"ya Abbana a sanina babu wata ƙasa da tarage a yankinmu da bamu cinye ta da yaki ba.
kafin uzaima ta ƙarashe maganar ta sarki Baddadul-Arus ya tari numfashin ta yace.
"wannan birni dazan kai farmaki baya iyaka da ƙasata na gano boyayyen birnin ne a lokacin da nake gudanar da bincike bisa halarar tsafi na.
Gama fadin hakan keda wuya sai sarki Baddadul-arus ya haɗe hannayenshu biyu ya karanto wadansu dalasiman tsafi jim kadan sai ga hoton wani kasaitaccen birni ya bayyana akan tafukan nashi.
Gine-ginen birnin sun kasancce cikin tsari, hatta tufafin su abin sha'awa ne.
Nan take uzaima taji birnin ya burge ta sannu A hankali hoton yana canza launi har ya bayyana hoton wani kyakkyawan saurayi yana sanye da kayan ado na sarauta.
Tun da gimbiya uzaima tazo duniya ba ta taɓa gani ko jin labarin da namijin da yakai saurayin kyawu ba.
Nan fa uzaima ta ƙurawa saurayin idanu tana nazarin shi, koda sarki Baddadul-Arus ya lura da halin 'yar tashi shiga sai ya karanto ɗalasiman tsafi ya tofa akan hannunshi, Faruwar hakan keda wuya sai hoton ya bace bat!,
Tamkar bai taɓa wanzuwa ba.
A sannanne uzaima ta dawo hayyacinta tana mai sauke ajiyar zuciya,
sarki Baddadul-arus yayi gyaran murya ya dubi uzaima yace"wannan birni dazan kai farmaki ana kiransa da suna JARUL-IMAN.
Yaushe ne zamu kai MAMAYAR BAZATO birnin?.
Uzaima ta tambaya a kagauce.
Baddadul-arus ya bushe da dariya sannan yace "Haba 'yata mai ki ke ci na baka na zuba ai saura kwanaki kaɗan mu kai wannan farmaki, ke dai kawai ki yi tanadi kafin ranar.
Ko da jin wannan batu sai uzaima ta cika da matukar farin ciki maral-musaltuwa.
koda gama fadin hakan sai sarki Baddadul-arus ya rike hannunta suka miƙe tsaye daga kan kujerunsu su ka nufi wata yar siririyar hanya dazata sadasu da gidan sarauta.
Mu haɗu a littafi na biyu domin jin cigaban wannan kayataccen littafi
Daga mai ɗebe muku kewa a kullum da koyaushe.
Mansur Usman Sufi
08137237071
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels