Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 8
kuka "🙄kafini sani kuma kafini sanin komi donhaka muyi maganar fahimta baxan aureka ba "xankwa sace ki, 😎xamu bata bat baxantaba bari ki kubuce min ba "😢 what miftahudeen miftahudeen! miftahudeen!! ket ya katse wayar BAYAN KWANA BIYU komi natatafi ciki harda bikin meenal da Nilfa suke ta shirye shiryen sa dayamma kb yaxo gurinta toh dama miftahudeen yaxo suna xaune afalo taki kulasa mami kuma nasama khalil yashigo yana fadamata khalil yaxo mikewa tayi xata fita miftahudeen yariko hannunta sannan yace ma khalil jekace masa yasshiga setroom gatanan xuwa inka dawo katafi gurin mami dagudu khalil yatafi yayin da miftahudeen. yadauketa chak ta kofar dake cikin falon yabude tasadasu da setroom din yadanke mata baki da hannun sa bada mar ehu jin xa ashigo setroom din takofar waje yasa miftahudeen kara kankame Nilfa jikinsa yana kokarin kissing dinta kb yakusa faduwa ganin abindake faruwa afasa ce yadaki kofar miftahudeen yacikata yana wani lillumshe idanu "baby waye ne wannan . wani kuka maitafe da ehu Nilfa tasa tare da nufar kb tana yarfa hannu ban ban yi ba ni ka ka tsaya kaji dan Allah kb kb kb tini yafice kan sa na jujjuyamasa. miftahudeen gefe yayi yana murmushi "wannan shine hukuncin duk wanda xai iya ganinki yace yanasonki toh ashiryenake da hukunta ku kafin sonki yakasheni ni bakincikin daya tarumata awuya yaki ficewa bare tasa mu damar yin magana hawaye ne kawai kebin fuskarta tana girgixa kai "kaico! wlh kaico!! da kai ABOKI KO MASOYI bantaba babbar danasaniba saida kasance abokina kuma macucina Allah banasonka bana kaunarka miftahudeen natsaneka samada tsanar danakeyiwa mutuwa ta kafice kabarmin gurin nan na tsaneka n........... "basaikinkuma mai maitawa ba nagane xankuma kyaleki nima nagaji dawannan muxantawar haka na aminta dacewa lallai bakya sona kodan duba da tsowon lokacin danakai ina bibiyar ki akan kisoni toh ni inasonki amma nabarki daga yau yafuce aface saidatayi kuka mai isarta tukunna tamike taicikin gida mami takalleta tana girgixa kai sbda takasa gane kan 'yartata kwanakin kawai bata walwala bata xama afalo sosai haka khalil yake yini shima sbda itace abokiyar kara kainarsa kuma tadaina bata da aiki saixaman dakinta. dayamma taje gidan su Aysha usman takwasamu tana nan ummantakuma nasama gurin abban ayshan "naji dadin xuwanki domin kuwa akwai maganar danakeso namiki Neelfa hum nilfa ta aje ajiyar xuciya tana kallon Aysha "inajinki "nilfa kinga dai yanxu abindaya faru dake da miftahudeen yawuce kuma yanxu tunda su maman su sani kinsan aure xasuhadaku dashi toh shine nayanke shawarar mexaihana muje narakaki kibawa kb hakuri akan ya hakura dake kwai kinga basai dai yaji agari anbadake ba xaice ba a kyauta masa ba "humm ba wannan ce takawoniba domin kuwa baxantaba auren miftahudeen ba nafadamiki shima kuma nafadamasa har yafurta min dakansa cewa baxaisake shiga shirginaba ya hakura dasauri Aysha tamike tsaye "what garan yaya Nilfa banafadamiki cewa karki cigaba da wulakanta saba miyasa bakya daukar shawara ne wai Nilfa kinfiye taurin kai yayaxaki hada Soyayyar miftahudeen data kabeer kokusa wlh kinyiwa kanki asara sn......... "ya isa!!! kinsan wai waye miftahudeen ne kefa bakisan wayeba shiyasa toh bari kiji yau yau abindaya faru daxu takwashe tas duk abindayafaru tafadamata Aysha tarike baki "wannan bai isa hukunci ba sbda yanasonki ne dabaya sonki baxai iya yin komai ba domin kwatar soyayyar kiba donhaka kifarkada ga mummunar baccinki kudaidaita da miftahudeen domin shine