Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
Muni dayayi Mata arayuwa and this mark the end of their relationship. Share hawayenta tayi tace, Bazan ta6a manta wannan ranarba sbd itace ranarda na datse duk wani sauran hope na tsakanina dakai, Nagama dakai Deen. Juyawa yayi ya fice a fusace hawayensa na qara 6allewa. Zubewa tayi bakin gado tareda sakin kuka ahankali zuciyarta na Kara karyewa tace, Baba kuyi hkr gida Zan dawo wlh zuciyata fashewa zatayi Ina cikin tsananin rayuwa Ina buqatarku ku yafemin. Har time 'din mahmud bai tashi bacci ba hakanan ta tadashi ta saka Masa Kaya ko wanka batayi masaba suka fito. Mum da Khadija tagani bakin qofar palonta jiki asanyaye Khadija kuwa kuka takeyi sosai. Kallon Khadija tayi itama idanuwanta na sake 6arewa da hawaye tace, Khadija mum yau ta qara tabbatarminda Bata qaunata and she will never do sbd nasan she's behind all this,,, anyways dama I should be ready for even more of these since she's here Amma komai yariga ya qare... Hawaye ne suka ganagarowa mum ta bu'de baki da zatayi magana ayshar tayi wucewarta riqeda hannun 'danta. Ayshah na fita gidan kamar daga sama Khadija taga mutum bayan flowers 'din bayan windon 'dakin ayshah ta zaro idanuwa tayi cikin tsoro harzata gudu 'daki Sai tafasa ta nufi part 'dinsa da sauri jiki na rawa tafada Masa A zafafe ya qaraso gurin tareda cakumosa siyama dake bayansu ta lalla6o da ta6aryarsu ta aiki ta 'daga da qarfi ta kwalawa Deen akai Nan take ya zube agurin Khadija ma na juyowa ta qwala Mata tasaki qara Mai qarfi itama ta zube qasa. Hanya ta nuna Masa tareda basa kudin aikinsa da sauri ya fice haryana tuntu6e bayan ya maida uniform 'dinsa na aikin security agidan. Ta6aryar ta maida kicin da sauri kafin tadawo gurin tareda daka kururuwa tana Kiran mum na mum ta qaraso tana ganin 'yayanta biyu zube qasa hankalinta yayi mumman tashi suka kwashesu Sai asibiti. Mamuh💋 _dont forget to follow, vote and comment_ [7/29, 10:07 AM] ‪+234 902 378 7901‬: *_MAMUH GEEE_* _*TAURA BIYU....*_🍒 _Mi amor-mi vida...._ _Viawattpad@mamuhgee_ *34* Tafiya ka'dan tayi bayan tabar gidan taji takasa riqe kukan dake son fito Mata ta durqushe agurin tasaki kukan cikin qaramin sauti zuciyarta na neman tarwatsewa.. Zama kusada ita Mahmud yayi tareda 6ata fuska zai fashe da kukan shima yace, Mummy who beat you? Sake sakin Wani kukan tayi tana jawo 'danta jikinta. Saida tayi iya Wanda zuciyarta ta 'dan rage nauyi kafin tafara qoqarin tashi taji ankira sunanta cikin sanyayar murya Mai taushi. 'dagowa tayi tareda miqewa tana juyowa idanuwanta suka sauka kan muh'd dake tsaye akansu yayi folding 'din hannuwansa a qirjinsa Yana kallonsu cikin tsananin sonta da tausayinta sbd mum takirasa tafada Masa Amma bayajin zaifara zuwa asibiti gurinsu Deen batareda yafara sanin inda ayshan da 'danta sukeba. Sabbin Hawaye ne suka gangaro Mata cikin karyewar zuciya tace, Murphy.. Lumshe idanu yayi zuciyarsa na tsananta tafasa da ganin yanda ayshan takoma. Cikin kukan da baya fita sosai take kallonsa tace, Where were you Murphy? Deen has destroyed my life,, I'm not dsame ayshah you used to know,, I'm a shame now...... kukane ya qwace Mata ahankali tayi shiru tana rerowa