Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
damuwan ta dan jitake Kamar zasu fashe Dan matsawa tashi saiga ruwan nono ya tsarto mata abincin y'ar ta dayanzu tananan dashine abin cikta yanzu ko mezasubata inama ko sodaya kun barmin ita nabata amma kuka fikarfina Cikin kuka tace kiyafemin y'ata Wllh ninayiwa uwata lefi har kema abinya shafeki inama zan ganki koda sodaya ne wllh da ko karfina zai kare sai kin dan dani abincin ki Jin kofa yayi magana ta san shikowa za ayi tasan bame shigowa tunda tasan basa nan akasan towaye amma da tatuno Nabil yace zaizo Kafin tayi yunkurin tashi tasa riganta har yashigo Cikin shigan sa kamar kullum black cout ne ajikin sa amma rigan cikin blue ne kamar yanda yasaba rigan cikin kawai yake sa irin daban Idan ba da Hadim zaifita ba inda ita kuwa irin daya duke sawa sai ranan da tace ina yau liffaya zatayi shima yakeyin shigan cout din Bata tashiba harya karaso inda take Tsugunawa yayi agaban ta dukda idon sa boye cikin bakin glas Daganin yanayin sa tasan ba karamin kallo ya ke jefa mata ba Towel dinda tayi kasa dashi taja zata rufe jikinta Yarike towel din gem yana kallon ta fuskan sa dauke da murmushi me narkarda zukatan mata Bata rai tayi ta juyar da kanta daya gefen yasa hannusa yajuyoda ita yace tunanin mekike? Ko tunani na? Ko dayake Nasani kina tunanin inda yarki take ne datana nanda yanzu zata rage miki cikan suko yayi maganan yana shafa mata boobs dinta To kar kiji komai yariya tana wajen Momin ta tana kuma shan nono yanda ya kamata kulawan da take samu bazai misaltu ba. Idanuwan ta masu haske ta daga ta kalle shi ta tabe baki Hada yatsun sa yayi tak yadaki leben ta daya Taji zafi tayin saurin kai hannun ta kan leben tana murzawa yace"barshi yayi jizafinsa kidena murzashi hukuntashi nayi yacika lefi bai iya sannu da zuwa basai rashin kunya ko Koda yake mijin gaske akewa sannu dazuwa ba Mijin wucen gadi bako. Dan nasan da Wannan mekama da barorojin kika aura da kinmasa sannu ko? Fusge towel dintayi a Hannun sata ta daura zata meke yada kafa fuwan sa ya danne guiwowun ta daya sa a tsakiya tasaki dan k'ara tasake zama Yadago haban ta yace "badan halinki baya yajikin ki? Cikin dakiya tace" kazo daura tukunyan ko har goben tayi Cikin basarwa yace" mama ta bada sako akawo miki shine dalilin zuwana Kuma ina miki albishi Bagana ta haifu danta namiji shekaran kija. Cikin sauri Tace" dan ALLAH ina kasan yangidan mu. Yace"bakiji nace miki nariga ki sanin yangidan ba Ina kasan su me mamata ta maka idan kasanta meyasa baka cuci sauran matan masu yara dayawa ba sai ita me biyu kuma makahuwa. Yace" rashisani ne yajanyo amma banso kaddara ta hauta kanta ba Kuma karki kara cewa mama makahuwa dan yanzu tafiki lfy da jindadi Cikin sauri tace da gaske tasamu lfy Kuma bagana wata aura. Shima cikin jinda din sakin fuskan ta yace "wannan sada ka yallan da aka so hada ku mana Tace"Shattima Yace "Yees dan haka kicire shi aranki kar kikara tunanin sa kinji Keba mashiba kowane namiji ne Itako bata maganan sama take ba taluma cikin murnan warkewan maman ta saide dan tasake tabbatarwa tace"dagaske tawake tana gani ras