Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
7 / 10
xaishafi damuwar ki hakaba kuma wlh ni bance maimuna tafiki awajenaba Rufemin baki saminu! Tadaka masa tsawa Kasan halin darayuwar ta xatashiga ko kawai rayuwar yaranku kawai itace agabanku ? Na tabvata dacewa nawwara mutumniyar kirkice abindakayi kuma kaƙyauta kaji, miƙewa yayi shima ransa duk babu daɗi bayan ya aikata abin kuma yanxu bayajindadi aransa maimunadake xauna kusadashi tayi ƙasa dakanta gudun karhajia tadawo kanta. Hajia kiyi hakuri dan allah komai ya wuce tunda abinyariga dayafaru insha allahu xa aguji gaba harara tabisa daita yayimata sallama yafice maimuna tabi bayansa wayarta taɗauko numban nawwara takira still akashe kamar yadda tai takira ɗaxu compny sukafaɗamata, sauke wayar tayi daha kunnenta ranta abace xuciyarta cike da tausayin nawwra,kamar kuma wacce tatino wani abukuma dasauri takuma ɗaukar wayar numban moddibo talalubo takira amma harta yanke ba aɗagaba tasake kira amma ba aɗagaba saidata kira yafi sau biyar amma ba aɗagaba kan kujera taxube tana furxar da iskar bakinta cike da damuwa. Dai dai kan layin unguwar malam abdulsalam aka ajiyesu,sallamar mai keke napeep ɗin sukai, aƙafa suke takawa domin suƙarasa shigalayin daxai sadasu da gidan kowanne acikinsu abindayake saƙawa acikin xuciyarsa daban musamman modibbo dake tarera kukan da ba hawaye acikin xuciyarsa.tareda addu ar allah yaɗorasu akan umma tasauka daga kan ƙudirinta, dai dai loƙacin suka isa ƙofar gidan duk saikuma sukaja suka tsaya tare daxubawa juna ido kamar baƙin ganin juna, kafin tace muje Tohm yace kawai suka shiga cikin gidan bakowa sai yusuf dake ƙoƙarin gyara kejin kaji yataso laaa anty nawwara tai murmushi yaxo yariƙe hannunta nadawo ɗaxu banganki inakikaje. Kallon sa tayi naje wani anguwanne nadawo. Modibbo dake gaba yadubi yusuf "kai yusuf ina umma ? Wanka tashiga Ok yace kawai yanashigewa falon itama hannun yusuf ɗin taja suka shigaciki ƙasa taxauna tana tahira da yusuf shikuma wayarsa dake aljihungaban rigarsa yaɗauko yanaduba kiran da akayi masa yaga kiran abokinsa umar dana hajia goma donhaka kiran hajia yafara bi.tanaɗagawa yagaisheta cikin ɓangare hajia tace na am nawwara yar kirki kuna ina Tafara wasa da yatsun hannunta Muna gidan inna Nawwara karki kuka duk abindayafaru naji kuma banjidaɗi raina yaɓachi kinaji kikwantar da hankalinki allah yanatarwdake kumaxankula dake bamai rabamu dake sai aure xairabaki dagidan nan Nagode hajia lallai kina ƙaunata ba abindaxancemaki saidai nace allah yajamana kwananki Amin amin nawwara kin cancanci amiki komai yarinyata kuyi haƙri komai kuma yawuce karkice baxakidawoba Tai murmushi xandawo hajia Yawwa yar kirki kokefa toh bani yayan naki Mika masa tayishima haƙuri tabasa yace bakomai shine dagodiya nansukayi sallama yakashe waya Yusuf tashi kaje wasanka Dasauri yatashi yafice takallesa miyasa ka ce yafita? Yakaɗa kansa xuwa ƙofa sbd karyadameki da surutu naga yahanaki ki huta Ta hararesa Kajifa wata magana toh menene aciki.am kaji abinda hajia tace kuwa Eh mana kuma najidaɗin yadda take nunakulawa akanki ummin yara sainaji nimata shiga raina tsohowar Duka takaimasa ganin yadda yake maganar atsokana Nikuma banaso nakoma nafiso naxauna atareda umma Yaɗaga labulen xafita yatsaya Tohm saiki sanar da hajia hakan amma dani gobe nake tunaninmaxaki koma tunda matar nasonki Shikenan