zuciyarta na qara kaririyewa. Matsowa yayi gabanta ya tsaya murya a karye yace, Ayshah insha Allah wahalanki da kukanki ya qare,, Girgixa Masa Kai tayi cikin kuka tana cewa, I have no one to see or call my own..,I'm all alone.. Karki cire Kai daga rahamar ubangiji ayshah, Have faith in Allah insha Allah everything will be alright again. Kamo hannun Mahmud yayi tareda Jan akwatinta ya kalleta yace, Let's go. Kallonsa tayi saikuma ta sunkuyar dakai tabi bayansa ya bu'de musu motarsa suka shiga ya tada suka tafi. Tunda taga sun fita garin Abuja ya gyara Zama tareda qarawa motar gudu sosai suka 'dau hanya ta rintse idanuwanta hawaye suka gangaro zuciyarta ta karye Dan kuwa kobai fa'daba tasan gida zai kaita. ******** Zaune suke suna sauraron abinda shaikh abdallah yake fa'da zuciyarsa ba da'di.. Tabbas malam babba kun Bari shai'dan dason zuciya sunyi galaba akan sani da kukedashi na addini, Meye al'ada? Al'ada fa ba musulunci bace hasalima gurarare da dama tayi hannun Riga da abinda musulunci yace ayi., Malam babba wannan al'ada da kuka 'dabbaqa gatanan Kuna gani tayi sanadin rushewar mutumci da girmanku a idon masu mutuntaku sbd yanzu meye amfanin wanna?""""yafada Yana 'daga jaridar hannunsa ta ayshah da aka bugo. Gyara Zama yayi ransa na qara 'daci yace, Wlh nayi baqin cikin rayuwar data samu ayshah sbd nida ban haifetaba nafi Jin zafin mummunar qaddarar data sameta, Shi Wanda kuka wulaqanta 'yartaku akansa gashinan Kuna gani a tv da jaridu irin kyakkyawar rayuwar dayake yi duk sanadin 'yarku data Zama silar musuluntarsa., Maimakon da kuka gane komai ku gadewa Allah da aure sukayi ba zaman sa6on Allah ba saiku aje wata al'ada ku rufawa kanku asiri kubarsu., Idanma har hakan bazata yiyuba ku binciki 'yarku Mana ku gano ta inda Zaku warware matsalar cikin ilimi, Cikin tsananin sanyin jiki baba qarami yace, Tabbas ayshah taso bayani Amma sharrin zuciya da 6acin ran laifin datayi ya Hana a saurareta... Wannan shine babban kuskuren da kuka tafka amatsayinku na masana addini, Wlh Koda yaushe aikin zuciya Babu komai atareda dashi Sai nadama da kuka., Yanxu gashi duk masu zuwa 'daukar karatu da da'ira sun daina sbd ganin bakuyi aiki da alimin da kuke dashiba to maizasu cigaba da zuwa koya.?, Da bahaushe,da yoruba,da kanuri,da buzu da Fulani da kowane yare 'daya agurin Allah matuqar musulmaine, Gskia wannan hukuncin da kuka 'daukarwa 'yarku yayi Muni ko a al'adar bare a musulunci, Yanxu gashi Nan atsakanin 'yayanku dakuka aurarma Sai sa6ani ake samu sbd yawancinsu bason juna sukeba tauyesu kuke sbd al'ada, Ayshah tayi kuskure Amma Kuma tayi jahadi babba sbd yau musulmai da dama suna alfahari da shaikh nuraddeen hakama zuri'arsa kaf sun musulunta duk ta dalilin 'yarku shin wannan bai isheku alfahariba? Nine na 'daura auren ayshah da nuraddeen akan sadaki naira dubu hamsin, Ciro bundle 'din 500 yayi ya aje gabansu yace, Wannan shine sadakin ayshah danaketa ajiya Ina jiran ranarda komai zai daidaita namiqawa iyayenta Amma kun rigada kun tarwatse rayuwarta banga amfanin cigaba da ajewarba. Abban ayshan ya kalla yaga ga dukkanin alamu lafiyama ta gujesa sbd rashin 'yarsa cikin tausayawa yace, Mal Yusuf Kai da mahaifiyar