Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 7
sare ne kuma bani kadai bane da abokan kasuwancina karki damu kema ai mijin naki yafadamin wata biyar xakuyi ku koma 🇳🇬 Tai shuru Lfy kikayi shuru dota ko bakyason mijin naki ne iyee har yanxu dai kinki ki so shi ko shikennan nasani dama xai wahala ki yi biyayya ga umar nin daddyn ki yadda yakamata dota nagode Aa daddy kayi hakuri dan Allah wlh baya kulani baya xama agidan bantaba ganin fuskarsa ba saidai idan dare yay......... Yadakatar da ita da sauri Ya isa bance saikin fadamin wani sirrinku ba dota amma komai xaimiki ai ba haramun bane ba mijin ki bane tunda kwa ya aureki dole ki fuskanci chanjin rayuwa bakuma irin wacce kike agidan ku ba don haka kimai da hankalinki jikin ki mutkar kinaso mu shirya. Tai shuru kafin tace Daddy shikennan insha Allahu xangyara amma yaushe xakaxo to Xanxo yaushe kikeso naxo Daddy yau mana Yayi murmushi tohm shikennan xanxo da yamma nakira mai gidan naki ai yace yafuta sai wajen gobe xai dawo yaje wani yanke acikin dibai kuma naso mugaisa dashi tunda ni gobe xankoma daddy kaima kaga halin nasa kenan tace tana cigaba da cewa Daddy bari natashi namaka girkuna masu dadi Tohm yace tare dakatse kiran yasauke wata kyakkyawan ajiyar xuciya yasamu wata damar dole yadamata kan Bayan tagama masa girki tayi wanka cikin wani shegen bakistan kalar pik mai haske ta daure gashinta da ribom wanda yaxubo har kafada light make up tayi bakaramin kyau tayiba domin kuwa ma u sakin baki tayi tana kallon ta lallai yarinyar nan kyakkyawa ce tab dole alhaji yarude tafini komai ai humm Ranki yadade kinsha kyau fa yau bos xaiga wanka wanda yadade bai ga maikyansa ba Ismat ta harareta Hmm kinga nifa daddy na nayiwa wannan kwalliyar dakike gani domin kuwa shi wanda kike maganar bansa shi asahun mutanen dasuke akwai su ba aduniya donhka adana xancenki karki batan rai yau inajin garin kamar sallah ne Ma u tace Hmm Tana mikewa domin kuwa tana kallon shirmen Ismat dahar take daukar mafarkinta gaske xataga wannan chakwakiyar kwa Musalin biyar daddy yayi amfani da address yaxo Fadawa tayi kirjinsa tana murna daganinsa shima kankameta yayi yana dariya kafin tafara kukan shagwabar tata datasaba wanda kuma shima yadade dakewarsa donhka yau maraba yake dashi Dota na abar kuka banaso fa Ta lafe ajikinsa tana jan majina Daddy dole nayi kuka yau kwana nawa banganku ba yanxu kuma mama ce tafado min arai Yafara shafa kanta Tom ya isa bari naci abincin tare sukaci suka koshi yaukam tana cikin farin ciki mikewa tayi tana cewa Bari nakira ma u maikula dani kugaisa daddy Murmushi yayi Tohm bari nayi sallah ko Tanuna masa dakin maigidanta yashiga nan yasauka Tarakasa kafin tafito tatafi dakinta itama tayi sallah Yaukam har wajen karfe taran dare suna tare da daddy suna hira yakiramata mama suka gaisa taji dadi sosai mikewa yayi yana hmma Dota bari naje nakwanta gobe sammako xan nafuta Tamike Daddy toh naxo dakinka nakwana Yagirgixa kai Aa dota baxai yuwuba karmijinki yadawo da anjima baisameki ba karkisa naxama karamin uba mana Tarike hannun sa kam jikin ta narawa domin kuwa yakara tsoratata dayace ko mijinta xaidawo anjima itakuma bataso abindaya faru da ita yakuma faruwa Aa daddy dan Allah muje wlh baxai dawoba daddy cinxalina yake wlh Tafara kuka rumgume ta yayi suka tafi dakin maigidan Saidaya watsa ruwa sannan yahaw gadon lokacin harta fara bacci donhaka bai gaggawar tabataba saidata nutsa abacci tamanta agarin data ke sakamakon hodar daya