kabari muga mai umma xata nuna ra ayinta akai yaja numfashi Shikenan bari nai alwala naga loƙacin sallar mangaruba yayi xanwuce masallachi. Tohm shikenan saika dawo Yaɗagamata hannu yawuce tashi tayi taɗauko tsintsiya tashare falon loƙacin umma tafito awanka tashige bedroom tana goge kanta data wanke agurin wanka, alwala itama taje tayo jin ankiran tada salla masallacin unguwar.tashinfiɗa pyramat domin binjam'i, Bayan sun idar ta lalubo wayar data tararratse taharhaɗata tasa sim ɗinta cikin ikon allah kwa tana kunnawa takawo haske saida tayi murmushin farinciki. Tare da cewa allahamdulillah, bari nakira sumayya nasan tasake kira taji swichoff, ta kamo numban sumayya ta kirata dayake batada kati awayan nera ashirin yarage anaɗagawa bayan sallama tace Kikirani banada kati awayana. Daga bangaren sumayya bayanta kashe wayar tai dariya kai nawwara kenan badama , mamanta dake kusada ita tana jan charbi tace ke yarinyar dake aiki agidan nanko niko tana ina yanxu kwana viyu banajin motsinta?. Takoma gidan hajiar su maimuna da xama ai tin wancan loƙacin kuma wlh mama can yafi don harmakaranta take xuwa yanxu duka biyun batakuma aikin komai don allah kawai hajiyar ke riƙonta.mamata tajidaɗi Kai amma abi yayikyau dama hajia aitanada mutumchi ubangiji yatayata riƙo Amin mama kirana tayi tace nakirata sonake nayi sallar isha i saimi waya, Yaykyau kigaida ita. Game da moddibo saida akayi sallan isha i yashigo gidan.umma yasamu sunacin abinchi suna hira jefe jefe kamar bakomai haka umma tanunawa nawwara baƙaramin daɗi yajiba kusa da ummi da yusuf yaxauna tareda satar kallon nawwara yace Umma barkada dare Yawwa Ta amsa tana cigaba da cun abincinta takalli ummi Jeki kitchin kiɗauko ma yayanku abincinsa, Naɗe kafansa ƴayi bayan yasa abincin agabansa shinkafa dawakece dafadika tasha kayan haɗi gwaninsha awa yasan umma da iya girki shiyasa har sauri yake yaga yasa abincin abakinsa. Ummm umma kice kinan dai kamar dah😇😇 Suduka suka tintsire da dariya harda nawwara wacce tinda yaxauna bataƴarda sunhaɗa idoba tana kallonsa yadda yaketa lalubo idanunta ɗaxu tasharesa sbd tanajin kunyar umma sosai. Yaya santi kake Ummi tace umma ta kallesa tana ɗan murmushi kai modibbo kaifa baka rabuwa da abindariya inba hakaba yaukafara cin abincina Yakai wanne yaɗebo acokulin sannan yariƙe kunnensa Nadaɗe bamu haɗuba umma dole narinƙa jinkaina yana yawo asama gaskiya dai yakamata aragemin na anjima sbd xanƙara Mixasuyi inba dariyaba umma tace Kaga xaka ishi mutane da santi ni bani waje anan Yay dariya yana ɗaukar ruwa yasha sannan yay hamdala tukunna yamiƙe Inaso xankoma ni yanxu sbd akwai sauran abubuwan xanyi yanxu adaren nan Umma takallesa Yakamata ka samu kahuta Xan huta umma amma saibayan kin haƙura kuma nasamu nakammalada abindana sa agabana Tohm shikenan saida dafe kenan dai xakacemana Eh tunda yanxu komawa xanyi can wajen shi abokina umar. Akan maganar aikin gidan mannan Har yayi musu sallama yatafi yadawo Yawwa ummah gobe da sassafe yusuf yasharemin shagonƙofar gida xandawo da duk kayana insha allahu gobe dama maigidan nawa yau yasallameni xankama nawa sana ahn daban kuma yabani ishashshen jari daxan amfani dashi wajen harkantawa, umma kiyi haƙuri dawaccan maganar dan allah ummanmu saida safe Yafice yanagama maganar bataredaya dubi yanayin fuskartaba Harxaifice titiyahau mashin yatafi yadawo ƙofar gidan