harta bada sako akawo miki Nabil ganin firan mama da bagana yana sa Fandau cikin farin ciki yasa yakudiri niyan wannan mawani daman ne Da zaisa ta cikin farin ciki kozai ragewa kansa alhaki Hannuta yakamo yace da gaskene mana bari nayi wanka nafito zakiji sauran bayanan muje kimin wankan danni mata ta ita take min wanka mikewa wayi yace "shikenan bakya son jin komai na mama haka yaja hankalin ta tabishi suka shiga wankan ko acikin bathtub dinma bawani wanka take iya masa bashide ya janyota jikinsa yana faman jagolgola ta Danwani kyau ta kara masa kamar ba ita ta haifu ba Saida yagama jagolgola ta yace tafita zaiyi wanka A kunyace tafita a bathtub din ta dauki wani towel din ta daura tafito Shikuma duk yana binta da kallo komai nata sha'awa yake bashi yasauke ajiyan zuciya yasaki ruwa yasake tara wani ruwan yayi wankansa yafito yasameta har tagama gayunta cikin wasu English wears masu dan karen kyu Sunfuto mata da Heep's dinta sosai ga boobs dinta da suka yi tsage tsage acikin rigan wow yafurta yana binta da kallo takawa yayi har inda take ya jata jikin sa yasauke ajiyan zuciya cikin kunne ta yarada mata "kirage wannan gayun ba yanzu ba karki sana kauce hanya. Dago kanta tayi ta kalle shi tace" ina labarin mama ta Yace"na aika ayimin ordern abinci ina jin ya iso ma bari nasa kaya na karbo abinci saimu yi firan mama ko Daga shi sai towel din yawuce part dinsu saida yagama mata bayanin komai tace "da'gaske wanan daga hannun mama yafito Bai mata magana ba yadauko wayan sa yashiga gallery ya shiga nuna bata hotona mama da kuma wanda suyi selfie da maman Ai Fandau bata sanyanda tawarce wayan ba Wllh mama ce itace Wllh Tana maganan idon ta yana zubar da hawaye kamar ansaki kan fanfo Mama wannan da kikayi hoto dashi mama ba masoyinki bane harkina dariya akusa dashi mama kin manta niko harkina dariyan ki bayan kin rasani aduk kan alamu kinfini jin dadi kamar yanda yafada kin canza Fusge wayansa yayi a hannun ta Tace"dan Allah kamani bangama magana da ita. Yace" kingama tunda kika cemin ba masoyin mama ba bayan baki fine sonta ba kingujeta akan wanda bai taba furta miki kalman soba Allah ma yatemakeki kin fada hannun nagari da kuma idon sani da wlh kin gama bata. Tace" Naji nayi kuskure kaban hoton nagani Yace"naki nabaki kinamin kuka. Tasabayan hannun ta tagoge hawaye Tace to kabani Wani mugun tausayinta yaji yanda tayi maganan janta yayi jikin saya rungume ta yana shafa kanta Cikin sarkewar murya tace" kace Bagana ta haifu ko meta shifa Yace namiji ne tace kaganyi ne? Girgiza mata kai yayi baka gayamin inda kasan mama ba? yace "zaki kisani da sauran lokaci Tace "idan lokacin yayi zaka samin alluran mantau din? Shiru yayi yace "bar wannan mujira lokaci banace kiciga bada addua ba Tace inayi ai yace yawwa kida ge Tace ina yariyar ya akayi take shan nonon wanda bata haifuba Har yabude baki zai gaya mata kuma yatuno kar hakan yazame mata sheda ko hujja wataran. Yafada Afili yace"wannan bai shafeki ba Kidauki kayan da mama ta aiko miki da mushin manci ki fara amfani da shi Sai asannan ta juya tana kallon kayan ita har taman ta dashi ganin hoton mama Dasauri