rayuwar ki amma ke kanki baki gane ba "baxai yuwuba donkwa koyanxu gidan su kb xani inbasa hakuri mu dai daita tamike tsaye tana shirin futa "humm nilfa kenan saikin dawo amma xaki nemi miftahudeen dakanki "Allah yakyauta tafuta tana jin haushin Aysha lokacin dataje inna maman kb na kicin tafuto tana wanke hannu "au fati ce "wlh inna ina yini yagida? "lfy kalau fati ya iyayen naki kuma? "}lfy klau inna saikuma shiru ya git "mushiga ciki ko fati kabeer din yanxu yadawo daga gareji toh saikuma na aikesa kanti yasiyomin gishiri yanxu ai xaidawo tana sun sunne kai ahijabi tayi murmushi aa inna bari toh najirasa waje "au baxaki shiga ba fati ashikenan kigaida maman naki "toh xasuji inna xata futa kb yashigo "au gashi nanma harka dawo dauke kansa yayi daga kallon Nilfa yamikawa inna gishirin "eh inna dasauri Nilfa cike da kunyar kb tafito tana fargabar yadda xata tarki kb tabashi hakuri yadda abin yafaru tatuna saidataji tsigar jikinta natashi ta dintse idaninta tsam tana girgixa kai "kabeer bakaga fati bane naga kashareta "naganta mana inna metaxo yimana agida "au metaxo yikuma aigurinka taxo ko fadakukayine kaida fatiman naka ya fara sosa kai "humm inna kyaleta kawai 'yar rainin hankali ce ai "aa baxa ayi hakaba maxa jeka tana waje banason wulakanta dan Adam kunfada tataso taxo hargida baka hakuri aika saurareta kaji daga gareta ko maxa jeka kabeer banason kuma naji wani fadan ahankli yajuya shima yafito Nilfa hartagaji datsaiwa tana shirin tafiya taji futowarsa yana kafeta da ido tare da xuba duk hannayensa acikin aljihun wando idaninta cike da kwalla tafara kif kif da ido wannan dabi artace intai lefi xata bada hakuri tana mammotsa baki fuskar ta cike da kunya takasa hada idanu dashi sai sinne kai take Hawaye nadiga "malama ngaji kenakejira inna tace nikikaxo nema Allah yasa Lfy ahankli tadago tana hade hannayenta guri guda 👏narokeka hakuri da afuwa agareni kb kasn baxan aikata ba tabbas dama kokarinsa yarabani dakai "hum um naji saime kuma naji dai wannan shirin toh saidai kuma da ido na nagani ba labari akabani ba balle nace karya akayimiki toh kisani bafa xanyafe mikiba "kb kayi hakuri miftahudeen burinsa kenan dama yarabani dake "ko toh yayi kokari kuwa xanyi tunani kuma akan hakan yabarta nan yashige cikin shagonsa saifada yake jiki asabule tabar gidan gidan su Aysha takoma "yaki hakura aysha miftahudeen yacuceni baxan yafemasaba yarabani da kb yace baxai yafemin ba humm "kin ga Nilfa kifa daina wahalar dakanki ke saunawa miftahudeen na binki yana neman afuwarki amma kinki yafemasa amma don kb yaki yafemiki harkike mamaki toh kifarayin mamakin kanki tukunna shi, ke bakya gane komi face abinda duk xuciyar ki tarakito tadoraki akai donhaka kuskure shikike ta tafkawa kuma mutkar baxaki nutsu kibi shawarar mu ba wlh xakitashan wahalar Soyayya kuka Nilfa tasa tana dafe kirjinta "dik yadda nakeji akansa baxan taba sarewa danuna masa bashibane 😠 donko ABOKI baxaitaba xama MASOYI ba musamman miftahudeen😏 Aysha tayi dariya "😋😋wlh kinyi karya kuma xakita tubane kina ruwa ai soyayya gaskiya ce kuma komi dade ko mu juma xakidawo hanya dole kinuna miftahudeen kice shine dole hakan tafito tinda hakance akarkashin xuciyar ki, ABOKI KO MASOYI daya xaitabbata, tsaki Nilfa tayi tana mikewa "baxan xauna kinata fadamin maganganuba fa Aysha kinga sai anjima don naxo gidankune yasa komi kikagadama dole kifadamin inshanye "Nilfa nilf...... tafice abinta ko waiwaye bayan wasu kwanaki kadan kaka tumma tayi jinya yauta rasu mama tasha kuka Dr Muftahu ma yaji jikiyadda yashaku