Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
gardi datake dashi na musamman ne, wani zafi zafi da pussy ta ke fitarwa kaman an watsamata barkono dayasaka mata buranshi ciki yasa tasake fashewa da kuka ta runtse ido gam, cikin wata irin murya kaman na yarinya yar karama marainiya tace "Malam dan Allah kayakuri bazan kara maka rashin kunya ba" yanda tai maganan sake wani tadomai da sha'awa yaye yabi farin maman ta da kallo, yanda sukai washar washar gasu masukan tasa ne ba mai tsini ba, notikan kanshi ne yaji sun soma kwancewa baimasan meyake ba yawani riketa gam da kyau taredaka kirjinshi duka kan nononta ya daura akai ya manne dan baida hannun kamasu ya matse yariketa da hannun yafito da Bananar duka daga cikinta harta soma murna tabude idanunta kadan acewanta yaji rokon datamai ne yabarta, gani tayi ya share bananar da hannunshi daya daya baci da ruwan gabanta kaman wani mai gudun tsere yawani saki mikakkiyar buran ya lumamata shi ya danne tana ganin yanda namomin duwaiwan shi suka wani tsuke tsabagen yanda ya luma mata bananar da karfi yanason yaji har yaba tabo baki bakin mahaifarta, ihu tayi sosai ta kankameshi. "Wayyooooo Allahna Malam zaka fasani wlh, dan Allah kabarni haka" girgiza matakai yayi yana lumshe ido tsabagen yanda yakejin dadi da zakin sex din, yace "bani barinki saina kankare zunubin hazal rami, nasami isasshiyar natsu....wa" yakasa karasa maganan sabida wani correct third stroke daya bashi da saida dagashi har ita sukai ihu atare yace "tsarki ya tabbata ga ubangijin mu mai Fikra wanda yace asadu da mata, wanan gindi yamin zaki chauu abura" jitake kaman zata fadi dan malam kaman zai karyata, kaman zai shige pussyta yakeyi, gashi inzai fito yafito da karfi kaman zai kwaso namomin ciki yafito dasu waje, sai wasu irin surutai yake kaman mai hada surkulle, babu tausayi dan kaman ma baisan meyake yiba, wani irin fashewa tayi da kuka domin wanan gabaki daya zafi takeji babu da dan dadi kadan, saki kafafunta sukayi suka lankwashe zata zube tsabagen yanda suka sage baisan lokacin daya dagata chak yace "mukoma gado" yafice da ita daga bayin, uwardakan duhu babu haske dan ba'a dade da dauke wuta ba sosai sai hasken hadari daya hadu garin yay dan duhu iska sai shigowa yake, wani irin mugun wurgata yayi akan gado harsaida kanta yabugu da filo, da sauri ta tashi tahade hannayenta tana kuka tana rokonshi. "Malam dan Allah kayakuri, na tuba bazan kara maka rashin ji ba" tadan bashi tausayi dan tai mugun ladabi tai lugub but ayanda yajita kawai bazai iya kyaleta bane gayanda hadari yahadu dinan, koba komi shi mutum ne da ruwan sama ke saukarmai da sha'awa ma karfi, dazaran an fara ruwa zai nemi gaban daya daga cikin matayenshi yasaka chaji. Ganin zai hayo gadon yasata zabura ta tashi zata gudu damkota yayi ta hanyar dumbuzo nonuwanta masu kan tasa tabaya da karfi, ihu tadanyi tareda gantsarewa murmushi yayi yace "koki dawo ki natsu na sadu dake, nasamu gamsuwa, kona tsinka wayan nan maman marasa tarbiya" yakarashe maganan yana wani irin matse nipples din kaman zai cire batasan lokacin data juyoda sauri ba hawaye suncika idanunta, yana kallonta ba yabo ba fallasa yace "zaki amince dani koko"? Murya chan kasa tace "zan amince" sosai yaga yarintarta yafito, kusan duka matanshi ma sun fita wayau, bai nuna mata komiba ya maidata kan gadon ya hau kanta, babu ko tausayi yashiga murzanta kaman aikin dayazo yi kenan yanajin wani irin special dadi, uban kukan tashiga yi tana daga murya kozai barta amman kaman karamai ma karfi take........ Tunda suka farajin kukanta jikinsu kemusu dadi irin Malam nacin ubanta dinan, harsuka zo suka fara fahimtar salon da kukan yadauka, daure fuska Mai Ayaba tayi tamau batare data daga murya sosai ba kaman yanda ta saba sucika gidan da ihu tace "wlh wanan ba kukan duka bane, Malam cin yarinyar nan yake, jiyafa kwana yayi yana abu daya amman jibi saikace bakin maye" dan shewa Binta itama tayi ta tabe baki tace "andai gama kuri ga Malam chan ya haike ma matarshi" sake kine fuska Mai Ayaba tayi tace "to saime? Yayi yagama bazai tabajin zaki dayakeji akaina ba, tsabagen zakina jiya kwana yayi yana abu daya akaina, kinsanni da zuma haka yakasa kyaleni koma menene yake mata yayi yagama zaima dawomin ne, yasanni sarai" dan shewa Binta tayi tace "ayidai mugani, duk dokin amarci ne ina gayamiki, in bakiyi ahankali ba zaki zama mata tabiyun da Malam zai kora nidai nayi nan anfara yayyafi" bata jira amsan Mai Ayaba ba tawuce cikin dakinta abinta tanajin wani irin haushin Malam din, dudda taji dadin yanda ya cusgunawa Mai Ayaba, but taji haushin Malam daya komama dayar matan, wato jiya akan Mai Ayaba ya kwana, wai ubanme wanan yar tallan takeda shine da malam yake bibiyanta haka? Kwafa tayi ta shiga linke kayan data kwaso daga igiya sabida ruwan da akahauyi. Wani irin azababben jarababben kishi Mai Ayaba tahauyi, dan agidan nan babu wanda ta tsana irin Habiba, tarasa mesa, dudda malam baya kulata bata gabanshi but she still remain a threat to her, kodan yarinyar tanada kyaune oho, gashi batada wani shekarun kirki ne oho, amman mugun tsananta tayi, tamafi ganinta as kishiya compare to Binta, ganin yayyafin yasoma tabata yasa tawuce ta shiga dakinta ta tsaya saitin window, so kawai take taga yaushe malam zai fito, ita bata taba sanin haka malaman allo keda jaraban son cin mace bafa, gashi da shegen karfi gashi da mugun dadi, ko maganin maza yakesha oho, itadai bata taba ganin namiji mai dadin Malam ba, in yana saduwa dake kaman zaki zare. Saida akai uban ruwan nan aka gama tass sanan Malam yagama, bayan yagama batata da gadonta da sperm sanan yatashi batare daya kalleta ba yashige bayinta, baisan mesaba amman har kasan ranshi dadin yanda yasadu da ita yakeji kaman saiyaune ya gamsu dam dam tun bayan yadena hada shimfida da ita, jiyayi wani mugun farin ciki ya lullubeshi dudda shiyay kidanshi yay rawanshi dan vata bashi hadinkai ba amman ya mugun gamsu, wankanshi yayi yafito abinshi, tanajin budewan kofanshi ta runtse idanunta hawaye nabinsu bata tabajin tsanan Malam ba all this while saiyau, jitayi duniyan tamata kunci sosai, saida taji fitarshi sanan tabude idanunta ahankali, lallabawa tayi ta sauka daga kan gadon da kyar tawuce ta shiga bayi jitayi gabaki daya Malam ya fice daga ranta, adaddafe tai wanka tafito wata yar mitsilan shimi tasaka sanan ta sake kwanciya ta lumshe ido, karan wayan dataji yasa tabude idanunta mika hannu tayi tadauki wayar da kyar ganin kanwarta ce yasa ta dauki wayan takai kunnenta da muryanta data dishashe sosai tace "Kady har kunkai" shiru Kady tayi sabida yanda taji muryan yayan nata, zata kara magana Kady tace "Ya Haby daga tafiyata me aka miki? Eh"? Kasa magana Habiba tayi tai shiru dan tana bude baki fashewa da kuka zatayi, cikeda daga murya Kady tace "me yamiki? Nidaman naga yanda yake kallonki da Nazeer ke baki kudi meya miki? Yaya wai mekikeyi agidan wanan azzalumin ne saikace wacce iyyenta basu sonta eh? Me aka miki ni kimin magana ko wlh yanzun nan zan kira Mama da Baba nafada musu komi na rantse da Allah, meya miki"? Baki tabude zatai magana sai kawai wani irin kuka yazomata tafashe da kuka sosai mecinrai tana katse wayan, duka abubuwan da Malam yamata tun abaya suka shiga dawomata sababbi fill, takai almost 5min tana kuka tana kallon kiran Kady dake shigowa wayanta, kaman wacce aka tsikara tashi tayi tasauko da akwatinta kasa tabude ta shiga ciro kayanta tana zubawa aciki, ko kadan bataji alamun shigowan mutun ba karan faduwan abu dataji yasa ta waigo da sauri Malam tagani ya chanza kaya zuwa fararen shadda da babban riga da rawani yay kyau, mugun faduwa gabanshi yayi daya ganta tana hada kaya, take udanunshi sukai jajir, cikin wani irin muryan da babu wasa ko daya aciki yace "me kikeyi Habiba"? Dudda gabanta na faduwa sosai jikinta ko'ina na rawa bai hanata bashi amsa ba tace "abinda idanunwanka suka ganemaka shinake yi, nagama auren naka, banyi kuma, zan barmaka gidanka kucinye kanku kaida matanka" shigowa dakin yayi azuciye batasan lokacin data matsa daga jikin sip dinba dagudu tokama gefe, kayan ya shiga kwasa da fushi yana maidawa sip yace "duk macen dazan auro aduniyan wlh saidai ni inrabu da ita ba itaba". 🔥VERSION II🔥 💫 *_EROTIC IDEAS_*💫 EPISODE 5️⃣ Kaman wanda yazare haka yamaida kayan sanan yajuyo yana kallonta wani irin mugun kallo jitayi gabaki daya tsoro dawani shallanshi datakeyi yabacr daga zuciyarta, hannu takai kan fuskarta tagoge hawayen dake zubomata ta kalleshi ido cikin ido dawata irin murya dake ratsa zuciyan mara gaskiya tace "wlh Malam na tsaneka, ko ganinka banson yi, duk idan na dauraka akan idanuna abubuwan dakamin dawomin suke sababbi fill arai, na wahala agidan ka na shekaru da shekaru ka share shareni, ka manta dani ka manta dukdan sabida bani haihuwa, kaci mutuncina agaban matanka da yaranka, kana fadama kowa hada shimfida da wacce bata haihuwa bata lokaci ne, nai hakuri na share nakuma hadiye komi ada batare dana sanarda iyayenaba duk sabida ina sonka, ina kwadayin zama dakai har karshen rayuwata, inason har a aljanna akirana amatsayin matarka, amman lokaci yayi da dole na amsama kaina yanci, lokaci yayi da duk wayan nan abubuwan danakeji kanka sun bace, bansanka bansan zama dakai banda burin daya wuce na tattara nabarmaka gidanka kaida matanka kucigaba da shagalinku dan haka for the last time ina tambayanka, Malam kabani takardan saki banson aurenka kuma" wani irin jijjiga zuciyarshi yashiga yi baisan lokacin daya nemi waje ya zauna ba dan jiyayi kafafuwanshi sunmai sanyi yakasa magana, yakai kusan 3min azaune sanan yasake dagokanshi ya kalleta dan gani yake kaman ba Habiba matarshi shiru shiru mara magana bane tai wanan maganganun ba, tashi yayi yawuce zai fita daga dakin batareda ya kulata ba haryakai bakin kofa saikuma yadawo wayarta dake kan filon gado yadauka yafita fuuu yay falo key kofar falon yazare yafita yajawo kofar ya kulle kofarda makulli gam sanan yawuce yafita kofar gida, jin karan saka key dayayi tagane kulleta yayi, yanzun kuma sabon salon kenan, ahankali ta tako tazo bakin gado ta zauna, ledan data gani daya shigo dashi tagani abakin kofa akasa, tsabegen faduwa har tsagewa ledan yayi cinyar kaza ta leda, dauke kai tayi tai shiru yanzu dan wayar datake wasadashi takejin dadi yasake daukewa yaya zatayi wanan wani irin mutum ta aura. Zama Malam yayi akan kujeran shi Manyan dalibanshi