yatsaya domin baxai iyatafiyaba bai ji muryantaba donhaka yakira wayanta loƙacin tatashi itada ummi xasuje sukwanta tana ganin kiran takarasa dagudu tana kashe ƙaran wayar Hello yace Tace na am Kifito dan allah inƙofar gida inganki xantafi wlh harnatafi nadawo Tasa hannunta abaki donkar ummi taji abindaxatace domin taga ummin matasanja mata fuska xata iyakwasa taje tafaɗawa umma hiransu intaji Ƙasa tayi da muryanta sosai tukunna tafara magana Kaje kawai xamu haɗu dasafe idan kashigo kawai kaga yanxu umma na falo bata shiga ɗakintaba. Daga ɓangarensa. Haba dan allah ni inxaki fito ki fito kawai umma aibatasan inaxaki ba Wlh tasani domin vaka daɗe dafitabafa Kinga tom nidai kifito ina nan inajiranki aƙofar gida Ooooo wlh xakajajamin umma tana min kallon mara kunya inbahakaba yanxun da goben duk baɗayabane? Cikin faɗa kuma yafara magana Duk ɗayane amma yanxu nace nakeson ƙara kallonki waikinji kwa yadda xuciya take soyuwa akanki nawwara? Jin yafaɗi haka yasa gudun karciwon kirjinsa yatashi yasa taisaurin tashi tsaye tana ƙoƙarin ɗaukar hijab tafasa domin kar umma tagane waje xata,tace Tohm gani nan. Tayanke wayar ummi dake bacci ƙarya tamiƙe xaune tanabin nawwara dakallo kafintace Ina xaki anty? Bakinta har rawa yake wajen bata ansa Inaso xanshiga banɗakine Wani kallo ummin tabita dashi Tana fitowa taleƙa falon umma taganta xaune tana jin redio amma ba hanyar cikingida take kallowaba donhaka baxataga fitar taba Dasauri tafice tana warware ɗankwalin kanta tarufe jikinta. Kan dandamalin ƙofar gidan yake xaune sai wasa yakema hotonta awaya sai surutu yake ahankali ta salalaɓa taraɓe tabayansa dominjin abindaya kecewa Xoomin ɗin hoton yayi yana ƙwarama fuskarta idotareda murmushi kafon yafara magana "allah sarki abarƙaunata,farincikina, inasonki muradina irin soyayyar dabata rushe wa,ko talalace,kota gurɓace taxama ƙiyayya inamiki relly love mai wuyar samuwa aduniyarmu tayanxu,inasonki ummin yarana dama xan iyacikamiki alƙawarinki ke farincikina ce 💕 NIMA KAINE FARINCIKINA tafurta hakan muryanta narawa Sam baisan da xuwantaba saida sassanyar muryarta tadaki kunnuwansa cikin yanayin soyayya taƙarasa taxauna kusa dashi Nadaɗe dayimaka ƙyautar xuciyata dama akwai abindayafita danabaka aayau ɗin nan muradina amma ina so ka ƙara sani inasonka banida madadinka duk farincikina kaine Murmushin dake fuskarsa yafaɗaɗa Nagode sarauniyar iyaxance ƙwarai ni ma shedani dasoyayyar ki gareni karki wani damu niɗin nakine ke kaɗai. Dan allah fa Tace tana masa kallon tabbatarwa. Ƙara fuskantarta yayi tamkar maishirin shigewa cikinta. Ƙwarai makuwa ke kaɗai xam xamma mallaki Ƙasa tayi dakanta tanasa sa hannu abakinta sbd kunya Naji daɗi sosai kuma nagode dawannan Bakomai nidake duk ɗayane kuma kincancanchi hakane ke mai alfarmace awajena akodayaushe ladingona Ni gaskiya banason sunan nan Tafara tirja kafafunta aƙasa tana kaimasa duka Yafara gocewa yana karewa da hannunsa Sunankine fa wanne naraɗamaki sabd ƙauna Tahararesa Dama haka xakace mana kuma ai yanxu bakamar dah bane.allah kaƙara saina daina maka magana. Ah haba ah haba tauraruwas baxami hakaba kinga yanxu kihaƙuri amma duk bayan sati xanna rinƙa faɗa sauɗaya ko? Taƙi kulasa yaleƙo fuskarta Nace ko? dunƙule hannu tai takaimasa dundu yariƙe hannun yamiƙe cixo takaiwa hannun nasa dasauri yacikata yana dariya yaɗaga mata hannu tare da huro mata kiss