ta kwace ahannu sa tafara bude laidojin tana ruguman su wai yanzu wanan daga hannun mama yafito to dasunan waza akawowa tasande bada sunan taba Cikin kuka tace"ni tace akawowa tasan inda nake ne? Murmushi yayi yace "taya zata san inda kike Anan yagaya maya yanda yayi yakarbo amma bai gaya mata dangan takar suba. Kuka fandau tasake fashiwa dashi Yace"idan kina kuka banace bazan karamiki baganan mama ba Cikin sauri tace "nadena Ahaka yayi ta mata firan mama ganin tafi sakewa idan yana mata firan mama da Bagana Wani wajen tayi kuka wani tayin mamaki labarin dayafi dadi nasamun idon mama ne Ahaka suka kwana tana like ajikin sa duk da bai nemeta ba dan ba hanya amma yayi wasanni masu gamsarwa da ita A washe garin suka bar kasan shida dimbin abokan sa Sun iso ran gobe suna Fadin shidiman da ahashi da shagani bata lokacine anko na mata da maza iri daya Hadim taci makeup kamar wata amarriya kyukam harsun kaji Kyuta sunsha shi ba adadi Hadim kam har gajiya tayi da karban kungiyar sun bawa hajara kyutan kofi irin na yan ball dinnan karshe a sada na farin golne wanda sadan sa yakai rayuwa wani babban mekudin ma (BBC) (CNN) (ALJAZEERA) (France 24 )da sauran kafafun yada dalaru sun yada aduniya Balle kasan mu duk ida kaji zancen sunan ake A *shid* *hotel* akayi taron amma duk girman shid dayawa basu samu shiga ba Su yasmin sune manya awajen Inna ZAINABU sai washe baki take idan taduba wanan dinbin mutanen nan suntarune dan saboda Nabil sai taji dadi da son Nabil kamar acikin ta yafito takeji Kwanan bakin Nabil ukku a garin meduguri suka tafi Nabil yashigo yasamu Hadim tana bawa fujjirat nono yazauna abakin gadon Yana cewa"maman mama yane tace "akwai damuwa fa wllh wannan shidima sunan yayi yawa ko ina kashiga social media da kafafun yada labaru banda labarin mu bawani yarmu ta shiga Duniya ina tsoran bakin yayiwa babyn illah fa Nabil yasa hannun yadan daya nonuwan Hadim da sunyiwa bakin baby wani ragajaf jaf yace kinga kidena shan maganin sauko daruwan nonon nan ya isa harya mata yawa kuma jiya banaji ummi tana cewa kidinga rikewa idan zaki bata ya mata nauyi ba idan ba haka ba tazama me katon baki. Hadim tace "Wllh nadena sha Yace "maganan bakin mutane kuma ba abin da baki zaiyiwa jinin Muhammad Habubakar damasak Dan ni jinina da baki yataso yazama jinina ba abinda zai sameta. Fujjirat tanada kwana 20 wani tafiya yasamu Nabil zuwa Bangladesh sunada wasa acan fur Inna ZAINABU tace idan yarinya bata yi watanni 3 ba bakasan daza sake maida ta sai idan shika daizai tafi Dan haka Nabil bai so rabuwa da yar babyn saba haka yatafi kuma dasunan idan suntashi shida yan kungiya London zasu wuce wannan ne damuwan Hadim dan tasan da Fandau agidan wanda wata kila ta gama biqin dan ita matun gwanaki maman ta takamaya tana sallah dan aboye takeyin sallah Sai jitayi tace "Hadim irin bik'ina kikeye danni ma bana jimawa inada kwana 15 ko14 nake fara sallah To tunda garanan tafara sallahn ta afili Tana suron idan yaje ya jone da Fandau Koza ayin tafison da saninta Tace "wllh bana son zuwan ka London dinnan dan ina gudun kar kaje agarin rashina kayi sha a'wan Waccen