kara busa mata ahanci daxu, Wajen tunkarfe shadaya yafara lalata da ita bashi yasamu nutsuwar kansa ba har wajen karfe ukun dare lokacin daya tabbatar hodar tagama aiki kenan kodayaushe kuma xata iya farkawa dama tana motsawa tun lokacin dayake kan yimata rashin da a,musamman farkon hudata dayayi saidata yi wani kwakkwaran motsi wanda yakusa kai kan alhaji kasa amma baisadudu ba sbda shedan yabuga masa ganga aka. Wa'iyaxubilla! Allah kaimana tsari Amin Ganin halin datake ciki yasa alhaji tsorata yaji mata ciwo, da sauri yadauketa cancakat yakaita dakinta yakwantar akan gado yadawo dakinsa sbda baifi minti biyar yarage mata tafarka, wanka yashiga yayi yamaida kayansa yanufi dakin nata kamar baisan komi ba Cikin baccinta tafara jin wani xafi na daminta kokarin tashi take amma takasa saidakyar ta iya jngina bayanta da fuskar gadon tana duban dakin saitaganta adakinta tamai da dubanta jkinta uwa uba kasanta abindataganine yatsoratata ta fara bude idanu cike da mamaki Meyake faruwa dama daddy saidaya dawo dani dakina nashiga uku wannan mutumin yaketamin mutumci nashiga uku wayyo Allah na abindanake gudu ya afku Kuka take iya karfinta tana dukan gadon tare da yayyagar gashin kanta fuskarta kuwa facha facha take da hawaye da majina anrasa wanne xai tsaya Daddy yaturo kofa yashigo Lfy dota Wani ehu takuma saki tana nunamasa jikinta Subhanallahi yace yana karasa wa kusa da ita Daddy yaci amanarka wanda kabawa aurena baisan darajar mace ba daddy wlh kowaye shi dan haramun ne haihuwar kwararo dan............... Dauke ta damari daddy yayi tare da mikewa ransa abace Kisan mixaki rinka fadawa mijinki bakowacce kalma bace ta cancan ta kigayamasa koda kwa abindayayi ba hakkinsa yakarba ba bari naturo miki ma u Yafice yana hara rarta sbda maganarta tataba masa xuciya Dafe gunda daddy ya mareta tayi tana kara tsinkewa dakuka wannan wacce irin masiface Ma u dake falo tana musu labe tana jin alamun futowarsa takoma taxauna dasauri tana daura xani turata yayi wajen Ismat tagyara ta Shuru tayi tana so tafahimci wni abu domin kuwa har yanxu bata gama gane komai ba tana dai tasa ido domin tafahimci abun yadda yake Amma kuma lokacin dataje taga halin daya sa Ismat bakaramin tausayamata tayiba kasancewar yanuna mata rashin tausayi ainun domin kuwa ko ita karuwa akayi wa haka saitaji jiki bare wacce batasan komai ba a abin kuka Ismat keyi sosai lokacin da ma u takaimata ruwan xafi toleit tace tashiga ehu tasaki maitaba xuciya tana neman taimako ma u dake jikin kofar toleit din ta waje tace kartafito tayi hakuri taxauna xaidaina mata xafi Ahankali kuma tadainajin ciwo amma hade kafafun ta saitacije lebe Ma u ce tataimaka mata tafuto daga toleit din bayan tadan wanke jikinta tayikuma natsarki kamar yadda malamin islamiyyar su yakoyamusu. Dakyar ta iya gabatar da salla Haka breaka fast shima saida ma u tai tabata hakuri da lallashinta tukunna ranar har yamma tana daki domin kuwa bajindadi take ba Ma u ce tasamu Alhaji adaki sbda kiran dayayimata Gani Alhaji Yajikin Ismat Alhaji dasauki amma gaskiya kayima yarinyar nan mugunta haba kamar bakataba aure ba Yaharareta Hum tohm yimin fada tunda bansan abindaya dace nayiba nima bansan ya akayi haka tafaru ba wlh kawai bansan meyake damunaba akan Ismat ma u son yarinyar nan nema yake yamin yawa Hum shikenan ai yanxu gashi can nabarota tanadanyin bacci tahuta kuma jiya take fadamin daddyn ta yaxo bamu haduba har yatafi amma kaikahadasu awaya ko data amsa miyasa bakaso