zagaye dashi zai karamusu karatun Zuhudu, yaran dake karanta nashi ne yakaranta yagama Malam baice komiba hakan yasa dukansu suke mamaki dan babu yanda zaayi ka kawo jaratu malam bai maka gyara ba, koyama tsayardakai ba, akaro na uku Iliya yace "Malam nagama" nanma shiru, saida yaron yakai hannu yataba shi sanan firgigit Malam yadawo hayyacinshi tareda kiran sunan Allah, atare dukansu yaran sukace "Malam lpy" dan murmushi yayi tareda gyaran murya "uhmuhm" sanan yagyara zama yace "kagama Iliya" "eh Malam nagama" sake gyadamai kai Malam yayi sanan yadubi wani Baban dalibinshi yace "Ibrahima, aje awanke mota daya, gobe in Allah yakaimu zamuyi tafiya da sassafe" da sauri yaron yatashi, Malam yadubi sauran yaran yace "aje agayara masallaci ganinan zuwa salla". ******** Wajajen shadaya na dare harda rabi ya shigo gidan kuma bawai yaje ko'ina bane yana waje kin shigowa kawai yayi baimasan shigowa gidan sabida harga Allah tsoron kalaman Habiba yake, ahankali yazura key yabude kofar sashinta batare daya bari kofar tai karaba, maida kofar yayi yarufe sanan ya cire rawanin kanshi da manyan kayan duk anan falon ya ijiye sanan yadaga kafa ahankali kaman wanda baiso yay tafiya yay hanyar bedroom din, ahankali yabude kofan shima, ganinta yayi kwance kan gado tana bacci, ga ledan kajin dazu tabude taci da alamu yunwace tabugeta saisa taci, tana sanye dawata rigar baccinta ja silk iya cinya kanta abude dayasha kits kitson shiku da Kady tamata yay mugun kyau, wani irin ijiyan zuciya yasauke dayaga tai bacci, lallabawa yayi yawuce yashiga bayi dan watsa ruwa, wanka yayi da ruwan dumi yana tunani just tsakanin jiya da yau ya mugun damu da Habiba, to da chan maisa ya tattareta? Ganin kanshi naciwo yasa yakarasa wankan da sauri sauri yafito daga bayin, adaidai gaban bayin ya tsaya yana kallonta ganin yanda ta ware kafa dan yana hango black net pant din data saka, dan ijiyan zuciya yasauke yana tuna dadin dayaji dazu daya sadu da ita harya manta rabonshi dayaji irin dadin nan akan mace, wani irin mugun tashi gabanshi yayi dan sunkuyar da kanshi yayi ya kalli bananar yanda ta mike, da sauri yakarasa share jikinshi da towel sanan yakashe wutan dakin ahankali ya lallaba yahau kan gadon sanan yasa hannunshi ahankali yajawota, itama kaman jira take cikin baccin tawani shige jikinshi tareda lakurewa tana sauke wani irin ijiyan zuciya da gurnani na bacci, yadade rabonshi da yajita ajikinshi willingly haka baisan lokacin daya matseta tsam tsam yana shafa gashin kantaba kirjinshi na bugawa da sauri da sauri kaman zai fito, gawata wutar kwadayinta dayakeji kaman yahadiyeta but baisan yamata komi dan yasan ya mugun wahalar da ita dazu amman ina yakasa, jin kirjinta lakur kan nata yasa yaji kwakwalwanshi na juyawa, ahankali yafara saukar da hannunshi daga kanta zuwa bayanta kafin yaja riganta sama ya sauke hannayen shi kan bom dinta yana shafa pant dinta yana murzasu dan Allah yamusu taushi lumshe ido yayi danji yake kaman yana matsa buredi yace "masha Allah" kaman daga mafarki taji ana shafata ahankali tafara motsi kafin tabude ido gabaki daya dudda bata ganinshi tasan shine, magana zatayi da sauri yarufe bakinta yace "nine Haby yar damalmala, hakkina zan amsa" ture hannunshi tayi zatai magana yahada bakinshi da nata yafara kissing tana kokarin fizgewa ta kasa yakai hannunshi yana jan wandonta kasa, duk kokawanta da fadanta saida malam yasha romanta tass dudda tanata gayamai ta tsaneshi sanan yajata