yarinyar Yamusa furka yayi yace"wacce yarinyar kenan tace" wacce muka ajiye mana yace "wllh zakisa ma inazuwa na sallah meta Tace" haba impossible dan kasan naka bukatan yabiya ko Agogon hannun sa yaduba yace"ana jirana makarasa ta waya tace"aide baza ahanani rakiya airport bako Waneni inhana baby da Mom dinta rakiya airport Nabill kwance amakeken gadon hotel din a kasan ta Bangladesh sai juyi yake shide yasan bawai gajiyan wasan bane yahanashi Baccci dan yasha maganin da yakamata yasha yasamu Baccci amma ya kasa daukan sa Yana rufe idon sa suffan ta kadai yake hangowa yayi saurin dude idon dan bazai iya jure rufe sunba dan yarasa yazaiyi dan zandan girma ma cewa yayi bazai kwanta ba jiya ma haka yakwana Wani bangaren yace anya bazan fita innemi wanda sata yimin magani ba Da sauri yagirgiza kai dayatuno da dazu yagama ganinsu daga su sai pant da bra amma baiji sha awan kowane daga cikin suba sai ma kyamar su kuma koyanzu daya tuno su haushi yaji jiyake kamar yacire gangan jikinsa yajefar yadena kawata masa wanda yasan mazai samuba Amma ina Nabil nusuwa ya dauke masa Tunowa da wani dabara yasa yayi saurin rarumo wayan sa Sani yakira yadaga yana cewa allah yajan jamanin Abu fujjirat wasa yanzu nayi niyan kiranka amma dana duba sai naga ku acan dare yayi sosai nabari sai dasafe congratulations ALLAH yakara dauka ka amma sir nagajikin ka asanyaye afilin lfy kuwa Ajiyan zuciya Nabil yasauke yace "gaskiya sani ba lfy ba "Subahanallashi meyake faruwa Sani ina son ayau zanshirya maka tafiya zuwa London kadauko min wannan yariyar kakawomin nan dan wllh jinake idan ban kasan ceda itaba Bazan iya. samun nusuwa ba Angama sir amma ai nakega jegotake ko? Yafadi haka yana dariya dan Sani aboko ne awajen Nabil kafin yazama yaron sa Nabill yace"kaide kayin yanda nace kawai dan ina cikin wani hali Cikin mamaki Sani yace wai duk akanwan nan yariyar Nabill yace"wai fa abin kunya shiyasa banason kowa yasani koda Hadim ce Sani yace "ai bawani abin kunya ai kabar rena allura dan karfene Amma kabari adan kwana biyu dan naji anacewa idan macce ta haifu batayi arbain ba aka koma mata to mashaifan bai gama komawa yanda yake baza iya samun ciki wanda hakan zai iya janjo konika Nabil yace "ai idan zatayi konika zamufi kowa murna dan tayi saurin fita acikin yaruwan mu nima nayin saurin mekata iyayen ta dan idan nasan bazan sameta ba dole zan hakura Sani yace "amma ni sir wllh bangama gamsuwa da amata alluran dazatayi losing memory taba aganina kaman ba amata adalci ba. Numfasawa Nabil yayi"yace rashin adalci kam anriga anyin tunfarko Iya adalcin kuma da zanyi in mantar da itan shine mafita dan kare mutumci na Amma yanzu duk bamuzo nanba Abinda nace maka shine damuwata To sir yanzu tunda har kake jinta haka zaka iya rabuwa da ita ne Cikin fusata Nabil yace "Sani kayi abinda nace kawai Sani yace sorry sir amma fa ina tsoron yanda zan tauko ta idan ta ganta awaje ta nemin ta zille minfa ko tanemi taramin jama a Ayanda tasha wahalan wajen shekara adaki akulle nake ganin idan taganta a wajen dawuya idan zata kara yarda da bina musamman idan kaduba nina kaita *Tofa kode DAMAN