tagane kaine mijinta kuma daddynta tunda donka auri yar aikinka wani abune itafa batasaniba Daga mata hannu yayi Uban uwa yafadamiki hakane tohm karyane baki chanka dai dai ba sokike nixaki bigi cikina kiji yadda abun yake kiji dadin munafunci tohm baki isaba baxanfada miki gaskiyar lamarin ba kuma ranar monday ne tafiyar ki karki manta Ranta abace takallesa Karkasake kasake maimaita xagina Alhaji domin kuwa kaikasan cewa kar tasan kar badan darajar Alhaji nura ba dabanyi aiki dakai ba kuma wannan shine nakarshe wani aiki daxai kuma hadamu Tatashi xata fuce tatsinci maganar sa Kinaso ki wuce gona da irine kuma kema kinsani kwarai kinsan kanku kilaki baku da amana da dakinku gwara bukkar kara, duk wanda yasakar muku sirrin sa kwa bashakka xaitsincesa adandalin ibeji, kiyi hakuri daxaginki danayi rainane abace domin Ismat tayimin wani furuci daya dugunxumani sai kikaxo xaki dora Hum tai wani mugun murmushi Ganin kamar tasauko yasa yakuma cewa Idan akwai sauran maganin nan danabaki inaso bayan karfe takwas kisamata atea tasha xanshigo Xaro ido ma u tayi tana kallonsa Amma bantabbatar darashin imaninka ba saiyanxu Alhaji amma kayi asannu watarana kuskuren shi xaka girba Mikewa yayi yana cusa hannayensa acikin aljihu Wannan ke yadama har gwarani halal nake deba kekwa ai kinsan matsayinki anan dacan Yafuce abinsa Cijan yatsa tayi tana yin kwa fa yaxama dole tanunawa Alhaji sanam irin halinsu na gogewa abariki saiya raina kansa wlh, Allayashiga baiwar Allah Ismat abindaya faru jiya daddare haka yau ma yakuma faruwa Tana kuka tana wanka Aikuwa yau tashirya guduwa domin kuwa baxata xauna tamutu abanxa ba ko ma u baxata fadawa ba xata silale ne kawai saidai taga ba ita amma inaa tundata lallaba tayi sallah tafadi anan bacci yasaceta sai karfe goma tafarka atsorace sakamakon dama afurgicen take kodayaushe Bashiri ta nemi takalminta tasaka tadauki wayarta tacilla ayarkamar box tafuto falo ma u ce ke jera breaka fast Daddy yabudo falo yashigo Dagudu taruga tana dangashi ta rumgume sa Daddy daddy dan Allah kadaukeni mugudu dan Allah daddy mugudu agidannan karya kasheni daddy ko bakwasona yanxu Rike yayi yana hararar ma u dake kallonsu tana kokarin tantance wa kanta wani abu Ismat nace ki kwantar da hankalin ki ko muje kixauna Yarike hannun ta yanaxaunar da ita ma u tasaki baki Kafin taidakinta sbda mugun kallon da Alhaji ke jefa mata yanakokarin narkar da ita agun Dakanshi yaba Ismat abinci yana lallashinta sannan yace takwanta tahuta bari yaje dakin maigidan nata yayi masa magana Yanatashi ma u taxo tana xaunawa kusa da ita Antashi lfy ma u Ma u ta amsa tana cewa Yajikin naki ranki yadade Dasauki ma u dan Allah idan natambayeki xaki iyaban amsa Ma u tace Eh masala Ismat tatashi xaune tana kama hannun ma u Dama sonake dan Allah idan kinada hoton axxalimin mijindayake aurena dan Allah kinunamin naga mummunar fuskar wanda baisan Allah ba arayuwarsa natsanesa kafin nagudu nabar gidan nan nagansa kodan karnakuma katar dashi awata sigar Ma u ta numfasa domin kuwa wannan wata damace taxo mata wacce xata iya rama cin mutumcin da Alhaji yayi mata shine tafasa masa kwan dayake ta riritawa har yamanta da wacece ita ya takata jiya, Tohm saidai idan kinmin alkawarin xaki yarda idan nafadamiki Eh xanyarda mana Alhaji sanam shine mijinki Mikewa Ismat tayi tana dafe kirji kafin tace. Daddy Ma u Tace Kamar yaya menene ainihin matsayinsa agunki Ismat taxube jagwab tana cewa Dama nasan wasa kike yimin ma u sokike kiwai