Adeeb yayi, tare da karbar kayan data ciro masa harda pant É—in data sakawa always ," zata dawo " kawai ya faÉ—a tare da barin dakin. Fattu kuwa lokacin data kammala wankan ta sosai taji jikinta yayi mata daÉ—i ,saidai kumasam Æ™in shiga cikin kwamin tayi ta kunna shaya tayi wankanta,saidai damuwarta É—aya yadda taga jinin nan yaÆ™i daina zuba. Hawaye ta share daga idanunta kafin ta janyo wani Æ™aton bargo ta daura Æ™irji dashi. Æudewa tayi tare da fitowa falon ta tsaya jikin bango ,bata son ta zauna jinin ya Æ™ara batata.abin mamaki tsaf taga an gyara gurin data bata É—in nan. Ko waye ya gyara oho!fattu ta faÉ—a cikin ranta . Adeeb ne ya shigo É—akin riÆ™e da kayan fattu dake ta zuba Æ™amari,kallonta yayi tare da kawar da kansa ,ajiye kayan yayi akan gado yace " kisa kayan ki sameni afalo" sannan ya bar É—akin. Bayan fattu ta sanya kayan harda pant din Dan ta gane yadda ake sakawa tunda nanny ta faÉ—a mata .kanta ta yane da mayafin kayan,sannan ta nufi gaban madubi,turare ta gani dan haka ta É—auka tare da bude murfin kwalbar gaba É—aya tana masa shafawa irin ta mai. Sannan tana yaba Æ™amshin wannan man shafawa azuciyarta. Saida ta gama sannan ta fito falon. Tun kafin ta gama buÉ—e Æ™ofar Æ™amshin turaren ya bugi hancin Adeeb ,da sauri ya dago kansa,lokacin data Æ™araso kusa dashi gaba É—aya falon ya kiÉ—ime da Æ™amshin wannan mayen turaren na Adeeb, turarene irin mai shegen kyau da tsada r nan, kwalbar yar karama ce ,wacce kuÉ—i ta yakai kusan dubu dari biyar ,É—an kaÉ—an ake shafawa amma sai yayi sati bai bar jikin mutum ba.shine malam fattu ta shafa matsayin mai. Kallonta yake hatta Æ™ara so kusa dashi ta tsaya . Wasa take da yan yatsunta,yayin da kanta ke Æ™asa. Lumshe ido Adeeb yayi sakamakon yadda Æ™amshin turaren nan ke ratsa dukkan wani sannan na jikinsa. BuÉ—e ido yayi yana kallonta kafin ya kamo hannunta ya zaunar da ita ,hancinsa ya kai daidai wuyansa yana É—an shaÆ™ar Æ™amshin jikinta. Lumshe ido fattu tayi lokacin da hucin numfashin Adeeb ya sauka akan dokin wuyanta. Kallonta Adeeb yayi idanunta alumshe ta damÆ™e gefen kujerar da take kai, Kalli yarinyar nan mafa A ce kalli daga É—an matsawa kusa da ita yadda take cakumo kujera ,hmmm. Adeeb ya faÉ—a cikin zuciyarsa yana mai ci gaba da kallon fattu. " Ki buÉ—e ido ki,saiki saki kujerar karki Yahaya ko" Adeeb ya faÉ—a yana mai matso da fuskarsa saitin ta fattu,duk da yadda Æ™amshin turaren nan ke Æ™oÆ™arin hawa masa kai. Da sauri fattu ta buÉ—e idonta tana mai kallon Adeeb ,tare da sakin kujerar ,kunya kamar ta kasheta . Turo baki tayi tana mai Æ™if-Æ™if ta ido. " Me yasa kika samin turare?" Adeeb ya faÉ—a yana mai kawar da kansa . Kallonsa fattu tayi kafin tace " Hamma bansa turare ba ,kawai na shafa mai ne" fattu ta faÉ—a kanta a Æ™asa. Ajiyar zuciya Adeeb yayi kafin yace" haka ake turare agarinku? " Dan murmushi fattu tayi kafin tace "Hamma to mu ina zamuga wani turarema ,mufa ko mai ma bamu cika shafawa ba" fattu ta faÉ—a tana É—an watsa hannu,kamar ba ita ta gama kukan tsoro ba É—azu. " Shiyasa kikayi min É“arnar turare ko? Bakisan yana da tsada ba ?Adeeb ya faÉ—a yana É—an kallon gefenta. " Ayya Hamma bansan turare bane ,kawai Æ™amshin ne yayi min daÉ—i,shine na shafa amma kayi haÆ™uri Hamma zan siya maka wani" fattu ta