Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 5
inasan shan bakinki mae da'din tsotso Shuru tayi Yace bakiji bane Tace nima haka. Takashe wayan Cikin kunya Halima tace bashi bane ko Tace eh ya MARWAN ne tace anya ba soyayya kuke da shiba Tace Mae kika gani Tace gani nayiba duk jikinki yamutu Tace hmmmm Halima tata6e baki Tace oho miki amma ina baki shawarar indae soyayya kuke to kiriqe shi dakyau dan ba namijin yarwa bane kekanki kinsan yaha'du Nidae bani wayar inkira Amar kingane sae kice kawae kinkira shine Tace aibamu da number Sa Tace naki wasane ai tsaf nariqeta akwa kwalwata Allah yasa dae yanada ku'di awayan Aiko Tasamu daku'di Amma har sau biyu suna kira bae 'daukaba na ukunne ya'dau Nafisa tace Ambar Tanajin sautin dariyarsa Yace yau kuma kin dawo da ambar ne Tace eh Yace toya karatu tace lpy lau Yace nikuma akatuno yau tace eh duk da Halima ma nasan gae sheka Yayi shuru. Can yace to bata Halima tarintse ido dan murna takai6i wayan Tace barka da rana Yace barka leemat Wani da'di ya kamata Sae kuma tayi shuru Yace kinyi shuru ko kinasan hanani jin muryarki Mae da'din sauraro Waro ido=3 tayi tare da neman nutsuwarta Cikin siririyar murya tace aa Yace to inajinki hira nakesan kimin tace to nimae zance Yace kinutsu my leemat Tace to my Amar Yauwa numberr kice wacce kike kirana tace eh Yace gud zan kiraki inkun koma Hutu Tace toh Yace kikuna da kanki tare da kulamin da Auntyna Nafisat Tace toh Yakashe wayan...... Wani wawan tsalle tayi ta rungumi Nafisa tana cewa Nagode Nafisa kae Amar yayi inasan shi Inasan shi Nafisa Kallan kawae Nafisa tayi Dan gani take San da Halima takema Amar ka'danne acikin San da ita takema MARWAN Ahaka suka samu hutu Jikin MARWAN narawa yaje ya'dauki Nafisa Tun amota tatabbatar dacewa mijin nata yayi missing 'dinta Koda suka isa gida Daqer yabarta tayi mae abinci Cikin hankalinta dan duk ya rikitata yayi da salansa Maryam tajah tsaki dan taga lokacin da suka shigo tace shegu kawae Duk dae zumu'din ka MARWAN nasan bazaka karyamin alqawarin da kaminba Sae dae kayi zumu'din cin abincinta [6:50AM, 01/10/2016] Hajjaju Novel: =ؗ=ؓ=ؗ Taja tsaki tasauke nalulan windown nata MARWAN ko hankalinsa gabaki 'daya ya nagun Nafisa dowowar shi kenan yanzu daga sallar isha'i ko shashin Maryam baiyi ya shige part 'din Nafisa Da shigar shi yafara rikitata Yanzu hakama abinci take zubamae Amma duk yakafeta da ido Ahaka tagama zubamae komae Tana niyar zama yace Zonan my FEENAH Cikin yanga taje. Tace gani Ya jawota jikinsa kan ciyarsa sannan yamanna mata kiss Yace kinyi kyau sosae my FEENAH Takalli kanta rigane da siket na kanti ajikin nata Tamae da kallanta kanshi tace Kafini yin kyau MY D Yace idan ina kallanki FEENAH bana ta6a ganin kyan wani abu bare kaina Tace to nagode kici abinci karyayi sanyi Nanko ya faracin abincin Cikin farin ciki da annushuwa har yakoshi Nafisa ganinta 'dare 'dare akan cinyar shi sae hakan yamata da'di Taqara lan gwa6ewa a qirjinsa Yace wlhi my FEENAH kingama dani Tace mae yasaka fa'din haka Yace zangaya miki amma bayanzu bah Tace toh Yahankali ya 'dauketa cak Yakaeta gado Cikin muryar ra'da yace kitashi kiyi alwala kijirani yana fa'din haka yafita Tabishi da kallo