yatafi hannu taɗaga masa tare da kama kunne alamun xanrama,loƙacin datakoma ummi taibarchi kuma bata haɗu da umma ba don haka itama rage kayan jikinta tayi kawai takwanta tare dayin addu o in kwanciya baccci kafin tarufe jikinta dabargo. Asuba tagari Good Night nawwara 💤🌙 😊 Sweet Dream, 🌠🌠🌠🌠🌠🌠🌠 Assalamu alaikum warahamatullahi wabarakatuhu 'yan uwana al ummar musulmi inayimaku barkada wannan ranata sallah 2019.inakuma tayamu murna dafarincikin ganin wannan rana mai albarka allah yamaimaita mana yasa mawuce lafiya amin Kuna tare dani shamsiyya Adam 🌠🌠🌠🌠🌠🌠🌠 Kafin umma ta tashi daga baccin datakoma bayan sallar asubah loƙacin nawwara tafara aiyukan gidan xuwa bakwai tagama kimtsa ko ina tashiga kitchin kasan cewar batasan abundasuke breakfast dashiba yasa tatsaya tana tunanin toh mexata ɗora tajuma tana tunani kafin tashiga duba kayan abincin kichin ɗin taga wanne xaifi sauƙi dankalin turawane dana hausa sai doya kwaya uku datarage sai kuma wani garin kunu da shinkafa wanne yafi rabi sai taliya kwali huɗu anbuɗe ɗaya bata gama duba sauran kayan abincinba tatsaya kan doya taɗauki ɗaya tagyarata taɗora tana ɗan dahuwa ba luguf ba tasauke tafasa ƙwai tasoya taɗora tea cikin ɗan ƙaramin loƙaci takammala tafasa shayin tajuye aflass sannan tagyara ɗakin girkin takashe mungal ɗin takoma ɗakin ummi ta ɗauro xani da hijab akai tashiga wanka loƙacin data fito ummi ta tashi tana wanke baki kayandata taho dasu kala ɗayata saka ta ninke waɗannan taxo dasu ajikinta tasa ajaka tashafa man ummi sannan ta nufo ɗakin umma. Loƙacin umma tadawo daga kichin taga aikin datayi takuma tambayi ummi tace ba ita bace tajidaɗi sosai sallamatayi tashigo gefe tasamu taxauna tagaida umma Amsawa tayi fuskarta da fara ah badai kamar dahba, Yusuf da ummi ne suka shigo gaida umma sukafaraƴi sannan ska gaida nawwara, Yusuf ne yace Umma bari naje nashirya makaranta asamun abinchina ina karyawa xanɗauka natafi yau xamu fitaxiƴarada malamanmu ance muje dawuri. Umma takallesa da kulawa Shikenan ke ummi ɗauko kayan abincin akicin sannan kije kema kishirya Tamike tana fita Bayan sunkarya tare nawwara takwashe kayan takai waje tawanke ummi da yusuf sukatafi makaranta Musalin tarada rabi modibbo ƴashigo anan yayi break suna hirada umma Saidaya gama yadubi umma Dama umma inaso muyi wani magana dake Ta gyara xamanta tare da bashi hankalinta Inajinka Umma akan maganar nawwarane dah sonake tadawo nan gurinki tabarcan gidan damuke dah inaganin xatafi samun kulawa da kwanciyar hankali ananɗin lurada yadda taɗaukeki tamkar innarta tohn kuma gashi ita hajiar datake wajenta tace tanaso nawwara takoma wajenta taroƙi dai alfarma gashi ni namarasa mixancemata mundai ƙyale akan eh xatakoma yau. Umma da tundayafara maganar taxuba masa ido tana daɗa karantar ɗan nata lallai baƙaramin so yakewa nawwaraba Hummn naji tohm nidama ai afarkoma nanumaka bason xamanta nake taredaniba donhaka shawarar dakuka yanke tayi kuma karhakan yasa kaitunanin ƙin nawwara nake aa wlh inasonta ayau ta auri wani xanmata hidima dai dai ƙarfina. Yakwantar da murya tamkar mai shirin kuka Umma miyasa bakyasonta atare dani Sbd kawai inajin wani al amari atareda ita wannan hujjar mai girmace baxantaɓa faɗamaka ita yanxuba duk dabanrantseba sbd dole wataran buƙatar kasani ɗin xata taso amma kasani baxaka auretaba nikam nagama wannan maganar Ita ɗin rayuwatace baxan