da kakrtasa ba acewa komi kullum mami nacan gidan mama har akayi sadakar bakwai ranar da Nilfa taga miftahudeen taga yadda yarame yafita hayyacinsa tayimasa gaisuwa amma kokadan bai kulata ba iya kacima dauke kansa yayi yakaragaba suna xaune afalo mami takalli Abbu khalil tana jinjina maganar daxatayimasa murmushi yayi yana kallonta "nakula kinason yin magana dani mamin yara amma kinkasa hala kunyar takice tatashi yau kimaganarki da Allah inajinki matata mami tai dariya "shikenan gani nayi kamar inashiga hakkinka tunda nasami cikin nan gashi bawani girma yayiba amma bana kulawada bukatarka bana iya sauke ma hakkin ka sainaga xaka iya cutuwa kafin nan da ace na haifesa tunda kwata kwata fa yanxu watancikin biyu "saikuma me mamin yara karki damu bakomi xan iya hakuri ai asamawa khalil kani ko kanwa murmushi tayi "kana da abun dariya fa gaskiya banaso kadamune shiyasa ma nayanke shawara ka auri maman Dr nadade ina wannan tunanin toh ba san tayaya xan bullowa abin bane nafadama ka yarda "toh fa aikwa kinyi gwari domin kuwa nifa tsakanina da hafsa abotace tun ana kanana kintaba ji ABOKI yaxama MASOYI akwaidai soyayya amma ta abota bata aureba mama ta kwabe fuska "nidai banyarda da wannan furucinba sbda baikarbu ba hasalima sai soyayyar ne xa a iyayin abotar murmushi abukhalil yayi "hummm shikenan xanyi tunani "aa yaufa xaka farajemata da maganar gaskiya banyarda kaga kana kammala gidanka dake gra saimu koma duka "kefa kefa dadina dake rigima shikenan bakomi xanje dariya tayi "masha Allah naji dadi sosai. bayan sallar isha i Abukhalil yaje gidanma yakaramata gaisuwa sannan yasanar mata abindake faruwa mama samtaki amincewa daga karshe saidaya kira mamin Nilfa awaya yabata cike dakunya mama tanuna mata baxata amince da auren Abukhalil ba dakyar mami ta bata baki ta ce ta amince yace nan da kwana biyar xaxo suje kaduna shida dr gurin dangin mama adauro aure tunda sunsansa shiba bako bane agurin dangin mama ba Dr muftahu lokacin da mama tasanar dashi bai aminceba sbda shi baxaitaba bari yayi nisa da mamansa ba kuma in arxikine suntarashi kanfanoninsu uku na sarfa robobi dana yin tufa dana karafina ga babban hosptal dinsa daya ke aiki aciki yadebimanya manyan kwararron likitoci yaxuba suna aiki tare me maman tarasa saida kyar tashawo kansa ya amince amma yace shifa saida abiyo maman gidansu amma tace aa Abukhalil tamkar babansane donhaka dashi xata tafi tohfa akwana atashi Abukhalil yadage da aikin gidansa dake gra musamman yanxu da dansa uwaisu ke samun kudi amatsayinsa na babban dan kasuwa a abuja yake yanxu sbda acan harkokinsa suke sai jifa jifa yake xuwa gida gidan Abukhalil part ukune daya na mami daya na mama saikuma dayan mai dakuna uku sune na uwaisu da Dr muftahu kamar yadda Abukhalil yatsara mami suntare awannan satin murna agurin Nilfa ba acewa komi har walima tahada itadasu Aysha suka gwangwaje agun walimar ne ma daya ke yaya uwaisuddeen na gari baikoma abujaba yaga Aysha yakuma kyasa dan haka yasa aransa yana dawowa kuma xaituntubi Nilfa akan Ayshan. bayan sati daya da tarewar mami Abukhalil da danginsa suka dunguma kaduna akadauro aurensa da mma bayan kwana uku tatare amma kunyar mami take ji mami kuma tana nunamata sunxama daya Nilfa ma tayi murna sosai daganin abbunta ya auro mama sbda tana masifar son mama. saida Abukhalil yasa baki sannan miftahudeen yadawo gidan sbda kwata kwata bayaso yahadu da Nilfa mama na futa aiki sbda itace ke kulawa da compnin su na xanen kaya da fiddasu. INA SAFNA hj asma u xaune kusada me gidan ta gefe kuma