Itadae tasan tayi sallar isha'i Amma haka tatashi tayo alwalar tazauna gyefan gado. MARWAN part din maryam yayi yana tunanin yazaeyi yamata dabarar dazata barshi yakwana 'dakin Nafisa Ya sameta tana chatin Yace my luv yayane kam Tace kagama 'daukin dawowar Nafisan ne kazo gareni Cikin murmushi yace Tab me'ayi da mazah Ta waro ido tace bangane ba Yace mantawa nayi Ashe ke ba bahaushiya bace Tace toni mecece Yace kiba kanki amsa Tajah tsaki tace. Bakaji abinda nace bah Yace naji Amma har yanzun bargama 'daukinn nataba gsky Cikin jin zafin furucinsa tace to kakoma gunta kakwana man inyaso ma kashekara. Anzo wajan MARWAN yace aransa Dan Abin nemane yasamu Yace OK inshekara kikace ko Cikin tsiwa tace har gabama da shekara Yace angama makomarki CE Yana fa'din yayi betroom din shi Wanka yayi tare da alwala Yasa Kayan baccinsa yafito kofar fita yanufah batare da ya kalleta bah Maryam tace Dakata yajuyo da kallansa kanta Betroom dinsa yaga tashiga Harde hannunsa yayi kawae yayi yana jiran fitowarta. Ta'dan da'de ka'dan can tafito da wani babban akwatin kayanta tadire agabansa Tace gashi nan rabin kayanka na'ibo maka Katafi 'dakin Nafisan idan kanada zuciya ko shashina karka qara kallah Still yada'da yin murmushi yace duk makomarki ce Yakinkimi kayansa yayi part din Nafisa yana cewa gobe kihamin sauranmah Da baqin ciki tahanka'da kofarta ta kulle Cikin kuka takira Habiba tagaya mata abinda yafaru Cikin dariya sosae Habiba tace dallah kidena kuka wlhi baqaramin birgeni kikayiba goben kitarkata mae kayanshi tas kibashi kinji Kishare 'yan iska Maryam taja numfashi tace bana fasan wani Abu yashiga tsakaninsu dan idan hakan tafaru bansan yanda zanyi ba Habiba ta'dan ta6e baki Tace karkidamu Dan Allah ni'inada tabbacin MARWAN bazae karya miki alqawari bah. Tace nimah ina 'dan tunanin haka Amma ganin zumu'dinsa akanta yasa nafara shakku Tace plx my sweet kikwantar da hankalinki nasan bazaeyi baccin farin cikiba yau dan tunaninsa kaf kece Karki manta baqaramin so yake mikiba wlhi sae dae kawae yamanne ma Nafisa dancin abincinta maryam ta'danyi shuru can tace kumafah Ran Habiba fes tace gud sahibata yanzu tunaninki yafara ja Nan hirar tasu takuma ta masha'arsu. Nafisa ko ganin MARWAN da Kaya abin yabata mamaki Tana kallanshi yana jerawa a drowa Sanda yagama yace Tashi miyi sallar ko Da suka idar Yakama kanta yamata addu'a tare ta tambayarta yanda take wannan tsarkinta. Taso nuna kunya ya'daure fuska nantake tshiga gayamae kuma yajisu yanda ya kamata Yazuba mata madara yabata takar6e tasha ka'dan yace kishanye dan inasan kishata da yawa Tadae Sha yanda yadace. Yajawota jikinsa yana kissing 'dinta Daga nanfah ya fara zarcewa Kissing 'dinta yake sosae Ta Kowane lungu da saqo yakae hancinsa qamshin turare yakeji Lokacin da yakae bakinsa kan dukiyar fulaninta ka'dan yarage tasume Sanda yashasu san ransa yafa'da uwa ubah Annannefah Nafisa taciqaniyart aganinta qaqara taga rashin imanin MARWAN Tasamae kukan azaba yasa mata ihun da'di Dan sanda ya sumar da ita =3 Lukacin da yasamu nutsuwa baqaramin tashi firgita yayiba Danganin aikin da yayi gashi kuma tasumae Mae Arikice ya sureta zuwa toilet Jin ruwa ajikinta yasata marfa'dowa Aiko tana