KUBUTA NE YAZOWA FANDAU* *To masoya zakumin hakuri dawanan dan hakan ma agurguje nayinsa* *dan kuna rainane* *dan munacikin makoki ne* [21:25, 1/11/2018] ‪+234 813 417 1782‬: *DAMATA* *NA* *BATUL ADAM* *JATTKO* *HJJA ZAHRA* *ANTY KIKKIU* *GAISUWA DA JINJINAN BANGIRMA AGAREKI AUNTY NA MAGANIN KUKANA* *GATAN MARAYU NDOROR AMBAKI* *KIN BAWA YARAN BAYA KIRKI INKIYAR KINE MUTUMCI GEGANKINE MULKI AJININ KIYAKE ADALCI DABIYAN KINE TAUSAYI* *HALINKINE* *AMARRIYA AGIDAN SECRETARY* *COVERNOR BAMALUM WALI* (SSG) *ALLAH DE YABAMU *SA AN SHEGA GOVERNMENT HOUSE 2019* *FIRST LEADY SAI KIN AMSA DA IZININ ALLAH* 31 "Kaga ai banajin zata sake yarda dani Nabil yace "kai nakeson kadauko min ita dan Bayan kai bawanda yasami sai kasan dabarar da zakayi danne ina son kasancewa da ita. Sani yayi dariya yace sir kasancewa kuma ina jego take ko wana 20 bata cika da haifuwa ba Kona daukota ba abinda zata maka Idan bata gama jinin bik'iba Nabil yace " ni basai nayin megaba daya da itaba nasan hanyan dazanyin insamu nusuwa wllh banida nusuwa" Sani yayi dariya yace " oga kode kakamune Nabil yace "meba? "sonta mana Nabil yace "ALLAH yasauwake tabewan baikai nanba Banason yawan mgn kadau ki passport dinka kaje airport nikuma kafin ma akarasa zangama maka komai Sani Yace" wanan girman kane yallabai Nabil ya kashe wayan yadau ko loptop dinshi yakunna ba adau lakaciba yakira Sani tunkafin ma yakarasa airport yace "masa Cumoci yana jiran ka kana karasawa zai dauke ka a jet zuwa KANO kaje office din NDARORO zaiba ka duk kan vezer harna yarinyar zaka samu jirginda zai kai porthacourt ayau akai jirgin England idan kasauka akwai wada zai karasa dakai zuwa London atake kayin saurin karasawa gida kadauko ta dan saukan kuda mintuna 40 jirgin Japan zai tashi shizaku bi idan kunzo Japan atake akwai jirin India idan kuzo India jet zai dauko kuzuwa Bangladesh shima kaga cikin kwana 3 tukun zaku iso Tafiya awajen manya bawani abubane asanda sukaga dama asannan suke samun vezer wada idan kai gijari jijari ne saikayin wata kana nema koza afita kasuwanci sai ajama ka aji kai idan marar lfy nema dakai hakanne Kafin kasamu sai ranka yabaci Aiko hakan akayin Sani yasamu sauka a London Fandau tana kitchen taji motsin anfude kofa gaban tane yafadi amma ta daure ta kashe gas din tafito atunanin ta Nabil ne dan ita idan basu biyun ba bata saran ganin kowa ba Sai gashi taci karon da Sani Dasaurin takarasa inda yake tana nunashi kaine mugu na ukku yau kuma dame kazomin Ashe kai kasan auren manufa za ayin dani ka kaini aka dauramin Nace yau kuma dame kazomin dan ku ganin kuba al sherin bane Sani lumshe idon sayayin yana tunanin inama zai iya kubutar da ita dayayi shikan sa yasan anhada bakin dashi anyi zalumci Wanda Ankalin shi bai gama tashiba saida yaji zasu mata alluran nan Tundaga ranan yafara rokon ALLAH yakubutar da ita har sadaka yakeyi da niyar haka yasha bawa malamai sadaka da niyar ALLAH yakubutar ta. amma yanzu bashida zabinda yawuce yabi umarnin megidan sa. Danhaka yace "nasani nime lefine awajen ki Amma ayanzu nazone nawan ke lefina nazone namayar ki gidan ku amma bamuda isheshen lokaci