marwa ce safna akasa tana wasa da yatsun hannunta dama magana ce akan safna yakamata a karbi maganar Saheel tunda sunata magana akan auren alhji ashir "kamar yayafa naga munyi magana da safna tace abar maganar Saheel batasonsa ba nibanajin xan ma yarana dole shiyasa ma nakyale marwa takai har xuwa yanxu donhaka saita amince xanbasu ixinin turowa cike da masifa asma u tafara fada "nifa avindakikeyimin agaban yaran nan yafara damuna shikenan ni banda girma da muntici aidanunka sai abindakaga dama kakemin sokekema safna tarainani kafison haka ko "bahaka bane asma u kikwantar da hankalin ki yakalli safna "ke kibason Saheel yanxu a amshi maganarsu "aa daddy nifa Dr muftahu nakeso kuma munkusa dai daitawa dashi "karya kike muna fika agidan ubanwa yaron da kurar kima yatsaneta bayason gani maganar asma u mominta takatseta tatashi tana tura baki gaba "nifa momy yana sona fahimtar junane kawai bamu gamayiba amma karkikumacewa baya sona tafuce tana kunkuni "kinga ni ko kingani 'yar cikinki kinjawo tarainaki ganin abindakikeyi keyanxu wannan tarbiyace ace 'ya'yanki basa ganin girmanki asma u? tsaki momyn taja tana fadin "waye yajamini bayankai idan kanunamusu nimai mutumcice agurinka xasu rainani " ni na haifar mikine kekika haifesu kuma kikayimusu tarbiyan haka sbda haka ni kinga futata kuma inada tafiya xuwa abuja sati xanyi akula akwai kudi nanan na ajemiki kan durowa yafice yana kara addu ah aka Allah ya shirya masa iyalinsa. marwa tamatsa kusa da momy tanakama hannun ta "kiyi hakuri momy insha Allahu saina cika miki burinki na aure babban dankasuwa maijuya nera kuma indai maganar safna nan da Saheel kibani wukada nama xansamu lokaci nanemo gidansu miftahudeen din naje hargida naci mutumcinsa sonrai nasan dole yayiwa safna abinda dole saita rabu dashi tabi xabinmu murmushi momy tayi "yawwa 'yar albarka shiyasa nake karajidake harkinsa naji sanyi kuma hankli na yafara kwanciya hakaxa ayi suka tafa safna ce tashigo cikin wankan tsadadden less mekyau yakama jikinta sosai tana kara kallon marwa da momy ganin suna murmushi yasa taji ajikinta cewa akwai abindasuka shirya "momy xanfita "inakuma xuwa kedabakya rabo dayawo "momy xanje shan ascrem ne "ok saikin dawo tafice amotarta mekyau tana maifarincikin ganin Dr yau har hosptal tabisa kaitsaye office dinsa ta wuce tana takunta na isa da kasaita nokin tayi amma anda juma kafin yace tashigo bakaramin kyau yayimataba awannan shigar takananun kaya rigace mai guntum hannu ajikinsa ja sai jes baki kansa ba hula yataje gashin yakwanta luf luf akansa "my Dr ya yau batare daya dagoba ya amsa "fine an u "normal. shuru dai kafin ya ture lop top din dake gabansa yakalle karon farko arayuwar ta da Dr muftahu yatsareta da ido murna kamar taje ta rumgumesa ta sakarmasa kiss mai gigitawa cankwa game dashi yanakallonta yaga ta rikide takoma masa Nilfa shiyasa yakasa daina kallonta harsadata yi gyaran murya yadawo hayyacinsa ganin safna yasa har tsaki yayi "mu husby sai kallon a kakeyi namaka kyaune dakyar yamayar da malulun bakincikin daya tokaremasa makoshi tuna yadda Nilfa ke furtamasa tsana karara duk saiji yatsani kowacce budurwa donhaka ahasale yamike yabarmata office din duka yanufi gida dr Akeel yakira yace arufe masa office dinsa yatashi daga aiki bayadda safna ta iya haka tafito tanufi gida jiki asabule. wulakancin yau yafi nako yaushe dr yana wulakantata amma xatajure hartasamu kansa. gameda Dr muftahu kuwa ko gama gyara fakin baiba yafuto yanufi prt dinsu duk dashi kadai yake kwana uwaisu ana abuja Nilfa jikiin mama