iyarayuwa babu nawwara ba Tajallasa da yatsa Xaka iya rayuwa batareda itaba donhaka kamaida hankali jikinka Ƙafarta data ɗaga xatashiga falon tatsaya jikinta rawa kawai yake sbd baƙin labarin dataji daga bakin umma hawaye kwa batasan loƙacin dasuka fara sauka afuskartaba jikinta rawa kawai yake.dikkan hannayenta taɗora aka tafasa ƙara.da sauri modibbo da umma sukayo kanta kafin suka ƙaraso tafara jada baya tana shashsheƙar kuka tajuya tai ƙofar waje dagudu tana maicigabada kuka tamkar rantaxaibar jikinta tafice da gudu.rufa mata baya modibbo yayi umma ma hijabi taɗauko tabi bayansu Gudu kawai take batamasan indaxata nufaba tsakiyar titin daya fito daga ƙofar ruwa dai dai fistbank tashiga tsakiyar titin idon ta arufe dayake ranace bama ababan hawa sosai atitin amma ɗaya hannun wucewa suke sosai ƙoƙari take tatsallakashi ta isa mai ababhawan taji andanƙe hannunta wani baƙincikine yaxo yatokare mata maƙoshi taji gwancin mutuwada abindaxata fuskanta gaba saiji yaytafaɗi dasauri yacicciɓeta yasata amotarsa dai dai loƙacin da modibbo ke ƙoƙarin tsallako titin amma wanne yasata amotar haryaja yacilla kan motar titi, gidan hajia ya nufa kai tsaye da ita yanyin horn getman yabuɗe yashiga dakan motar dasauri yafakata yafito ahannu yaɗaukota yashigo falon hajia Daƙƴar hajia ta iya motsawa daga inda take bakinta narawatake furta Inna nillahi wa inna ilai hirrajiun, me xangani yusrab kamar nawwara menene yasameta menene yafaru da nawwara? Kan 3sta yashinfiɗar da ita yayiwa hajia baayani game da abindaya gani Kan nawwara taje tana jijjigata Kaga mukaita asubiti kawai ɗaukota muje yanaɗaukarta hajiana saɓa mayafi modibbo yafaɗo falon ahargitse hawayene kawai kexuba aida niyarsa Karaf yahangi nawwara hannun yusrab. Wani baƙincikine yadunƙule masa arai yanufesa afasace tareda fincikota xuwa jikinsa yaɗaga hannu xai yarfa wa yusrab mari cikin xaman nma yusrab yacaɓe hannun modibbo . Karka soma aikata kuskuren dakake ƙokarin aikatawa domin xakai nadama yusrab yayimaganar yana watsi da hannun modibbo. Axafafe modibbo yafara maganar tamkar xaishaƙe yusrab Kayi kuskure kai kumada ka taɓamin mata domin sainai shira ah dakai wlh sai kafaɗi kai wanene daxaka kai hannunka jikin matar daxan aura, Hajia tashiga tsakaninsu Ya isa da allah duk kuxauna domin kunsamin kaina aduhu musamnam kai modibbo Nawwara dake motsi tana ƙoƙarin buɗe idanuwanta amma takasa jin maganar umma kawai take akunnuwanta "baxaka auretaba domin hujja maigirma yashafi ahli inason kyakkyawan tsatso daga gareka mahmud" Hannunta takai kunneta ta toshe sbd tadainajin maganar amma ina saima ƙari danhaka dawani kuka maicinre ta tsinke tana janye jikinta daga jikin datajita ajiki duk dabatayi ido biyu dakowa awajenba amma tasan tana guri mai aminci Dukansu ido suka xuba mata hajiace ta taso taxo inda take tana kama hannunta Nawwara kidaina kuka Faɗawatai jikin hajia tana maicigaba da risgan kukanta, Nashiga uku hajia rayuwana yanufi wani ɓangare daban nakasa gane komai. Tashafa kanta Menene yafaru ne Taɗago takalli modibbo shima idanuwansa akanta suke ko ƙiftawa bayayi tanuna sa da yatsa Shine xaibaki amsar tambayarki hajia abuɗaya nasani shine nayi asarar masoyi wanda yakemani soyayya domin allah soyayyar dabaxansamu mai mani irintaba hajia,nibakowa bace alamu yanuna amaganar data fito daga bakin dabaxaimin karyaba niban da tsatso maikyau