ha'da ido dashi tafashe mae Da kuka Bae kulataba yatara mata ruwan 'dumi Yasata Wani qara tasakemae Yayi saurin matseta jikinsa Ahaka yasamu yagasa. Sosae Yabar mata ruwan wanka tsarki yafita Canja zanin gadan yayi yazauna yana jiran fitowarta Itako tagama wankan kawae taqi fitowane dan ganin takasa tafiya yanda yakamata. Jin shurun yayi yawa yasashi shiga toilet 'din atsorace takalle shi Yace yadae tagallamae harara Yayi kalar tausayi yace menene Taqara mae hararar Cikin kuka tace ni nakasa tashi Da sauri ya'dauketa Yakaeta godo ha'de da manna mata kiss Yashige toilet din shima dan tsaftace kansa. Bayan yagyara kansa Sallah yashiga yi Yana zubah addu'oi Yanda ya samu Nafisa Bayan ya idar Yahau kan gadan Yayayota jikinsa Aiko kamar jira take nan taqara fashemae da kuka Yace rungumeta sosae kicin kunnanta Yake ra'da mata Kinyi FEENAH wlhi qaunarki da sanki zasu iya zautar dani Tunda nake arayuwata banta6a samun cikakken farin ciki kamar yauba Yayi mata kiss yaci gaba dacewa Kitemaken kidena kukannan wlhi inajin shi har Cikin rainah Cigaba da kukan tayi yace o Allah Yanzu mae kikesan namiki kidena kukannan Bata kulashiba Shima shuru yayi yana sauraran kukan nata wanda ayanzu yake shiga cikin ransa danjinsa yake dazafi aransa Can yaji tayi shuru Ashe baccine yayi awan gaba da ita Yagyara mata kwanciya ajikinsa Ko wane motsi yaji sae yaqara kamkameta Ahaka asuba tayi Yatashi yayi alwala yatafi masallaci Nafisa jin tadena jin 'dumin MARWAN tafarka ganin lokacin Sallar ne tatashi daqer tayi alwala tayi Sallah Tana cikin yin salati ne yashigo ganin hartayi sallah Yayi mata murmushi yazauna kusa da'ita da Qur'ani ahannunsa Yana karantawa Tagama nata yamiqa mata Qur'an 'din yace kikaranta sannan mukomah ko Kallansa kawae tayi takar6a Toilet ya shiga ya wanke zanin gadan daya 6aci sannan ya kwanta a gado Yana sararan muryarta Mae da'di Yayi mamakin yanda take karanta 'yan maryan surori dama tanada ilamin haka Cantayi shru alamar ta'idar Yako sauka yajota jikinsa Cikin kuka tace dan Allah yahyanah yabarni Yanayinta yanuna gabaki 'yada atsorace take dashi Ya'dauketa yakwanatar sannan ya rungumeta Yace bazan miki komae Ba my FEENAH Allah yamiki albarka Azuciyarta ta'amsa da amin Bacci ya kwashesu Misalin 9:30 suka tashi Da sauri MARWAN yayi wanka ya shirya Dantunda yake baeta6a makara irin nayauba Abin yabashi mamaki yanda yaga Nafisa taha'da Mae abinci Cikin tsokana bayan yafaraci yace Ashe dae amaryar tawa ban wahalar da ita da yawaba taturo baki abin yabirge shi Yacigaba Kinga yauma sae naqarako. Barmishi dannin 'din tayi. Yabita da kallo Gani yayi tafiyarta tacanja Murmushi yace aransa na'danyi aikifah Sanda yagama yaje ya rungumeta tabaya yace my FEENAH zantafi ina buqatar addu'arkin Cikin muryar shagwa6a tace Allah ya karemin kae yahyanah yace Ameen my FEENAH gawannan 'Dayar wayarshi yabata Yace akowane lukaci inasan jin muryarki Cikin murnar wayar Tace toh MY D Yace zantawo miki Sim 'dinki dan nacire wannan Tace to kacire yanzuman dan kar akiraka Yace no bakowa bane yasanni da wannan Amma zankar6a inasan jin muryarki ne a office Takuyo da jikinta gabansa tayimae kiss Sannan takwantar da kanta aqirjinsa Cikin sanyin murya