tana faman bata lbari mama ta dubeta " Nilfa kinkwa gyarawa yayanku dakinsa? shuru tayi "aa mama shekaran jiya dakika sani koroni yayi yace bayaso "kai Nilfa anya kuka toh yau aibaya nan jeki maxa kigyaramasa kafin yadawo badon tasoba kawai batason yin wa mama musu yasa kawai tatashi tafuce ko mayafinta batasaba tana murda kofar tabude ga mamkinta saikuma ta ture mamakin sbda tasn bayasa key awajen masifa take afili lokacin data hango kofina akasa ga matasan kujeru duk akasa taja tsaki "mtwww aikin banxa wannan dakin babba ne sai anfita arinka gayu nankwa daki duk dauda humm wlh iya yadda xan iya xanyi don kwa baxan takurawa kainaba badan mama bamada wlh baxan gyaraba miftahudeen yana kwance lamo bisa gado yana jinta tunfarkon shigowarta amma baimotsaba yana nan yanajinyar soyayyarta wacce taki barinsa harkawo yanxu. tsakanin gadon sa da barin kujerun akwai labule babba fari wanda yaraba tsakanin babban dakin donhaka batasan da mutum ba adakin gyara falon tayi tas tana fada hartayi shuru labulen tsakanin tadaga domin gyara gadon takame ganinsa kwance idonta cikin nasa taxaro ido tuno yadda tarinka fada tana kiransa kaxami ashe yanaji jabaya tafarayi tana girgixa kai shikko ko motsawa ma baiba yakau dakai yay kamar baiga kowa ba dagudu tafice awajen tana rike baki karon farko dataji badadin yadda ya shareta yakaudakai daga gareta dama talura sam baya shiga sbgarta agidan daxarar taxo guri yanxu xaita shi jiki asabule tayi wajen su batakoma barin mama ba bayan Abukhalil yadawo daga kasuwa yatara karamin meetin afalo dan danankwa aka hadu mami da cikinta wanda yafito sosai gefe kuma mama ce khalil akan cinyarta yana wasa Nilfa tana gefen Abbun Abukhalil xaice ina miftahudeen saikuma gashi yashigo mami da mama yagaisar suka gaisa da abbu sannan yaxauna kusa da abbun yana kamo hannun khalil yadaukesa yana masa wasa Abbu yabude taron da addu ah sannan yafara magana "miftahudeen dake fatima akanku mukaxauna sbda munga lokaci yayi dayakamata ace antsaida maganar aure kafin axumi ayi bikin komi ya wuce to sai nace baxan yanke shawaraba sai natambayeku shin yaya kuke ciki domin kuwa atawa kulawar sainake ganin kamar bakwa tare da juna toh inaso inji meyake faruwa ne baxa mumuku dole ba musamman kai miftahudeen sbda ke macace dama mumuke da hakkin xaba miki miji bake ba. mama tayi murmushi "hakane baban khalil amma itama yakamata abata xabi sbda yanxu xamanine ba ayiwa yara auren dole sbda gudun gurbacewar tarbiyarsu kokuma aje axo ana yawan hanya gida mami ta ce "ni aganina atambayesu din amma asannu sbda kar amatsa masa. Abukhalil ya numfashi . "kunji abinda iyayenku sukace infara takanka miftahudeen yaya ake ciki "hummmm yay shuru yana kallon Nilfa itama shitake kallo sbda axahiri yanxu basa tare kuma kb ma yadaina kulata ga shi kuma sabeer basu gama dedetawa ba tatsaya jan aji "dakai nake? "ab abba atambayeta maganar gaskiya yanxu bama tare da Nilfa kuma itace tace batasona dabakinta narasa yayaxammata ta yarda dani shiyasa na hakuri dole badon naso hakan ba sunkui yar dakai yayi kamar mai shirin kuka abba yakalli Nilfa "kinji abin dayayanki yafada hakane? "ahankli tadaga kanta alamun eh tana sharar kwalla saiyanxu take danasanin abindatayiwa miftahudeen "tashi kibani kuma nabaki wata uku rak domin kifuto da miji kokuma na aura miki duk wanda yayimin shashashar kawai menene lefensa dabaxakisosa harkifirta bakya sonsa dagudu tabar falon tana kuka mama ma bataji dadin yadda Nilfa taki dan nataba donbatayi xatoba "miftahudeen kaje Allah yayimaka albarka sannan