ayshah kunfi kowa haqqi akanta haka itama tafi kowa haqqi akanku Dan haka ina roqar Mata yafiya Dukkaninku ku yafe Mata, Allah ma muna Masa laifin dayafi wannan ya yafe mana bare mu 'dan Adam da ba'abin ha'dawa bane da Allah. Miqewa yayi tareda yi musu sallama ya fito ya tafiyarsa baba alhaji da baba qaramine suka rakosa har bakin mota suna Masa godiya jiki amace. Koda suka koma kuka reras suka tarar da abban ayshan nayi Nan jikinsu ya qara mugun sanyi sbd sunsan anshiga haqqinsa matuqa Amma yayi biyayya baice komaiba. Jiki a mace malam babba da tsufa ya zuwarma ya fara rarrashinsa tareda Tara dukkanin zuri'ar gidan ya sanar dasu ya janye al'ada ko wace iri matuqar Bata addini bace. Nan uwayensu suka ga abin mamaki Dan kuwa kowa murna da farin ciki yake sbd kowa nada wa'inda sukeso awaje Amma sun kasa bayyanawa, Cikin Jin da'di suka fara sawa ayshah albarka data qwato musu 'yancin soyayya da wa'inda sukeso awaje. Allah sarki Umar kuwa ranar aka fama Masa tsohon ciwon son ayshan Dan kuwa kwana yayi kuka Dan kuwa yasan har abada ya rasa ayshansa. ****** Tunda suka iso asibitin hankalin siyama yafara tashi sbd ganin kowannensu bai tashiba Nan take tsoro yashigeta musamman Deen 'din datakeji kamar ta cire ranta tabashi sbd so. Sam batayi tunanin abin zaikai hakaba tayi tunanin bugesu ne harta samu Musa ya wuce batareda yafa'di sunantaba. Mum kuwa tuni takira daddynsu ta sanardashi komai hankalinta amatuqar tashe sbd Khadija ta farfado amma Sai wani fusge fusge takeyi tuni doctors sukayi 'dakin hoton qwaqwalwa da ita sbd tunanin wani Abu dasuke zargi. Ana gurin hoton Deen ya farko, Kansane yayi Masa mugun nauyi ya rintse Iumshe idanuwansa ya bu'de ahankali. Ayshah yafa'da cikin wani irin yanayi tareda miqewa tsaye, Ahankali komai yafara dawo Masa tun wayonsa har ranar farko daya fara ha'duwa da ayshah da duk sauran abinda yabiyo baya har korar dayayi mata. Sulalewa qasa yayi ahankali tareda sakin Wani irin kuka dabai ta6ayi arayuwarsaba,,,,kukane na soyayyar ayshah dake yawo cikin jinin jikinsa,,,, Kukane na abubuwan dayayi Mata,,,, Kukane na azaba tareda qanqancin rayuwa datayi sbd shi... Sosai yake kukan kamar ransa zai fita,,, Ya tsani kansa,ya tsani rayuwarsa.. Mum ce tashigo da sauri siyama na bayanta sbd kiransu da akayi cewar y farfado. Cak ta tsaya cikin tsananin tsoro da tashin hankalin ganin kukan dayake Dan Bata ta6a ganinsa acikin wannan yanayinba. Qarasowa tayi ahankali ta dafasa ya sake fashewa da kuka haryana jijjiga yace, Mum I remember everything... Wani farin ciki ne ya rufeta ta rungumesa da sauri tareda sakin kuka ahankali. Wani mummunar yawu siyama ta ha'diye jiri ya 'dibeta tayi saurin dafa bango hawayen baqin ciki da danasanin buge Masa Kai suka gangaro Mata. Mamuh💋 _dont forget to follow, vote and comment_ *_MAMUH GEEE_* _*TAURA BIYU....*_🍒 _Mi amor-mi vida...._ _Viawattpad@mamuhgee_ *35* Nurse ce tashigo ta tsaya tareda kallon mum cikin yanayi na damuwa tace, Ma'am doctor wants to see you in his office. Fa'duwa gaban mum yayi takalli Deen da idanuwansa da fuskarsa tuni sukayi jajir sakancewarsa fari sbd kuka jijiyoyin kansama tuni suka firfito shika'dai yasan mummnan halinda zuciyarsa take ciki. Danne damuwarsa yayi tareda miqewa tsaye riqeda hannun mum 'din suka nufi office and Dr ko kallon gefen siyama baiyiba Dan baimasan da wanxuwarta a 'dakinba. Kallo 'daya Dr yayi musu yasan suna cikin tsananin damuwa Amma Dole ya sanar dasu halinda 'yarsu take ciki. Shaikh ya jikin naka Kai? 