faÉ—a tana É—an dafa kafaÉ—ar Adeeb. Kallonta yayi kafin ya kalli hannunta data É—ora akan kafadunsa. Zare hannun tayi da sauri tana mai sunkuyar da kanta. "Ina zaki sami kuÉ—in da zaki siyamin wani? Kinsan kuÉ—in da ne" Cewar adeeb yana É—an murmushi.dan yasan yanzu fattu zatayiwa turaren kuÉ—i. " Karka damu Hamma zan tara kudi mai yawan da kai kusan dubu uku ,saina siya maka turaren da yawa. Dariya ce ta kama Adeeb ,wai dubu uku !sai kace kudin sadaka . " Shikenan ki tara dubu ukun saina kaiki kisiyamin" cewar Adeeb kenan yana mai kallon wuyanta. Hannu yakai kan wuyan nata ya É—an shafa cike da mamaki kafin yace " Hulwa" dagowa tayi tana kallonsa,yace "ina sarkar nan?" Hannu fattu ta kai tare da shafa wuyanta ,taji wayam, shiru tayi tana É—an tunani ,ina ta ajiye sarkar nan kuwa?amma ta kasa tunowa," Hamma bansan inda sarkar take ba" ta faÉ—a cikin damuwa tana shafa wuyanta. Shiru Adeeb yayi yana nazari,lallai sace sarkar akayi,kuma akwai wanda yake zargi ,dan haka kallonta yayi yace " waye yazo dakinki " shiru tayi na É—an lokaci kafin tace Hamma Ni bansani ba dan nayi barci " "Shikenan tashi muje" Adeeb ya faÉ—a yana mai haÉ—e fuska sosai,yasan ba kowa bane ya É—auke wannan sarkar face Rashad ,kuma amma ita zata sashi ya É—auke,shi yasan dama saita bashi matsala sosai,amma zai É—au mataki . Amma kuwa hankalinta ba Æ™aramin tashi yayi ba da ganin halin da Rashad ke ciki,yanzu akan wannan yarinyar Adeeb yayiwa Rashad wannan dukan. Lallai ya taÉ“owa kansa. Kuma dole mai martaba yasan da wannan batun , Rashad kuwa ba abinda yake sai tunanin zuwan gobe ,lallai ya shiryawa goben nan Allah ya nuna mata dan kuwa zai bar wa Adeeb babban darasi akan fattu. Sorry kwana biyu ina biki shiyasa kuka jini shiru. Muje zuwa masu karatu Mrs babi ce 💘💘💘 29/08/2022, 10:59 am - Khadijah Salisu Fari: 🎄🎄🎄🎄🎄🎄🎄🎄 MACIJI NE🪱🪱🪱 Na mammy kabeer (Anty mammy) Elegant online writers📚📚 Free book Page 47/48 _________________Kai tsaye part É—in nanny Adeeb ya nufa da fattu,suna zuwa kuwa nanny ta gyara ko ina sai Æ™amshi ke tashi,dakin fattu suka shiga ,ya zaunar da ita abakin gado.kallonta yayi na É—an wani lokaci yana tunanin wannan Æ™amshin na jikinta yayi yawa ,kuma zai iya sanyata mura ma,dan shi kansa Æ™amshin ya buwaye shi. Ahankali ya buÉ—e bakinsa yana mai faÉ—in " nanny ahaÉ—a mata ruwa tayi wanka saita sake wannan kayan" ya faÉ—a yana kallon nanny dake kusa da fattu tana faÉ—in" ke Æ´ar nan !wannan Æ™amshin fa?tunda kuka dosa part É—in nan nake jin Æ™amshin,turaren magajin faÉ—a,ashe ajikinki yake"cewar nanny Tana mai kallon fattu,kafin ta dawo da kallonta kan Adeeb tana mai cewa" ai dole ma tayi wanka dan wannan turaren yayi yawa ajikinta,kasan shi kuma turare shu'umin abune,yanzu zai saka cikin wani hali,barin ma wannan turare naka mai sanyi Æ™amshi, ga yara irin su Rashad birjik afada" nanny ta faÉ—a tana mai kama hannun fattu suka nufi toilet. Shiru Adeeb yayi yana kallon Æ™ofar da suka shiga,lallai dole ma ya hana fattu sanya turare dan maganar nanny gaskiya ce,shi kansa cikin wani irin shauÆ™i yake jinsa,hakanan tunda ya shaÆ™i Æ™amshin ajikin fattu. Tashi yayi cikin nutsuwa ya fice daga É—akin. Dakin ammi ya nufa lokacin tana zaune gaban wani Æ™aton akwati mai ruwan gwal ,sai sheÆ™i yake da

Chapter 11 of 23