da karfi dayaji yakaisu yamusu wankan tsarki sanan yadawo yasata ajikinshi sai bacci ita kanta tasan baccin datayi dabanne, dan sai bayan yaje asuba yadawo sanan yatabata da kyar tabude jajayn idanunta. Dan murmushi yayi yace "tashi kiyi wanka ki shirya, kince kin tsanenki bakison aurena zan maidake wurin Baba dakaina, nabaki minti 30 kigama komi" yana gama maganan yafice batare daya waigo ya kalleta ba, sosai gabanta taji yafadi rass! Yes she hates him, yesterday daya barta data tafi gidansu, amman hakanan da yanzu shida kanshi yace ta shirya zai kaita garinsu gidan Baba saitaji faduwan gaba, shikenan Malam maidata gidansu zaiyi yabama Baba sakinta, shikenan Malam dama zai iya rabuwa da ita, tasan ta tsaneshi sabida abubuwan daya mata but bata dauka rabuwan su zaizo da sauki hakaba, takai morethan minti goma zaune kafin ta lalkaba ta tashi ta shiga bayi wanka tayi tareda dauro alwala sanan tafito tai salla tai azkar sanan ta shirya cikin wata riga da skirt na yellow and black atampa, tana cikin shiryawa Malam ya shigo yay shigan wata bugaggiyar gizna fara da wata kuben hula da rawani akanshi yaymai kyau sosai yana vaza uban kamshi, tundaga kan yan yatsunta yake kallonta lokacin tana tsaye tana saka dan kunne, kafanta fari fess, diddigenta ba kaushi ko kadan sai kumbunan kafanta ne da dan ragowan jan lalli akai dasuka karama kafan wani irin kyau, dudda taji shigowan shi kin dagokai ta kalleshi tayi, anatse yadanyi gyaran murya yace "kidau bakar safa kisaka da dogon hijabi, ina jiranki afalo" yay maganan tareda juyawa yafita, kuka taji yazo mata sabida wani abu daya tsaya mata awuya amman saita daure batayi ba, me abin kuka? Tama godema Allah zai rabuda ita ya sauwaka mata, malam mutum ne banda abinda me abunmai kuka, wani bangare na zuciyanta yace nazaci dakikamai burgan nan zaiji tsoro yaro keki yafiya ki yafemai, amman saidai ya tsotseki tass, yay yanda yaga dama dake shine yanzu zai maidake gida, da sauri ta share hawayen dake shirin zubomata sanan tawuce ta dauki safa tasaka da dogon hijabi har kasa mai hula ta zura hannuwa tafito tai wani irin kyau, tun kafin takaraso yake kallonta saiyaga data saka bakin hijabin ma tamafi kyau abunku da fara kaman yace mata tasa nikabi amman dai yadaure yace "bismilla mutafi" tagabanshi tawuce tafito ko kallon matan tsaka gidan batayiba tai zaure, tanaji malam na rabama yaranshi kudi sanan yafito yasameta azaure, gaba yayi tabishi abaya, wata hadaddiyar jeep dabama ta sanshi da itaba tagani awaje roll royce, wato malam makirin mai kudine amman baka ganewa, kofan baya yabude mata ya tsaya yana jira tazo, ahankali takaraso ta shiga sanan shima ya shiga bayan yarufo, Ibrahima dake gaba wanda shine zai tukasu ya gaidata. "Ina kwana Hajiya" kanta nakan yatsunta tace lpy, bata sake magana ba, sundanyi nisa atafiya Malam yasa ya tsaya gaban wani eatry sanan yadubeta yace "mezakice" kin kulashi tayi, gudun karta disgashi yasa yabama Ibrahim kudade yace "karbo kata chips da kwandon kaza sai shayi" bala'in mamaki taji yanda Malam yace akawo mata chips koya akayi yasan tanason chips ohon mai. Da aka kawo karba yayi ya ijiye kusada ita sanan suka cigaba da tafiya ko kallon abincin batayi ba, Allah ya yita bata iya daure yunwan safe, kafin bakwai ma tayi kari sabida haka take, wuraren 9 taji cikinta na kuka da sauri taja ledan abincin tabude chips din gashi yahadu cikinta yay wani kara, da sauri tadauki fork tadeba tareda bismillah takai