'daga Masa Kai yayi Yana lumshe idanu sbd bayajin zai iya magana. Well gskia a irin yanayin da Khadija ta farfado dashi yabamu tsoro da mamaki Amma bamu tabbatarda abinda muke zargiba Saida mukayi iya binciken mu.... Tsakanin buguwa ko duka days shiga sosai cikin kanta yayi sanadin ta6uwar qwaqwalwanta,,,,, ataqaice dai tasamu ta6in qwaqwalwa.. Kuka qarfi mum tasaki Deen yayi saurin rungumeta Yana Kiran innalillahi...... Duk wani kukan Dana sanin shuka mugun Abu yau mum tayishi sbd ganin mummunan halinda 'yayanta suka shiga,, Finn ya mutu, Deen baya cikin kwanciyar hankali, Ga Khadija ta samu tabin Kai.. Kuka tayishi iyakar yinta harya daina fita saidai tunani. Gida aka sallamosu suka dawo mum na riqeda khadijar daketa faman kalle kalle tana Sosa Kai tana ketar dariya. Shikuwa ko magana baya iyayi suna dawowao ko Zama baiyiba ya kalli mum jiki amace yace, Mum Zanje gurin ayshah. Hawayen tausayinsa Dana kanta ne suka gangaro Mata ta miqe tareda shigewa bedroom ta hado kayanta Dana khadijar a akwati biyu tace, Itama zata koma gomben sbd bazata iya Zama ananba tafison gidansu na can where it all started. Bai hanataba ya fito kamar zai wuce saiya tsaya zuciyarsa na nauyi da qunci ya nufi part 'din siyama daidai lokacinda take waya da qawarta tana fa'da Mata abinda ta aikata.. Yaji abinda duk tafada saiya aje Mata kudi tareda ficewa batareda ta gansaba. Airport driver yakaisu mintuna qalilan aka Kira jirginsu suka tashi Sai gombe. ********** Tunda suka shigo garin gombe jikinta yayi mummunan sanyi tayi zuru rayuwarta tada na dawo Mata musamman dasuka kawo daidai makarantarsu Nan komai yadawo Mata tasaki kuka ahankali zuciyarta na qara karyewa. Shiru muh'd yayi kukanta na ta6a zuciyarsa Dan shima ganin makarantar ya dawo Masa dakomai na lokacin suna cikin Jin da'di da duhu na kafirci. Yana parking bakin kwanar layin gidansu zuciyarta ta tsinke akaro na farko rabonta da gida da tsananin tsoro yashigeta. Kallonta yayi tareda 'daga Mata Kai murya a sarqe yace, You can do this,, Allah na tareda ke. Share hawaye tayi jikinta na rawa sbd tsoro cikin sanyi tace, Thank you murph.... Katseta yayi da cewa, Muh'd. [8/1, 9:54 PM] ‪+234 706 070 0133‬: *_MAMUH GEEE_* _*TAURA BIYU....*_🍒 _Mi amor-mi vida...._ _Viawattpad@mamuhgee_ *36* Da gudu Mahmud yayi gurin mum data nufi dinning Yana nuna Mata sabon chocolates 'dinsa. Sanye yakeda farar Australian shadda dataci uban nerori ya qara wani irin haske da kyau sbd 'yar ramar dayayi ta rashin ganinta. 