kuma yakamata kafito damatar aure kaima kafin axumi ayima aure kaga sai ahada dana dan uwanka uwaisu jiya mukatambayo masa auren Aysha 'yar wajen mlm usman dake tsohuwar unguwar da muka taso sati mai xuwa xa atsaidarana. "masha Allah abba Allah yasa ayidamu nagode kuma insha Allahu xan kokarta adaikaramin lokaci sbda ko budurwar banada ita "aa bakomi karka damu adai kuladin kaji mama tadube Abukhalil bayan futar Nilfa da miftahudeen "itama Nilfa abindaya kamata kayimata kenan sbda me dan tace batasonsa xaka yanke mata hukunci haka gaskiya aragemata dan Allah mami ranta abace tace "ah haba maman yara kikyale ta yayi daidai hukuncin dakayanke din tunda ita batada kirki ai inakulada yadda take yiwa yaronnan sa antane shidin xansameta nema dole tafito da mijin koni nasata agaba mama ta harari mami "banaso fa kikeyiwa yarinyar kamar bake kika haifeta ba toh nidai indai kunason nashiga damuwa toh kutakurawa nilfa tamike tatafi wajenta mami takalli Abukhalil "inbanda tsaurin ido irin na Nilfa jinin wannan baiwar Allah mai kaunar ki shikike gudu me yaron nan yayimata ko? "shinake tunani mamin yara nikaina mamaki nakeyi har yanxu Allah yakyauta Amin kuka sosai Nilfa takeyi abibyadameta sosai gashi kunyarma mama takeyi yauma suna zaune afalon mami harma ma anaxaune miftahudeen na gefen mami yana bata labarin yadda sukayi da ma aikatansa wata xaxxakar murya tayi sallama tana shigowa "ina yininku mama mami da mama suka amsa mami nafadin "au zaira shigo kixauna mana yagida "lfy kalau tashi tayi tana karasawa gurin Nilfa dake gaban mami tana mammatsamata kafa takalli miftahudeen "yaya barka da yamma? cike da fara ah ya amsa yana kallon yarinyar kwarai Nilfa takulada ydda yake kallon zaira "kawata naxo muyi karatune kinsan inada jarabawa kuma gashi karatun sai ahankli naxo muyi kinna nunamin Nilfa aje kafar mami tayi kawai tanufi dakinta zaira tabita sbda taga mafutar ta kenan inbahaka miftahudeen xai iya kwarewa yarinyar wacece xaira 'yar makotan su ce anan gra jikin gidansu sunayin mutumci da umman xaira shiyasa ma take dan shigowa gurin Nilfa tanayimata karatu zaira basu taba haduwa da miftahudeen ba saiyau dan danan taji yabirgeta tanasonsa kyakkyawa ce xaira sosai gata fara tas siririya madan tsayi amma batakai Nilfa tsayi da kirar jiki na mata ba mami ce tadubi miftahudeen "yaro na to ko zaira tayimane? ?murmushi kawai yayi yana mikewa "mami daga ganin sarki fawa kuma sai miya tai xaki "tin yaushe kaga karkaji komi indai ta yimadin xan ma ummanta magana kaji ai yarinyar kirkice zaira karaf akunnen Nilfa dake tahowa falon tadaukarwa zaira ruwa takame tana kallon yanayin miftahu yadda yake fara ah mama dake kallona tunlokacin dana fito "Nilfa ya akayi ina xaira din kikabarota karasowa nayi har yanxu ina satar kallon sa "amm ruwa xandauka mata yakula kwarai da yadda Nilfa tarikice sbda tajumaganar zaira donhaka ya kalleta karon farko dayamata magana tun bayan abindaya hadasu "kanwata kice ma kawarki tahadu inji yayanki ran Nilfa abace takwala masa harara tana barin falon tanaxuwa xaira namikewa kawa yayanki yanadakyau like u Nilfa tayi murmushi "ko humm "eh harnaji inasonsa xaki bani shi Nilfa da wani abu yatokaremata makoshi ta kalli zaira "humm kije kitambayesa mana daganan ta barmata dakin saigajiya tayi itama tayiwa su mama sallama tafice agida antsai daranar auren aysha da uwaisu wata uku bayan sati daya xuwa yanxu zaira nakulada lokacin da miftahu yake gida donhaka xatasha ado taxo balefi yana kulata donhar hira sunayi amma ba soyayya ba hirarma sbda