tace banasan rabuwata dakae MY D Yace nima haka Tajanye jikinta ahankali tace katafi yayah karka kar6i hukunci agun Masu jiranka dan banasan aga nefinka bare wani yaji haushinka Yamata kiss Yace l luv u I luv u I luv u sannan yafita Cikin mutuwar jiki tazauna gyefan gado Zazza6ine yakamata tun asuba amma takasa gayamae Shiko yana fita part 'din maryam yayi Amma yaji akulle yayi kwan kwasawar duniya taqi bu'dewa Cikin rashin damuwa yatafi abinsa Maryam ko tanajin shi sarae taqi bu'dewa Dan abin yaha'din mata biyune Jiya tanajin kukan wata da ihu amma takasa sanin Nafisace ko ba'itaba Gashi tunda take da MARWAN baita6a kaiwa 9:00am agidaba Duk kwakwal warta tatushe tajah tsaki Dan yanzu sha'aninsu yafara fita mata daga rae Adafe Nafisa tagama aikinta kamar yanda tasaba MARWAN ko ya kirata yafisau nawa Dan kawae yaji muryarta Ayanzu hakaha tana kwance akujera Zainab tayi sallama Da sauri Nafisa tatashi dan tarbarta Amma ina tafiya tamata cikas Zainab taqare mata kallo tace Auntynmu yanaganki haka Tace mekika gani Tace naga tafiyarkice wata iri tasosa kae tace ke marurune yafitomin Tace maruru tace Eh shi Cikin tausayawa tace sorry sis Nafisa harda cewa yau kwana uku kenan dafitowar shi Tace kin kuma sha magani Tace eh yayah yabani Tace to Allah ya sawaqe tace Ameen Nan suka zube kan kujera suna hirar yaushe gamo Zainab tace wa'dan nan magungunan Momy tace nakawo miki wae kidinga Sha da madara Cikin murna tace amma nagode Allah Momy nasona Tace aikam sae kitama yayah gyara Ta harareta Tace gaskiya nafa'da ai Sarae Nafisa tasan magun gunan da Momy take bata na matane Dan akwae ranar da taji su Halima suna magana akan maganin matan suna cewa bazasu ta6a wasa dashi bah dan yanada amfani Hakanne ya tabbatar mata da cewa itama maganin ne Momy take bata Shiyasa Sam batayin wasa dashansu dan ta'dauki zancan su Baqamin hira sukeyi bah bayan sunyi ta6e ta6e da lashe lashe Zainab tace ina mamakin yanda hannunki ya kware sosae wajan girki Tace banda sharri fah zainab tace Allah da gaskene tace to nagode Zainab tatashi tana yafe gyalanta Nafisa tace badae tafiyaba Tace wlhi tafiya zanyi nayi da hubbina zaizo yanzu Nafisa tace ai direba baezo Ba Tace aiyau bada direba nazoba da motar ya Amar nazo Tace OK Cikin betroom 'dinta tajata tace taza6i abinda takeso Zainab tace wlhi banasan komae Nafisa ta6ata rae tace ba damuwa nagode Ganin da Zainab tayi ta6ata rae shiyasa ta'dauki wani turare sukafito Har mota tarakata Sukayi sallama Cikin nusha'i sannan takoma falonta maryam nakallansu tajah tsaki Kuma lokacin Habiba qawarta tashigo da motarta Nan ran maryam yayi fari Habibah tace Wlhi baqamin birgeni kikayi bah MaryamTace inajinshi da safe yana kwan kwasamin kofah nashare shi Habiba taqara mannewa ajikin maryam tace gud kinyimin dae dae Karki kuskura yaganki harna tsawan sati biyu Tace anya zan'iya kuwa Habiba tace zaki'iya man Yanzu muwataya ko Maryam tace wlhi futunarki tayi yawa Habiba Habiba tace Shegiya kema'ai ahannu kike Nanfah suka fa'da aikinsu Allah yaganar damasu aikata wannan masha'ar Ameen Koda Nafisa tashiga falanta. Ganin wayar da MARWAN yabata tayi tana ringing MARWAN ne Cikin sanyin murya ta'dauka Yace my FEENAH kina lpy tace MY D lpy lau Kakirani yafi sau........ Ya katseta da cewa Ayanda nakeji yanzu koso dubune bazan gajiba Tayi shuru yaci gaba Plx kidae kulamin da kanki Tace insha Allah. Amma mae kakeso na dafama Yace no my FEENAH banasan kiwahala yau kibar komae sae gobe Tace bazan iya barinka da yunwa ba Yace plx kibari Tace toh zazza6i ne yaketa shigarta Sam bata dakah tatashiba sanda tashirya mishi abinci mae rae da lpy Tayi tunanin 5 zae dawo amma sae taga har bayan isha'i bae dawoba Dan haka sae tajera masa abincinsa kan dannin tasaka kayan baccinta takwanta Amma takulle betroom dinta dan bata manta karansuba Bata da'de dayin bacci ba MARWAN yashigo gidan Shashin maryam yayi steel yaga kofar akulle Yayi part din Nafisa Qamshine ya bigeshi ya lumshe ido Dan yamishi da'di Idanshi ya sauka akan dannin Yayi murmushi Gsky taburge shi dama da yunwa yadawo Yazauna yacika cikinsa sosae Sannan yayi betroom yamur'da kofar yajita akulle Yayi murmushi dan yasan mae yasata rufewa Toilet ya shiga yayi wanka yasaka kayan baccinsa Sannan yakira wayar da yabata Dama tana gyefanta taji qararta Ahankali tabu'de idanta Ta'dauka yace Plx my FEENAH bu'demin kofah Tace tab kada 'damin irin najiya yace. Naransa bazan miki komae bah plx bu'demin Tace tomae zakayi Yace ba komae zan'dau abune Tace toh. Cikin murmushi ya kashe wayan Nafisa ko tayarda da zancansa shiyasa tatashi Tanako bu'dewa yajanyota jikinsa yana kissing 'dinta Cikin tsoro tafara kukarin kwatar kanta ina MARWAN yace baesan zancan ba Sanda yalugwi gwitata San ranshi Yamae data bet Yafara neman wucewa tasamae kuka amma Sam bae saurareta bah Sandan yasamu nutsuwa yafara samata albarka Tadaiji zafi amma bakamar jiyabah Sosae ya rungumeta yace my FEENAH Tayimae banza Yace wlhi zanqara indan bakimin magana bah Da sauri tace na'am Yace karki kuskura kiqara rufemin kofa Tace toh Yace dan Allah kitemaken narigada nafara sabawa dake wlhi bazan iya bacci ayanzu batare da keba saida wani dalili Tace hmmm amma gobe zaka komah 'dakin Aunya maryam ko. Ya'dago kanta yamanna mata kiss yace aa Sainayi kwana bakwae Tawaro ido tana cewa aisae kakasheni Yayi murmushi yace idan nakasheki inyi rayuwa dawa Ta'dan shagwa6e fuska tace da Aunty maryam Yace ko Tayi shuru sannan tamayar da kanta kirjinsa yafara shafah gashinta yace Karki damu my FEENAH zankoyar dake yanda zaki saba Amma ina rokwanki da Allah kiban ha'din kae Tace name Cikin kunnanta yara'da mata Inqarayi yanzu da asubah Da sauri takalleshi Yamarairaece shuru Tamae =ؗ=ؓ=ؗ Nafisa dae da MARWAN sunfa'da duniyar masoya Baqamin so MARWAN yake nunawa Nafisa Ba Wani zubin har mamaki yake bata idan taga yanda yake mata Ayanzu ya koyar da ita soyayyar shi Dan kafin yamata waning abun tuni ita tamasa. Hakanko yana sashi shidewa dan da'di Tsaf talura baya shiga part din maryam yanzu. Haka koma ta lura da maryam 'dinma bata damu da hakan ba Ahaka sukakae sati 'daya kuma yau yakesan komawa part din maryam. Ga mamakin MARWAN sae yaji duk yadamu Dan yasani sarae yanzu yayi sabo da Nafisa sosae wanda inhar baeyi da gaskeba Zae iya rasa sukuninsa Yanzu mah yana zaune kan kujera Nafisa tazo tashige jikinsa tana zubamae shagwa6a Duk tarikita shi Yace