waye toh xai yarda ɗansa ya auri 'yar tsatso gurbatacce, wannan shine dalilin hawayena, ƙasa modibbo yayi dakansa yana sharar ƙwallah hajiama jikinta yayi sanyi anrasa mai kuma magana kukan ladingo ne kawai da shashsheƙa ketashi tana sharar majina Yusrab tausayinta yamamaye xuciyarsa soyayyarta yajitaƙara ƙarfi aransa yanaji koda mahaifiyartace uwar karuwai shixai iya amincewa aurenta donhaka yamiƙe yaƙara inda suke Idan don wannanne ki kwantar da hankalinki nine xansoki ahaka xan miki so wanne yafi wanda kikarasa xan iyasadaukar darayuwata wake inasonki baxantaɓa wulaƙantaki ba koki fuskanci masala yusrab nasonki nawwara kisharehawayenki kikuma amshi soyayyata, Tana lamgwaɓar dakanta jikn hajia Karya kake kai baka isa kasota irin yadda nake sontaba nawwara tawace Modibbo kemagana yana tashi tsaye Yusrab ya jefamasa wani mugun kallo Yayima hajia sallama yafita modibbo xaibisa hajia tariko hannunsa Kicikani baxanbarsa ba, babu wani ya isa ya rayuda kaunata bayanni, nine mijinta sai yasan yafurta so gareta wlh, "Ya allah mahmud cooldown pls na ya ina magana kana ƙoƙarin kwacewa kabisa kaga xo nan kaxauna Bin bayanta yayi ransa aɓace ƙasa yaxube tareda ƙuma kansa da kujera Narasa yaya xanyi da rayuwata hajia komai yanaƙoƙarin yaxamemin maiɗachi, nakasa fahimtar mahaufiyata,wannan al amarin duk yanafaruwane sbd baba bayadarai da duk hakan vaifaruba,banaso narasata domin baxanbar wani ya auretaba wlh iyakarfina baxan yardaba, Hajia tariƙesa tana karanto duk addu ar dataxo bakinta tana huramasa har yasamu yajingina da kujera tareda tallafe fuskarsa da dukkan hannayensa Nawwara dake gefe tana sharar ƙwallah taxuba masa ido domin yanxu tafi tausayinsa kuma sama dakanta Hajiace tashi ga yimasa nasiha da nunamasa ƙarfin ikon iyaye akan yaransu. Har saidataga jikinsa yayi sanyi yasauko sannanta umarcesa datashi yaje gurin mahaifiyarsa yayta lallaɓata har ta amince itaxata shiga maganar taje tasamu umman Sannan daƙyar yalallaɓa yatafi amma nawwara ko motsawa daga inda take batayiba, Rayuwane yasauya al amura suka kwaɓe yayin da modibbo rayuwa kemasa baraxanar rasa ladingo.domin umma ta take da ƙafar dama akan itasam batayarda da aurenta da yaronta va domin batada tsatso yayi yayi tagayamasa menene yasa tace haka amma tace ba yanxuba danhaka duk rayuwan badaɗinta yakejiba ko ina badaɗi idan yaje gidan hajia wajen ladingo kukane ke rabasu arasa mai rarrashin wani. Kasuwancin dayafara na gwangwan ba laifi yanasamu sosai domin umar aboƙinsa ne ke nunamasa kan harkan sana an, bayamasa hassada kokaɗan kuma shine yake kwantar masa da hankalinsa idan yakawomasa labarin abindake faruwa, Gameda ladingo kuwa tarame sosai tayi wata fiyu da ita tamkar wacce ta tashi daga jinya dik inda hajia takai da matsamata akan tachi abinchi bataci saidai taci kaɗan ta tashi kotasamata kuka inta takuramata, dr yusrab kuwa yabuɗe wuta akan xuwa gidan hajia ba yakwana uku baizo yaga ladingo ba tunbata kulasa hartafara ɗankulasa suyi hira sama sama yatafi shima yanajindaɗin hakan domin yanasa ran xata amince dashi tasaba dashi watarana harta amsa soysyyarshi, 💚tofa kunji makaranta anyakuwa tunanin yusrab xai tabbata ladingo ta amshi soyayyarsa? Toh bari muga yadda xata kaya, takuce dai Shamsiyya Adam (Matar yaya) akodayaushe taredaku acikin littafin ladingo na modibbo💚 Maimuna ce kwance jikin wani saurayi wanne baxai