kisan wacece ni toh daddy mijin mamana ne tun inakarama ya auri mamana Ma u taxaro ido Mijin uwa mijin 'yarta Tafada afili Ismat tace Karki sake fada domin kuwa xan iya aikata miki koma menene ma u akan ki kokarin tursasawa xuciya ta wani abu game da daddy Hum Ismat kenan baxaki gane ba amma xankokarin ganin kin gane yanxu kikwanta xanje nahada wani filan saiki ga xahiri kawai Tana gama maganar tamike tana nufar dakin da Alhaji yashiga Ismat ta mike gaban ta na dukan uku uku talabe jikin kofar Sbda dabata daxabin dayafi hakan gabanta kuwa saifaduwa yake xuciyar ta na kuka wanda ido bai isa yagani ba Ma u tasameshi yana daddana loptop Alhaji Alhaji Yadago yana murmushi Ya akayi tagidan nura da alama dik farincikin tafiyarki gobe kike dan naga alama afuskar ki Ta tsaya tana goya hannun ta abaya Hakane Alhaji ai shiyasa nake kara jajircewa wajen kula da aikina sbda aski yaxo gaban goshi Alhaji Yasaki dariya Hakane ma un nura kodai wani abin albishir din akaxo min dashi Tai dariya Kamar kasani kuwa domin yanxu naimaka wani aiki mutuniyar taka ai nakuma samata maganin nan atea tasha yanxu xancen danake maka tana can falo abaje sai yadda kayi wlh Murmushi yayi kai amma kinkyauta tohm saiki kauda kai malama kitafi dakinki domin kuwa banason labe karki katse min jindadi Angama Alhaji tace tana kashe masa ido Tayo gaba yabiyo ta abaya kafin Ismat tayi wani yunkurin matsawa daga kofar tafadi awurin sumarmiya sbda abin yagirmi kanta. Ma u da Alhaji atsorace sukayo kanta atare Alhaji najijjigata ma u natsaye tana dariyar samun nasara domin kuwa tasan komai yakwabewa Alhaji yau yaga aikin kilaki dakyau Daukar Ismat yayi yanasabarta bisa kafadarsa, getman ne yay masa direba sukai hospital Ma u kuwa tahada inata inata tana dariya tare da tattare duk wasu kudinsa daya aje agida tadanna ajaka takarawa motar ta mai hotel takama takwana gari nawaye wa tahau jirgi sai nigeria. Tana farkawa taganta adakin hospital Cixge karin ruwan dake hannunta tayi tana dire kafafunta kasa tamike kaitsaye kofar data gani arufe tanufa domin ta tabbata kofar fitace tagwamci tafuta tabata adibai datakuma toxali da idanun daddy tatsanesa samada kowa aduniya sama da mutuwar ta ma tanajin xata iya harbe daddy daxaran tatsinci bindiga ahannunta macucene irin wanda bai damahadi aduniya hawaye ne kexuba sosai a idaninta Wani nouse ne yatareta da tambaya Harararsa tayi tana jantsaki xata wuce yariketa da turanci yafara magana Inaxaki wanda yakawoki yace kar abarki kifuta Daukesa tayi damari bayan tafaki idaninsa yadafe gun sbda wani xafi dayaji yaxiyar cesa kafin yayi wani yunkuri taxuba da gudu tabacewa ganinsa ababban get in futa sukayi kiliya da Alhaji Baya tafara ja tana sunkuyar dakai sbda ba abundayake dawo mata irin abundaya faru tsakaninta dashi nakwana biyu dakuma irin maganganun dataji sunyi da ma'u batakaunar kuma hada ido dashi arayuwanta Matsowa yake gurinta amma matsawa take tana kuka kafin tadakatar dashi dawata tsawa wacce ita kanta batasan ta iya ba Karkace min komi karkace min komai banmamakin wannan cin amanar dakamana ba domin kuwa shine mutumcin dakawa mama kacutar damu ka cucemu kadai daita min rayuwa Allah ya isa tsakanina dakai sanam Allah yawulakanta rayuwarka Allah yadakile maka dikkan wasu kofofi dakake samun farinciki, Taxube kasa akan gwiwoyinta tare da daga hannayenta sama wasu xafafan hawaye nacigaba da bulbula Allah narokeka dangirman xatinka don sayyidis sadati ka wulakanta wannan mutumi kamar