dan Allah kibarni nakoma 'dakin Auntynki Cikin nutsuwata Taqara lafewa ajikinsa Cikin kukan kissa tace. Yanzu shikenan yau ni 'daya zankwana kenan jiyayi kamar yamayar da ita ciki dan kauna Ya'dago da fuskata Yakama bakinta ya tsotsa yace my FEENAH ninakine har aba'da wlhi Sam banasan rabuwa dake ko na second 'dayane Dan Allah kikwantar da hankaliki kinji Tace to yazanyi MY D Yace hakuri Tace to nayi Yaha'da fuskarshi da tata yana dariya yace Gud my FEENAH I luv Sannan yazareta ajikinsa yafita Tabishi da kallo itadae tanasan mijinta so Ba 'danka'danba Ba qaramin mamaki yayiba da yanzun yaga kofar maryam abu'de Yashiga Yasameta a kitchen tana wanke hannu Ya rungumeta tabaya yace my luv Ashe zaki iya rabuwa dani haka kishareni Tace eh kae Yace lefin menayi akamin wannan mummunan hukuncin Tace hmm Yaciga Ba Kinbarni Cikin buqatarki. Bayan kinsan baqamin so nake mikiba Tajah tsaki Tace kaga malam Dan Allah barabu dani Wlhi mantawa nayi nabar kofar abu'de Yace nasani Tace to kakoma 'dakin Nafisa yace. Naqi 'din niyau anan zan kwana Tada'da jan tsaki Yace Dan Allah kiyafemin lefina duk da nasan banyi ba Tace ina kafisan kasan cewa da Nafisa Yace dake Ba Tajuyo takalle shi Tace hakan ya nuna eh kenan Yace bance ba Zatayi magana ya katseta tawajan yimata make' hugging Dama maryam tabar kofar abu'de ne dan bazata jure rashin ganin MARWAN ba Washe gari da 'dokin ganin Nafisa MARWAN yatashi sanda yaganta lpy Sannan hankalin shi yakwanta Anan ma sanda tamae shagwa6a san ranta Yatafi da tunaninta Hakama dare kamar karya rabu da ita Sam MARWAN bayajin zae iya raba kansa da qaunar Nafisa Dan haka yasa aransa zae raba musu kwana Dan bazae iya jure rashinta bah Suna kwance shi da maryam yana wani bincike a laptop Ita kuma tana catin Bayan ya kammala Yace yanzu zandinga yin kwana biyu a'dakinki kwana biyu kuma a 'dakin FEENAH Tace ban ganeba Yace nasan kinsan abinda nake nufi Tace oho kana nufin karaba mana kwana kenan Tace eh Tace lallenema wlhi saedae ka kamoma gunta Hakanfah yanuna kenan ta tabbata matarka Yace yes agaskiya bazan iya 'dorama kaina zunufiba ke musulmace kamata yayi ki'dorani akan hanya bawae kisani kan 6ataba Tace in hakane kasaketa man Cikin sauri ya waro ido yace wahhhhhh Tace Nafisan Yace tab abin da kamar wiya dan wlhi bazan ta6a rabuwa da Nafisa ba tagama dani tayi nisa a al'amura na Ina qaunarta...... Tace kan uba. Yau nikake cema kanasan wata mace Yace yes wlhi bansan ya akayi santa ya shigeni ba ina Santa.... Da sauri maryam tarumtse idanta Ranta a6ace Tace MARWAN Ya kalleta batare da ya'amsa ba Tabu'de idan nata Kae (kunsan Mae nagani ni Rahamat hmm) Gani nayi idanta yayi jawur kamar garwashi Taci gaba Na tsaneka. Dan haka sakeni Tashi yayi zai fita tatashi ta cukume wiyan rigarsa Tace wlhi sae kasaleni munafiki. bakae kace baka santaba Sae yanzu dan munafunci...... Gauuuuuuuu Taji yafalleta da wani zazzafan mari Wanda yasata sakeshi batare da tashirya ba Yace nine munafiki Cikin kuka tace eh Yako da'da fallah mata wani Marin Ta durkushe agun tana wani kuka mae shiga rae MARWAN ya runtse idansa magana dae zarar bunuce kuma ya fa'deta Kallanta yayi sae yaji duk tabashi tausayi Durkusawan shima yayi Yakama