wuce shekara 27 dandogo fari dakaɗan yafi ta shekaru ƴanashafa gashin kanta da dukkan hannayensa tareda kisss ɗin wuyanta tana danne dannen waya ta mari gefen hannunsa Kaga kb nifa banason rashin haƙuri fa da allah. Sunkuyowa yayi dai dai fuskarta Haba baby menene narashin haƙuri ke ma fa kinsan yadda kike da sugannan baxan iyahaƙuriba mutƙar kina kusadani Taja tsaki kaɗan Hmmn dama haka xakace mana kafin watama kafaɗamata don ku maxan nan bakuda tabbas wlh Kafin yayi magana nancy tashigo ɗakin tana xuƙan karan tabar dake hannunta xubewa tayi bisa kujeran dake fuskantar su Kai kuna sha aninku baruwanku kb kanashanawa Kb yaɗaga mata hannu tareda jinjina irin nawaɗanda suka jiƙu adniƴar holewa Ƴayi babbar yarinya ɗanmiƙo min sigarin nan kara ɗaya. Cillamasa tayi tana miƙamasa leter Kaima xaka ɗan taɓa kenan Maimuna takarkato da kanta tana kallon nancy. Tareda yatsine fuska domin batason hayaƙin taba Ke wlh baƙaramar 'yar iskabace nancy tunjiya kikefama ɗurawa cikinki wannan hayaƙin don iskanci kuma saikinxo wajen danike xaki xauna kisha. Harara nancy ta cilla mata tana janyo filo tatokare bayanta tace Eh naji cikina dai nake ɗurawa ba iskanci nake ina yayarwa kaina xunubiba Miƙewa maimuna tayi tana sa abayarta Nikike faɗawa haka, toh ta allah shiyasa kullun nake ganinki agida akame Nancy tai dariya Kobanxaunaba dai nafi wata inaxamama xaki jawoni daina fito............... Duka maimuna takaimata yasa tsayar da maganar tana hara rarta Kb kwa dariya kawai yake Nan suka gama tumbelensu suka tattara suka tafi shima yakama gabansa. Wa iyaxubillah allah yakiyayemana xuri ah daga irin wannan mummunar rayuwa amin Sumayyace xaune tasa ladingo agaba tambayar duniyar nan tayimata akan abin dayake damunta amma tace ba komai abin har yaba sumayya haushi tamiƙe taima hajia sallama tatafi ranta aɓace Tanafita ladingo tasa kuka hajia tashareta sbd yanxu tasaba da wannan kukan kullun acikinsa take yanxu badare barana, Bayan wata biyar da faruwan al amari inna tacije yayin da modibbo ke ƙoƙarin yanke ɗanyen hukunchi amma kafin haka ladingo ta ankare domin tayi alƙawarin baxata taɓa yarda yabijerewa mahaifiyarsa akantaba donhaka yau tana xauna agidan hajiama batanan Dr yusrab yaxo Yasha mamakin yadda taɗan saki raidashi Yatambayeta hajia tace tafuta gidan gaisuwa Yadubeta nawwara har yanxu dai loƙacina tatafiya mahaifiyata nata matsamin kan maganar infitar da matar aure kekuma kinƙi ki amshi tayina wlh inbakeba saidai naitaxama har xuwa wani loƙaci ban aureba Takaryan dakai Dr kenan xanfaɗamaka wata magana amma karkamatsamin kansai kaji dalili. Harsauri yake wajen sonjin maganar Inajinki inajinki baxanmatsamikiba wlh Kasan waceceni afarko domin duk abindayake faruwa kasani Yaɗaga kai alamin eh Tacigaba Tohm ka amince xaka aureni ahaka? Na amince mana xan iya aurenki ahaka akodayaushe mutƙar ke kin amince da aurena Tashare guntuwar ƙwallar idanunta dake baraxanar xubowa dagacan ƙasan ranta kuma kukaxuciyarta take Shikenan kaxo miƴi aure nanda kwana goma nakeso miyi auredakai yusrabb Axabure yakalleta domin yanajin maganar tamkar amafarki kuma daga bakinta tafito yaƙura mata ido don tabbatar da gaskiyar maganar Dagaske kike nawwara? Tace Eh kamar yadda kaji, Allahamdulillahi allahamdulillahi allah nagode maka insha allahu xanyi kamar yadda kikace kwana goma bi ixnillahi ta ala xan aureki, Tashi tayi