dan haka kizo mutafi "Kaini zakayin Yace"koba kyaso Shiru fandau tayi tana tunanin yanzu idan takoma gida mezata cewa mama inazata ce taje taya zata wanke kanta da zarginda za amata na tatafi yawon banza tasan ko mama baza tayarda da ita ba Wata kilama agane ta haihu agarin gyar gira kashi tarasa ido itada tafito ta nema musu yanci sai gashi yanzu tazo tana sha'awan rayuwan su nada tunda acikin sa batayi abin kunya ba Amma yanzune zata fara fuskan tan kuncin rayuwa wanda idan takoma zaman gidan gagaranta zaiyin Inama zata iya mai da hannun agogo baya da sai tace da aljanna suke akan rayuwan dazasu fuska yanzu Metayin kenan tayar tazo atsiya yanzu zata koma batsiyan ma, Yanzu duk dokin da take na zuwa gidan tamanta da wannan kalubalin da yake gabanta, ashe komawan ma makaramin aiki bace da karfi tace " Wayyyo ALLAH tasaki kuka mai rikitar wa Sani cikin tsoro yace"bakya son zuwa gidan ne? Cikin kuka tace ina gudun abinda zan tarar ne nasan kishiyoyi mama zasuce karuwanci naje kuma banida bakin musawa ina zance naje dan haka dole na amsa sunan karuwa mama kuma nasan aranan bazata kwana a Duniya ba bakin ciki ne zai kasheta dan tun ina karama take cemin ta tsani zina ta haramta mana idan mukayin zina daga ranan sunan mu tsinanu inde da sanin muda yardan mu mukayin, Tona sani mama tana sona zata iya rasa ranta idan ankira nida haka agaban ta Kuma nasan za a akira din Za abazani a gari dan gidan mu babban gidane kowaya san babana Koda babana ya kwale ni zanrayu cikin bakin cikin agidan mu" Kuka me tsanani tasa harda durkuso Sani ma cikin tausayin yarasa mamezai ce Tabbas yarinyar tana cikin wani hali fita kusan a shekare idan ta koma tana macce bawan da zai yarda da ita Musamman yanda yaga yarinyar takara wani kyu wanda shi badan ita tafara masa mgn bama da bazai ce ita bace dan haka kowa yagan ta dole yace tajen yawon Duniya ne kawai Yace" kiyin hakurin idan inkoma kawai kiyin shiru duk juyin Duniya karkiyi magana dan idan kika fadi kaskiya bame yarda dan Nabil bakaramin mutum bane karo dashi bazai zamemikin alkawari ba Amma anzu gawata Shawara Nabil yafara sonki da gaske kibi duk yanda zakiyi kisake susa soyayyan ki yanda bazai iya rabuwa dake ba kinga idan lokaci yayin tare zakukoma gida kuma Nabil yana dakima malam zai yafemuku suna ma matan gidan kashinki zasu dawo inde Nabil mijin ki ba wanda ya isa yamiki kallon banza balle yagaya mikin maganan da zai bata miki rai dan koyanzu kinfisu komai Fandau ta daga takalli Sani tace "ina zan sake ganin sa bakace fitarni zakayi ba ina zanganshi incusa sonnawa azuciyar tasa Sai anan Sani yatuno ashe yakusa sakin layi yayi saurin gyarawa dacewa "ina nufun idan baki yarda kin binen ba to ki gwada wanan shwaran kiga Tace"binkan yafi alkairi dan idan nazauna suka min alluran ta yazan nemi yafiyan mama gazan manta karatu na suna son mayar dani mahaukaciya Yace "shikena dama ina gaya mikin ne koda zaki samu *DAMAN* kasancewa dashi tom kirike *DAMANKIN* kar kibari ya kufce miki" Tace"nikam ai *DAMATA* ta dade da kufcemin ai Yace" bakomai akwai ALLAH Ki kashe duk wani abuna wuta agidan kizo muwuce dan yanzu