yadda ya wulakanta mu nida mahaifiyata ba tare da tausayi halin da muke cikiba ya daura damarar cutar mu har saida ya ga yakai gaci, ya aure ni ya auri mamana Saikuma tafashe dakuka tare da mikewa lokaci daya axabure Natsaneka natsani duk wani abu dayataba sonka aduniya kaico kaicona ni yau nashiga uku sanam kabata min gobe na kabatamin rayuwa kashiga mafarkina ka lalatashi insha Allahu saikayi mutuwar wulakanci Alhaji wanda hawaye yacika masa ido yakasa cewa komai saidai yanaji ajikinsa addu ar da Ismat tayimasa karbabbiyace tunda yaxalincesu kuma bayajin xaidaina sonta har karshen rayuwarsa Kiyi hakuri Ismat wlh inasonki soyayyar kice tafi karfin tunanina baxan iya rabuwa dake ba wlh kinga kiyi hakuri komai xai wuce nifa banda niyyar cutar dake Wani kukan kura tayi tana tunkude sa daga rumfar dayake kokarin yimata Bakaji dadin rayuwarka ba wlh kayi asara dahar kafara tunanin maida haram halal kai waye daxaka yaudari tunani na kasha kasa ba nauyi kuma haka xaka tafi har abda alalace sbda kashi gonar dabata ka ba kuma itace silar lalacewar dukkan jindadinka na rayuwa Tajuya tafara tafiya Ganin xata masa nisa yabita dasauri Ismat Ismat dan Allah kisaurareni nasan xaki fahimci maganata Dagudu takara sbda ganin yadda yake kokarin riko ta takarfi basan kuma me xai mata Gudu take iya karfinta tana kuka daneman dauki wasu mutane tagani mata da miji matar katon hijabine ajikin ta suna kokarin bude motar sushiga Tafada tsakiyar su Dan Allah kutaimakamin dan Allah Matar ta kalleta tana kallon wanda suke tare Larabci suka kamayi kafin naga tabude gidan baya tace Have a sit Nadaga kai inafadawa da sauri tashigo itama wancan mutumin yashiga kusa da direba Motar na fara tafiya Alhj nafito daga cikin hospital din dasaurin gaske yana dube dube kamar wanda ke dab daxarewa bakidaya yagama furgita hamdala nayi acikin xuciyata ganin munbar cikin hospital din duka munhau titi wanda shikansa abinkallone lallai kasar waje tahadu nace acikin raina. Ahotel muka kwana dasafe muka biyo jirgin karfe takwas sai nigeria bawanda yatambayeni wacece ni daga ita har mijinta Wani katoton gida muka sauka tsayawa ma xayyanama ku inda gidan yahadu bata lokaci ne amma fa akwai kamshi arxiki tari kam aciki sakamakon yadda komai yake kuma nake gani. Bayan kwana biyu hajia tasameni adakin da sika bani naxauna tace Kinci abinci Nace Aa Miyasa Baxan iya ciba Takara kallona Humm yakamata kirinka cin abinci sbda nafuskanci bakyacin abinci sosai baki da aiki saikuka Nadaga kai ina share kwalla Hakane hajia banida wani sauran abinyine yanxu arayuwata daya wuce kukan shiyasa kuma duk dayinsa danke axahiri baragemin raradadi yakeba kullum karajin wani sabon kuncin nake axuciyata Hajia aina taji tausayin yarinyar Ni sunana hajia aina abindayasa muka taimakeki shine lokacin dakike magana dawani mutumi naxo futowa kuma naji yadda kike maganar yasa nasan tabbas shidin ba mutum dayakamata abarku bane. sannan inaso kisani banaso ki boye min komai alabarinki domin kuwa banason karya itace aba mafi muni danatsana idan kingayamin gaskiya xantaimakeki irin wanda kikeso mekikaje yi dubai? , Ta sunkuyar dakai Shikenan hajia nisunan Ismat umar kuma ni............... Tadora mata labari tundagafarkon rayuwarsu harkawo auren mama da Alhaji sanam sannan da rayuwar dasukayi dakuma auren ta da Alhaji sanam yayi batasaniba tana xuwa nan ta fashe da kuka Hajia sbda mamaki kasa motsawa tayi agun ga tausayin Ismat yadda ya lillubeta, salati kawai take tana kara kallon Ismat tare da maimaita maganar karshe akwakwalwarta Tab amma wannan mutumi tsananne yahayyu ya kayyumu Allah kabima yarinyar nan hakkinta Hajia aina harda hawayenta sannan tafara rarrashin Ismat dakyar itama tayi shuru. 💛💛💛💛💛💛💛 Game da Alhaji sanam kuwa saidaya kuma kwana biyar adubai yana neman Ismat sako sako kwararo kwararo amma ina ba ita ba labarinta domin kuwa duk wanda xai nunawa hotanta xa ace ba aga mai irin wannan fuskar ba, daga karshe ne tunanin sa ya tsaya akan ma u ce tadauketa tagudo da ita nigeria musamman dayaga yadda takwashe masa kudade wandada ya aje agidan kuma ba ita itama sama dakas kuma saiyanxu yagane itace tahada masa wannan borm din daya tashi dashi, Lallai yaji cewa baitaba kashe mutum ba amma xaifara daga kan ma u yau basai gobeba saiyasauka nigeria yatashi afasace yafara hada kayansa kafin wani lokaci yabargidan. ....................................... Yau kwanan mama uku da haihuwa yaronta namiji kyakkyawa maikama da babansa gwanin sha awa duk wanda yaxo barka sai antanka kyawu irin na jaririn nata, mahaifiyar Alhaji sanam kuwa kullum agidan take yini kaunar mama ce sabuwa tashiga ranta. Ayman ne yaruga ga resa yana murna oyoyo daddy oyoyo Sabosa yayi akafada yana karasa shigowa falon iya dake rumgume da jariri ta washe baki tana murnar ganin dan nata Kasa yaxube yana kwasar gaisuwa Tamika masa jaririn amsa yayi duk da fargabar abin dake damunsa hakan baihana farincikin samun wannan kyakkyawan yaro ba, sosai yaji dadin abin kuma ya godewa Allah dawannan kyauta, Mama tafuto itama taji dadin ganin mijin nata gaisawa sukayi tadauki akwatinsa da jakarsa takai dakinsa iya mikewa tayi tare da yimusu sallama tatafi Bayan kwana bakwai anyi suna sosai ankashe kudi yaro yaci sunansa kamal bayan mangaruba yan suna sunbaje Alhj yadawo daga masallaci yashigo dakin mama saminta yayi xaune tana ta riskar kuka tasa jariri agaba Dasauri yakarasa Lfy kareema xakisa kamal agaba kina kuka menene yasameshi Yakai maganar yanadaukarsa Alhaji hankali nane atashi kwana biyu kusan tunda akayi auren Ismat gabana ke faduwa banasamun nutsuwa bani da mafarki sai mugwayen mafarkan danakeyi da ita acikin wani hali tana neman taimako yanxu kuma babban tashin hankalin shine yau wata biyu kenan da auren nan amma bata taba xuwa gidaba gashi nahaihu bataxo ba idan nanemi wayarta kuma kullum sainaji akashe hankalina yakasa kwanciya da auren nan wannan wanne irin aurene Alhaji saikace munsayar masa da ita koda saidaya bantaba ganin mijin da Ismat ke aure ba kaikadai kasan sa Alhj nafara gajiya da wannan fargabar danake kwana da ita nake tashi da ita kawai kadaukeni kakaini gidan Ismat nadauko 'yata auren yarabo tunda ba alkhairi Hankalin Alhaji sanam inyakai dubu yau kam yatashi domin kuwa sai kunga wani xaxxafan gumi dayake ketomasa ta goshi ta wuya bakidaya tunda mama tafara magana yake tsatstsafar gumi tare da neman kalmomin daxai amfani daso Tou nimadai abin yafara damuna amma karki damu xanje gidan nasu aijiya ma yake sanarmin xasu dawo nigeria xanje nasamesa kawai Ta share hawayen tana karbar kamal ahanunsa sabda yafara neman mama Alhaji aidani xamu domin kuwa saina taho da 'yata Yakalleta irin afadacennan Kamar yaya kareematu mekikeso kice ne wai ya inata kokarin ganin nasamo masalaha kuma kinaso kidagulamin lissafi tohm ba inda xaki nixanje naga meke faruwa Shikenan Alhaji baxansake cewa wani abu akai ba amma dan Allah kakara duba akan maganata ni natabbata akan gaskiya