tana dafe kanta Wayyo kaina Subhanallahi menene yasameki Ganin yadda duk yatada hankalinsa yasa ta yatsine fuska Um um ɗan ciwo yakemun kaɗan basosaiva xanɗanshiga ciki. Sallamar hajia ne yadaƙatar da ita bayan tayimata sannu da dawowa tashige ɗaki, Dr yusrab bayan sungaisa da hajia yake labarta mata duk abinda suka tattauna tsakaninsa da mutuniyar, hajia taji daɗi sosai domin itama tanaso nawwara ta haƙura da modibbo domin umma batada niyyar saukowa.duk da yana bala in bata tausayi yaron,haka suka rabu da yusrab akan xanturo asan yaxa ai lefe kwa yace tindaga ƴau xaije su siyo shida kanwarsa xuwa gobe sungama haɗawa, addu arsa dai ɗaya allah yasa momƴ ta amince akan kwanakin bikin, Bayan koma warsa gida yasamu momynsa da maganar taji daɗi sosai kuma ta aminceda auren musamman dayafaɗamata kowacece yarinyar bai boyemata komaiba kanwarsa budurwa amina tayi murna yayanta xaiyi aure harta ƙagu taga wacece wannan domin batin yanxuba akefama dashi yayi aure amma yaki 'yammata da dama sun nuna soyayyarsu garesa amma yawatsar sbd bawacce tayi masa acikin kwana biyu labarin auren dr yusrab yabaxa cikin family saita ya momy murna ake daga kowanne ɓangare.na ahlin nasu kafin wani loƙaci maganar taiƙarfi anxo annema masa aure anbada kuɗin neman aure antsayar da ɗaurin aure laraba maixuwa farinciki awajen hajia ba acewa komai tabada kuɗi wa ɗaya dagacikin ma aikatan compnyn kawo kayan ɗaki naƙasar waje ya kawo mata kaya sannan tasamu watamace daxata kulada jikin nawwara har ranan laraba da xa aɗaura mata aure. 💜💜ina bama masu karatu haƙuri gameda yadda xasuji wannan ƙarshen labarin,ba ina ƙirƙirabane aa labarin gaskiyane yafaru agaske sai kuma ɗan wani abu danaƙara domin labarin yatsaru yadda xaibada ma ana yakuma yi daɗi, inamaku fatan alkhairi💜💜 ❤dagataskar MATAR YAYA❤ Adurƙushe yake agabanta kansa aƙasa kuka yake sosai yanaroƙonta Umma rayuwata nacikin wani hali kitausayamin Modibbo nafaɗamaka abindayake raina donhaka shawara tarage gamaishiga rijiya, damar kace kaje ka auri nawwara amma ba hannu na Share ƙwallah yake wata nafitowa Baxan iyaba nayi aure bakyaso baxan iyaba umma kuma nahaƙura da auren nawwara umma kuma insha allahu baxanƙaramiki maganar nan ba xanrabu da nawwara naƙƴaleta tayi rayuwarta. Tashi yayi yafice yashagonsa yashiga yaɗauko wata tsohuwar jaka dayadaɗe daboyeta acikin kaya yakwanceta yaɗauko wani kullin abu yafito Kamar kodaƴaushe hakayasameta kasan 'yar bishiyarnan tana aikin datasaba hawaye shi harmamaki yake yadda batagajiyada kuka. Saidayayi sallama yakaisau biyar sannan taji kusada ita yaxauna sannan yafuskanceta Ki rage kukan nan nawwara karya cutar dake Tasunkuyardakai Hamm ba abunda kukan nan xaimin xubar hawayena shine sauƙin da xuciyata ke samu rashin xubarsa ba abindaxai ƙaran bayan ƙunar rai da raɗaɗin xuciƴa,ka ƙƴaleni xanrayune amatsayin da shine ƙaddarata Tafashe da kuka Nasan umma baxata taɓa amincewa ka aureniba,nikuma nafi so ka kasance mai biyayya agareta domin kasamu albarka da kyakkyawar rayuwa, koda badaniba ni nasan kainawane.baxandaina maka fatan alkhairi ba harƙarshen numfashina ina....s .o.....n. ka Idanunsa suka kaɗa sukai jaxur bakiɗaya kansa yakulle xuciyar wani radaɗi take da tafasa. Daxaran yahaɗiyi yawun bakinsa saiyarinƙa jinwani ɗachi maitsanani,dole yanisanci nawwara domin mutƙar yanaganinta acikin wannan haln

Chapter 7 of 10