baki tana taunawa, dan satan kallon Malam tayi sukai ido da ido dan kallonta shima yake da sauri ta dauke kai tareda hada rai, murmushi kawai yayi yana mamakin yarintar Habiba. Ganinsu agarin kano sun dauki hanyar kofar nasarawa yasa gabanta yasoma fadi sama danada, deep down batason rabuwa da Malam she wants him to so regret abinda yamata and to beg her, but from all indication babu an atom of regret tareda shi taka kasa tantance wani mood yake ciki, akofar gidansu sukai parking, daidai Mahaifinta dattijo wanda akalla zaikai 68yrs yafito daga gidansu yana rike da charbi, tana ganinshi da gudu tabude kofa tafashe dakuka dan tun aurenta rabonta da gidansu da mahaifinta. "Baba" dagudu ta rungumr shi sai kuka, murmushi yayi yana kallon Malam daya fito daga motar da Ibrahima yace "harkun iso Habibalo, sakanni ki shiga cikin gida bari na gana dasu Malam, mahaifiyarki na ciki duk suna jiranki" sakinshi tayi tana mamakin dama ansan da zuwansu ne, saikuma tawuce tai ciki da gudu Malam yabita da kallo kaman yace tai ahankali karta fadi, ganin inda yake kallo yasa Baba ya waiga yaga abinda yake kallo sanan yay murmushi yace "har yanzu da danyan kan Habiba" akunyace cikeda girmamawa Malam yagaidashi Ibrahim ma haka sanan Baba yay nusu iso zuwa cikin gida. 🔥VERSION II🔥 💫 _EROTIC IDEAS_💫 ✍🏾M SHAKUR EPISODE 6️⃣ ********** Saida sukai salla sanan aka shiga shigo musu da lafiyayyun abinci, Malam nada mugun kunyan siriki hakan yasa yakasa taba komi Ibrahima yadibi wanda zaici a plate sanan yatashi danyasan yakamata yabasu waje sanan cikeda girmanawa yace "amota zanje naci Baba" "to shikenan" Baba yafadi yana kallon Malam da kanshi ke kasa hanunshi rikeda cup din ruwa, kallo daya yama fuskar yarshi dana Malam din yagane akwai matsala kaman yanda jiya Kady ta zauna ta kora musu bayanin abinda malam yakema yartasu, ajiyan zuciya ya sauke sukai magana atare. "Baba akwai abinda zan fadama" Baba kuma yace "akwai maganan danakeso muyi Alaramma" ganin sunyi magana atare yasa Baba yay murmushi yace "ina jinka bayan kagama saina maka tawa" ajiyan zuciya Malam ya sauke sanan cikeda girmamawa yace "Baba nakawo karata dakaina ne sabida inaso kamin hukunci daidai laifina" shiru yadanyi sanan yace "Baba na cutarda Habiba sosai amman idan zaka saka wuka awuyana bazan iya gayamaka dalilin dayasa na cutarda ita, banda wata hujja, babu abinda tamin kullum burin Habiba ta farantamin rai, Habiba namin so mai karfi, amman nakama da wulakantata ina rike hujjan bata haihuwa alhalin Allah shine kebada haihuna, bana......" ganin yanda maganar ke fita daga bakinshi da kyar sabida yanda yakejin nauyin Baba yasa yace "Ya isa akaramakallahu, banson ka bayyanamin sirrin aurenka" da sauri Malam ya girgixa kai cikeda damuwa yace "Baba dole nafadi abinda namata sabida tabukaci nabata saki, Baba dan Allah kuyafemin amman wlh bazan iya rabuwa da Habiba ba" yacigaba da surutai da wasu baimasan meyake cewaba duk Baba na kallonshi, kallo daya kama Malam kasan mutum ne wanda yake ba makaryaci ba, dan haka yasa Baba ya aminta da maganarshi dudda mahaifiyar Habiba tagayamai ya karban ma yarshi sakinta dan tunjiya da Kady tafadi abinda ke faruwa, sanan Malam yakira Baba yasanar dashi zasuzo gobe Mama take cewa dazaran yazo ya karbi sakin yarta dan yarta tagama zama da azzalumin mutum irin Malam ba. Ahankali Baba yace "babu abinda zai rabaka da matarka kasha kurumin ka, koma menene cikin fushi tafadi haka, bazan taba rabaku