tanake Ok shikenan yanxu dai nafiso kiyi hakuri da kukan nan xanje nasamu Alhj nura mutattauna muga yadda xamu bullowa abin Tohm tafara share kwallar aranta kuwa damuwa ce dumbul ba abindatake bukata irin taga Ismat ayanxu. Gameda Alhaji kuwa kaitsaye gidan Alhaji nura yanufa bayan yashiga xaune suke adakin Alhaji nura na amsar baki ko gaisawa basuyi ba daddy yafara magana cike da xafi da kuma bacin rai ainun Alhaji nura ina ma'u ina kaboyeta domin kuwa nasan duk inda ma u tashiga kasani kuma da saninka ta aikata min komi donhaka banaxo domin muyi ta musu bane aa abindana sani ne bakin ku daya da da dironka wlh kuma sainadau mataki akanta ina kuka kaimin dotar? Alhaji nura wanda kwata kwata baisan inda xancan Alhaji sanam ya nufa duk yashiga rudani da mamaki domin kuwa yasan tsakanin sa da Alhaji sanam akwai sirri da amana Banfa gane ba Alhaji sanam kayimun bayani yadda xanfahimta menene yasameta ita da ma un naga kunatare adubai nidanake nan tayaya xansan halin dakuke ciki inba kafadamun ba aidama tundana ganka naji ajikina ba laifi sbda bakafada mun kadawo nigeria ba me yafaru Sauke ajiyar xuciya Alhaji sanam yayi tare da mikewa tsaye hannunsa bisa bayansa yafara kewaye falon cikin tashin hankali dake kwance afuskar sa karara, Akwai matsala domin kuwa mutkar ma u tabar Ismat takubuce min sainayi ajalinta koda kwa nima xan mutu Alhaji nura ma u mutum miyar banxa ce nayi nadamar yarda da ita domin kuwa taci amanata takuma tona min asiri agurin Ismat domin kuwa............... Nan yakwashe dukkan nin abin dayafaru kaf yafadamasa tare da sake cewa Babban tashin hankalin shine idan mahaifiyar ta tasan me yafaru tsakanin mu da ita ahalin yanxu ma tadameni da sai taga 'yarta kuma sai an raba auren damuwace dani Alhaji nura wacce taxarce tunani na bansan ma mexanyi ba yanxu Alhaji nura yadafa kafadarsa Kayi hakuri ka kwantar da hankalinka abokina aikomai ya kulle maka kai nutsuwa ake sai fikirar ka tadawo harka yi tunanin mafuta domin kuwa ita damuwa bata kawo mafuta saidai ma tachaja kai ta kuma toshe kofofin sauki.abindanake so dakai shine kabani lokaci xan nemomaka ma u dikk inda tashiga baxata boyemin ba ai tasan nasan duk wata malafarta da sirrin ta donhaka xantaimaka maka saidai matsala daya itace idan munga Ismat atare da ita yaya xakayi da ita domin kasan baxata sake amincewa dakai ba akowanne matsayi hasalinma yanxu tadaukeka matsayi mafi muni aranta Dariya Alhaji sanam yayi yana shafa dan gashin dake gefen fuskarsa Hakne shiyasa nagama shiryawa yadda xanyi da ita da xarar nasameta ahannun ma u Kai dan Allah fa mutumina me kake tunani akanta Hum alej nura kenan ai tunda kawai tasani kowani waye awurinta sainayanke shawarar daxaran naganta xandauketa muyi india gaba daya nikaina nayi sallama da nigeria sai dai wani gagarumin abin yakawoni xansai da gidana na dubai nakama haya ko nasiya a india xamu rayu da ita acan cikin tilasi na da kuma kokarina daxan nunamata akanta xan iya chanja rayuwa xansaki babarta kafin mubar nan kuma xannemi aiki acan baxan samu matsala ba tunda inada yallabai Alhaji kasheeff dake xaune acan idan kuma afakistan yakama musauka duk na shiryama haka koda duk arxikin dana mallaka xai kare ai xankasance da ita Allah fa dan gari kana wuta wallahi mutumina dariya suka kyakyace da ita tare da tafawa Alhaji nura yakarkace yana kurban lemo Kanaji hakan ma yayi kuma insha Allah xamu ganta aini irin wannan aikin naka baxan iyaba gara naita wanda na iya don

Chapter 4 of 7