fuskarta tana kallan shi yana kallanta Yace am sorry tace Mae namaka kadena sona yace inasanki Tace kuma kanasan Nafisa ko 'Dagamata kae yayi tare da cewa sosaima Qara fashe mae da kuka tayi tace natsaneka Yace nikuma ina sanki Taqara cewa natsaneka Yace qarya kike Kuka mae cinrae maryam takeyi Ya rungumeta yana shafah bayamta Tanamae kuka yana kissing 'dinta Ahaka sanda MARWAN yayi duk yanda zaiyi yasamu kan maryam Washe gari haka yacije yaci indomie da maryam 'din tamae dan kawae ya faranta mata Amma fah ahakan baifi cokali uku yayi Amma yaga farin cikinta Yace kinhakura da raba muku kwana ko Tace ko ban hakuraba natabbata bazaka iya bariba Tunda yaji haka hankalinsa ya kwanta. Ahaka hutun Nafisa yaqare gobe takesan komawa skull Tunda safe da MARWAN ya shigo cin abincinta tagaya mae dake bagunta yakeba Amma bae kulataba Bata damuba da rashim kulatan da baiyiba dan tasan yana gunta yau zata lallameshi tunda talura basan komawarta yakeba Misalin qarfe 8:30pm na dare Nafisa CE zaune kan cinyar MARWAN Suna kallan wani film mae suna ish na India Lafewa tayi ajikin nasa tace MY D Yace FEENAH Tace namaka maganar komawa skull kayi shuru Yace eh bazaki koma ba Arazane tatashi takafeshi da ido tace. Haba MY D Dan Allah kabarni nakoma Yace no fah. Tafashe Mae da kuka Yajawota jikinsa yana lallashinta tace kayima Allah kabarni Yace plx mubar maganar sae gobe Zatayi magana ya'daure fuska Dole tayi shuru Batasan lukacin da bacci yayi awan gaba da itaba ajikinsa bah Sanda taji Yafara neman hakkinsa tafarka Itadae tana mamakinsa sae kace wanda baeda mata biyu Duk ya fitineta Ayya batasan itace jagaban al'amuransa ba Washe gari Cikin 'dar Nafisa take aiki Fatanta dae MARWAN yabarta Duk abinda tasan zatamae dan tafantamae shitayi Taga ha'damae breakfast zata zauna Taji wani amae yazu mata dagudu tayi toilet yabita yana mata sannu Yace mae yake damunki tace wlhi ba komae ya watsa mata harara tayi saurin sunkuyar da kanta Yace bazaki fa'daminba Ta turo baki tace niba abinda yake damuna Zaiqara mgn tayi saurin jan hannun shi zuwa dannin Shuru yamata ya lura da tun jiya batajin da'di dan yaji 'dumin jikinta yacanja Itako tasan kwanakin nan akwae abinda yake damunta sosae Dan ko yaushe cikin amae take Gashi talura tafisan cin abin kwa'dayi Wani lukacin taji jikinta ya'dau zazza6i. Ga ciwan kae Batasan gaya mae ne Dan karya hanata komawa skull Bayan yagama komae yana qoqarin tafiya Tayi saurin hawa cinyarsa talangwa 6emae Yace mae nene Tace ba komae Yata6a jikinta yaji zafi alamar akwae zazza6i atare da ita yace My FEENAH akwae abinda yake damunki tace wlhi bakomae Kawae inasan kabarni nakoma skull Yace shine yasa miki zazza6i Da sauri tace eh Yayi shuru Can yace banasan komawarki skull FEENAH sabod....... Bai qarasa bah tasamae kuka Ya 'dago fuskarta yace nagaya Niki banasan kuka ko Tatsaya da kukan tana cewa Nidae skull Yace Dan Allah kibar skull 'dinnan Mayar da kanta tayi qerjinsa Tacigaba da kukanta tare da qara mannemae yace O Allah To ya'isa ba'dae skull kikesan komawa Ba Tace eh Ya 'dago fuskata yana goge mata hawaya Yace zakikoma Da sauri tace yanzo ko Yace no sae gobe Zatayi magana yafara kissing 'dinta sanda yayi san