yakona ran Nilfa yakeyi yauma xairace xaune kusa da kusa da miftahudeen adakin sa yana koyamata karatu Nilfa kuma mama ta aikota da abinci takawo masa tana turo kofar tajiyo dariyar zaira ranta yabaci yaukam tayi alkawarin ko ita ko wannan shegiyar donhaka ko sallama bata yiba tacusa kai tare da nufar dani tadora abincin ta juyo gunsu yana xaune da lap top agavansa yana daddan nawa zaira kusa dashi ashe wani camady suke kallo zaira ke babbaka dariya dayake irin matannan ne marasa kamin kai yaya inason magana dakai tafada akuntace zaira takalleta "aukawa kinshigo xokikalla wani com....... "heeeee banda lokaci yaya dakai nake inason magana dai "kiyimana inajinki ai ko xaira tadage kafada tana dan taba hannun muftahu "kasaurareta mana yaya "ke tashi kifuta xanmagana da yaya na zaira ta kalleta "kivari shidakansa yace natafi dan Allah kije abinki xaki hanamana kallo "ko xan hanamuku iskanci ba sai lokacin miftahudeen yakalle ta "waye dan iskan Nilfa?? ganin yadda yatsareta da ido yasa ta murguda baki tana gyara tsaiwa "nidai nafada maka wannan jakar tabar dakinnan ko wlh najimata ciwo "in taki fa kafin yarufe baki ta tsinke zaira da mari tashakota iya karfin ta xata danneta xaira tasa kuka dakyar yabanbari Nilfa ajiknta xaira kwa dagudu tabar dakin ta na yiwa nilfa Allah ya isa 🤔🤔 hannu yadaga xai sauke mata mari saikuma yatuna "narasa menayi miki dan Allah kikyaleni na huta zaira dakike gani aure xamuyi donme kikeso kirabani da ita "sbda nima kaikarabani da kb donhaka sainadau fansa dariya ma taba miftahudeen sbda kuru kuru kishi ne a idaninta ba fansa ba kallonsa ta tsaya yi dariyar tayima masa kyau sosai kuka kawai tasa tana kaimasa duka ta ko ina shikuma yana kakkaucewa tana binsa tana kuka da diddira kafa cikin kujera yaxube yana dariya tsaye tayi gabansa tana cigabada kukanta tareda kaimasa duka akirji rike hannun nata yayi duka tare da daukarta cam yadora acinyansa "yawwa fadamin menamiki ko laifine don na so wata tunda kince bakya sona? kokarin sauka take ajikinsa amma yariketa kam kuma ya tsareta da idaninsa masu rukita lissafi baxata iya jurewa yanayun yamata tsauri da yawa "kasakeni yaya kaje kawai kuyi auren tafada jikinta narawa tamkar maxari sbda bakaramin tsoransa takeyi ba amma baya ganewa ransa abace yajuyada ita tanakallonsa yagoce tareda xaunar da ita kan kujera yakafeta da ido "wannan shine matakin karshe atsakaninadake idankika kuma furtabakya sona wlh xanxama mallakin zaira da safna baxankuma waiwayarki ba xan hakura da Soyayyarki duka kinfiye taurin kai abindake ranki bashine abindakike fada afatar bakin ki ba Tsaye tamike hannunta bisa bayanta tajuya masa baya "Ashe xaka iya daina sona na har abada yah miftah?? "Bahaka bane my nil mutkar zancigaba da ganinki toh sonki baxaitaba lafafa minba, kullum karuwa yakeyi idan kuwa nayi aurena da safna da zaira xanbar gidan nan vry sn, Batasan lokacin datajuyo takallesa ba idaninta awarwaje dandnan hawaye yataru aciki. Xankwa illata mace xan sn dik hanyar danabi domin ganin na wulakanta ta mutkar xata kusanceka saidai ka auresu gurgwaye ko makafai, domin xan nunamusu banbancin, farau farau da ainifin koko, Numfar fashi take saukewa hawaye naxuba a idaninta Gabanta yadawo bayan mikewarsa "Meyasa?what do'u mean? Pls tai me baxantaba samun nutsuwa ba kenan ni my neel? Idaninsa sunfara chanja kala, bacinrai ke dada mamaye fuskarsa "Nice farin cikin ka, tayaya kake xaton samun farinciki daga watana baniba, wlh nice nake maka son da baxan iya jure kusantuwar wata jaka can dakaiba,

Chapter 5 of 8