ba, komi yay farko xaiyi karshe, kai laifi kakuma yarda kayi, sanan kataho har garin nan kafadi mini komi dan haka kasha kurumin ka, saidai inada alfarma daya" da sauri yace "mekake so Baba" ahankali Baba yace "tunda Habiba bata taba zuwa gidaba, inaso ka barta tadan kwana biyu, duk fushin datake ya sauka sanan saikazo ka dauketa" ajiyan zuciya yasauke yace "naji Baba nakuma amince daman cikin satin nan zantafi Umara idan nadawo sainazo na dauketa" ahankali Baba yace "Masha Allah bari nakira maka ita, tazo kuyi sallama saiku juya tafiyarku da nisa" Baba yay maganan yana fita daga dakin, hannu Malam yadaga yawa Allah godiya kafin yay sujjada yagodema Allah. Sallama Baba yayi ya shiga bangaren Hajiya, Babarsu Habiba, wata dattijuwar matace zaune akan kujera ta rungume Habiba datai lamo ajikinta, saiga Kady agefensu, tana ganin Baba tace "ina fata ka karbomana sakinta, jibi yanda yata tadawo" kallon Habiba tayi datai zuru zuru yace "ke tashi kitafi falona mijinki nakiranki" kasancewan basama mahaifinsu gardama yasa ta tashi mahaifiyarta zatai magana Baba yahanata yadauki hanyar uwardaka yace "biyoni" tashi tayi tabishi. Ahankali ta daga labule ta shiga falon Baba batare datai sallama ba. Murmushi Malam yayi yana kallonta ganin yanda idanunta sukai ja daga gani kasan taci kuka, dudda batai sallama ba bai hanashi ya gyara muryaba yace "wa'alaikumus salam Habiba" daukekai tayi tawuce tanemi guri kan kujera ta zauna tana wasa da yatsunta, yakai kusan minti biyar yana kallonta yanda riga da skirt din data saka yamata kyau ba hijab ajikinta sanna yataso ahankali, yanda yake tafiya har jinshi take aranta karasowa gabanta yayi ya tsaya chak, dudda tajishi agabanta baisa ta dagokanta ba, yakai almost 3min atsaye kanta saikuma ya rage tsawonshi ta hanyar saka guiwanshi akasa agabanta tareda mika hanayenshi ya karbi hannunta datake wasa dashi, yasa anashi still yana kallon fuskarta yakai kusan minti biyar ahaka sanan yasaki hannunta daya yakai ta bayan kanta ya tallabo keyarta yakai bakinshi ya manna mata kiss ahankali akan goshinta mai kara sanan yatashi hannu yasa a aljuhun shi yaciro bandir na sababbin yan dubu dubu guda biyu dayawa envelope ya ijiye mata akan cinya sanan yawuce yafita daga falon Baba da saurin shi. Kudaden daya ijiyemata da envelope tabi da kallo barinma envelope din, ahankali takai hannunta dake rawa sosai ta dauki envelope din alamun takarda dataji aciki yasa hawayen datun dazu take rikewa suka zubomata, da sauri takai hannu ta share hawayenta ahankali tace "don't cry Habiba, mema kike kuka? Ke kika tambaya kuma aka baki meto abin kuka" sake fashewa da kukan tayi bata taba expecting Malam zai iya rabuwa da ita ta sauki hakaba, shigowan da akayi dakin yasa tai Maza ta share idanuwanta Mamanta ne da mahaifinta suka shigo kasa daga ido ta kallesu tayi, zama Mama tayi kusada ita ahankali takai hannunta kan kafadarta tareda kiran sunanta "Habiba" fashewa da kuka tayi tafada jikin Mama, shafa bayanta Mama tayi tana jijjigata tace "inaso ki saurareni da kyau Habiba, tashi kiga" dagata tayi ta share mata hawaye tass tace "mahaifinki yamin bayanin komi da duka maganganun dasukai da Malam, nazauna nai nazari karki sake ki rabu da Malam domin yana sonki amman zamuyi maganinshi" daga ido tayi ta kalli Baba dake tsaye tace "kabamu waje Alaji" dan murmushi yayi yace "idan tai waridai zamuji" yawuce yafita Mama tai murmushi sanan ta dubi yartata tace "Malam

Chapter 11 of 13