ransa yabarta yatafi Part 'din maryam yayi tacemae zata gun Habiba Yace ba damuwa Sanda ya'dan rungumeta sannan yatafi Amma yana neman rasa nutsuwarsa Dan bayasan Nafisa tayi nisa dashi ko ka'dan Da rana ne Nafisa nazaune tana kallo Amar ya kirata yace Habiba nasan magana da ita tace Yaturo mata da number ta. Yace bada number ta takira shiba ila da number shugaban maka rantarsu CE Tace to yaturo mata number Nanko yaturo mata har takira ba'a 'dauka ba Zuwacan Habiba takira Ta'dauka tana cewa Nafisa CE Tace 'yar is yau ya kamata kizo skull amma najiki shuru lpy tace hmm kedae bari wlhi ya MARWAN ne ya kesan samun gabah Tace toh=3 Yanzu dae bazaki zoba kenan tace sae gobe tace Allah ya kaemu Su SafiYYa na gae dake Tace basu mu gaesa nan tace kinsan ku'din shugaba ne cemae mafah nayi zankira momyna bata da lpy nabarota Shinefah yabani Tace shikenan nazama momynki yau Tace lallene takashe wayar Nafisa tajah tsaki tace aidole ma kamae dani skull yayah Maryam CE zaune kan gadan Habiba suna hira Habiba tazaro wasu hotuna acikin jakarta tawatsama maryam tace. Duba kigani Hotunan wasu attajirae ne qarfafah Kallo 'daya zaka musu kagane masu gidan ranane (wato ku'di) Su biyarne Maryam Tace suwaye kuma wa'dan nan. Tace sune masu juya dala Ba qaramin sanin sirrin mace sukayi Ba Wlhi ina gaya miki idan kika fara harka da wa'dan toko ganin MARWAN zakiyi banza Tace amma kinsan bana bin maza ko Tace sae MARWAN da ni Tace amma sunyi kyau sae dae bakamar MARWAN acikinsu Tace waike mae yasa kike hakane Plx kiza6i 'daya acikinsu yanzu nabuga waya azo akwashemu Tace kae Habiba nifah inajin tsoro Tace tsoran mae kinga 'dauki na farkwan nan Yafi sanin kan mace Sunanshi Alhaji shu'aibu zaki Maryam tayi shuru cantace Kina ganin ba matsala Tace bawani matsala Hakako takira akazo aka kwashesu Hmmmmm Da daddare MARWAN yana tare FEENAH nansa Tace nikam MY D Mae kafiso aranka Yace ALLAH DA MANZANSA ANNBI MUHAMMAD Tace sallallahu alaiyuwa sallam Bayansu fa Yace nabar maki za6i Tace aibansan Mae kuma kafiso ba Yace idan dae zuciyata da taki 'dayace toko ya kamata kisani Tace Su Momy dasu Amar da Aunty maryam ko Yayi shuru Can yace eh Amma sauran abu biyu masu mahimmanci arayuwata tace Menene Su Ya qara matseta ajikinsa yakae bakinsa Cikin kunnanta Yace kee FEENAH da yara Inasanki sosae FEENAH sannan inasan babys plx kibani Su Dan Allah Jitayi duk jikinta ya mutu tace karka damu MY D Inasanka nima sosae kuma zaka samu babys amma yanzu nida Aunty maryam wakafiso yabaka baby Yamanna mata kiss Sannan yayi murmushi amma takasa gane namiye yace dukkanku inasan kubani atare Tace toh zamu baka Yaqara janta jikinsa yace nagode. Am my FEENAH kibar tafiya skull 'dinnan wlhi bansan nayi rashinki Tata6e fuska kamar zatayi kuka Yayi saurin cewa plx karkimin kuka Tace to zaka kaini goban Yace ibankaeki ba FEENAH aiban da zaman lpy Tayi murmushi tare da lefawa ajikinsa Hakako akayi washegari suka kama haryar skull Bayan sunkae lpy Zata fita daga motar. Yajanyota jikinsa Yana kissing 'dinta yace gsky bansan rabuwa dake tace hakuri zakay MY D Yace yazanyi tunda kinaso Tace kamar yaunefah zakaga nadawo Yace hmm Kidae kulamin da kanki Tace insha Allahu

Chapter 2 of 5