jirgin muzai tashi Amma karki tsaya daukan komai Zan tsiya miki komai dama da shijab dinta ajikin ta dan haka tace"mujeni mana barin kayan wuta akunene Fandau saida tashiga jirgi tatuno da bata daukin hotona su dasu mama jitayin kamar takoma ta dauko Tayi shiru tana tunanin makomar ta Saiga Fandau a Bangladesh tana zarrare ido dan garin yayin bakarya daga airport wani Awani dankareren mota ne yaza daukan su zuwa hotel dinda zasu sauka Acewan Sani anan zasu kana gobe suwace Nigeria Yana tafe tana bansa abaya harzuwa wani daki wanda kana gani kasan na musamman ne Yanuna maya yace "ga dakinki nan sai da safe karki manta da shawara ta kiyi amfani da *DAMANKI* itace kadai mafita Cikin rashin fashita tace "wane damar? Murmushi yayi yace "saida safe zan sake tunamiki Yana fadan haka yajuya yana murmushi Ita kuma tamurda tashiga wani dankareren parlour tagani amma kamshin turaren da ya amsa sallaman yasa gabanta faduwa ajikin mutum daya tasaba jin wanan kamshen tana karasa shiga tana sake daga hanci dan tunanin ta hancinta ne yake shako mata gizo Kofofe ukku tagani tarasa wanda zata nufa dan fisari ya matseta sosai kamar yazubo Dasaurin ta nufina sakiyar tana budewa nanma kamshin turaren taji fiye da na parlour gawani gado na alfarma amma duk kallon ta bata saya kallon saba tajefa jakan hannun ta kan gadon azuciyar ta 'tace kallo sai nafito Dan fisarin kamar ma yafara zubowa wani kofan tasake tufa wanda take tunanin shine bathroom din Tana tudewa ko toilet dinne sai taci karo da dankareren TVn dayake jikin bango akunne tana karasawa tsakiyan bathroom dasaurin ta tadaga siket dinta ta tsugunna ta saki fisarin duk daba nan ne wajen yinsa ba tadaga kai tana kallon TVn dan tajima bataga tv akune ba nuntana gidan su ko ajirgi ta gani amma kowane kujera danasa ita ko bata iya kunnawa ba dan haka bata taba ba duk da inda tabarin ma akwan ako ina na gidan dan na bandakin ta har yafiwannan girma tana son kallo shiyasa kullum saita goge na gidan abin yana bata mamakin wai bandaki mada tv Tsaki tayin tace danma ball ne niko na tsani ball ina mazan iya canzawa tameke takarasa inda taga kan fanfo ta dauki wani kofin tafara tsarki atsayen dan fitsarin yataba mata cinyoyin ta wani ihutaji anyin acikin tvn tajuyo ta kalle tvn dama tasan bai wuce acesun ci ball dinba tace "mahaukata kawai Sai kumata ga gaman Nabil aka hasko baki bude takura idon ta aiko sai gashi ansake haskoshin yadaga hannu yana ihu ta cire tan tama shine andagashi sama shikuma sai daga hannun yake Ai batasan sanda tasaki kofin ba tana nuna tvn tana cewa wllh shine mugun ne wllh Nabil da yake kance cikin bathtub yana kallon ta tun shigo wanta azuciyar sa yace 'dole nema na yiwa yarinyar nan alluran da zatayi losing momory ta dan bazai yuwu nabar ta haka duk inda ta ganni tayi tanunani shine shine kamar wanin barawo ba Itako Fandau sai nuni take tana shine dama dan ball ne wllh shine Cikin tattausan muyarsa mai sanyaya zukatan yan mata Yace"shine wa? Dasaurin tajuyo tagansa kance cikin kunfa iya kirjin sane kawai a waje da remote a hannun sa yana jifanta da murmushi tafara jada baya

Chapter 18 of 39