'dauke Kai tayi tareda 'daure fuska zata wuce yayi saurin riqo hannunta Yana marairaice fuska yace, Baby please don't... Wani kallo ta watsa Masa yayi saurin sakin hannunta jiki asanyaye sbd ya tsani ganin fushi ko 6acin a fuskarta. Kasa tsayawama palon tayi ta juya takoma bedroom 'din mum yabi bayanta da kallo shauqin sonta na qara shiga jininsa ahankali ya nufi gurinsu mum Yana cewa, Ya Allah I love this girl so very very much.. Zama yayi kusada mum ta kallesa tana zaunarda mahmud kusada khadija da ruqayya ke bawa abinci Tana dawo da rabi. Ina ayshan ita? Lumshe lazy eyes 'dinsa yayi tareda bu'dewa ahankali yace, Mum she's still angry with me. Murmushi tasaki tareda miqa Masa cup 'din milkshake da kullum saiyasha tace, Be more patien my sweet boy. Karban cup 'din yayi Yana cewa, I love her morethan... Katsesa tayi da cewa, Yes I know my son but ka qara Bata time kasan she's deeply hurt. Har suka gama having dinner tana 'dakin mum tana game a sabuwar wayarta da mum 'din tasiya Mata. Daga dining toilet ruqayya tayo da mahmud tamasa wanka tana qoqarin shiryasa ayshan ta kar6esa tacigaba da shiryasa cikin kayan bacci ya haye gadon mum 'din ya kwanta Nan take bacci ya 'daukesa. A 'dakin mum tayi sallarta ta Isha tana idarwa itama tafara qoqarin Haye gadon saiga mum baki sake take kallonta tace, Ayshah mekikeyi anan haryanxu? Hamma ta'dan saki tace, Mum inajin bacci ne. Zama mum 'din tayi bakin gadon tareda kallonta dakyau tace, Ayshah nasan an cutatar dake anzalunceki but please ki yafewa mijinki. Sunkuyar dakai tayi cikin sanyin murya tace, Mum na yafe Masa tuntuni. Thank you ayshah and may God bless you my child tashi maza kije your husband is waiting for you upstairs. Saukowa gadon tayi ba musu ta fito tana fitowa tashigewarta bedroom 'din khadija ta tararda ita tayi bacci kan lafiyayyan gadonta Sai itama tayi kwanciyarta agadon hardasu Jan bargo ta lullu6e. Tun Yana jira harya cire ran zatazo ya kwanta jiki a sanyaye bayan ya kashe wayoyinsa Dan gudun damuwar da siyama ke Masa da yawan Kira. Bata baro 'dakin Khadija ba Saida Tasha barcinta har kusan ten kafin ta fito ta nufi stairs ta Haye sama tashige room 'din. Tsaye yake gaban mirror 'daure da towel iya qugunsa lafiyayyar fatar jikinsa Sai glowing take sbd hutu. Ta cikin mirror yaga yanda ta ha'de fuska Taki kallon ko gefen dayake. [8/1, 9:56 PM] ‪+234 706 070 0133‬: Juyowa yayi ya tsaya gabanta tareda riqo hannunta yace, Gud morning luv.. Qwace hannunta tayi tareda fa'dawa toilet ta rufo qofar da qarfi tabarsa tsaye jiki duk a mace. Daqyar ya iya saka kayansa ya sauko qasa daidai fitowar mum a shirye tsaf itada mahmud. Da gudu mahmud ya fa'do jikinsa Yana cewa, Gud morning Daddy. Morning my boy,,gud morning mum. Morning sweetheart,,,ya ayshah take? She's getting dressed. Dinning suka nufa daidai lokacinda ruqayya tafito da khadija bayan ta shiryota.. Tundaga nesa qamshinta ya daki zuciyarsa ya lumshe idanu tareda budesu tsaf akanta taci wani irin ado da kwalliya cikin skirt and blouse na wani black lace Mai adon red dayaci uwar nera gurin siya yakuma zauna cif cif ajikinta kyakkyawan figure 'dinta yafito. 'yar qaramar sarqar white diamond ce a wuyanta da earrings 'dinta Sai 'dan qaramin bracelet... Baki ya saki Yana kallonta sbd baita6a ganin ayshah Koda powder ba Amma yau wani fitinannen hot red lipstick ne a lips 'dinta dayayi mugun kwa'daita Masa Shan lips 'din. Rufe Masa baki mahmud yayi ta hanyar saka Masa chips a baki Yana cewa, Daddy kaima kanason granny tabaka abinci abakine? Tauna chips 'din yayi still idonsa na kanta ahankali yace, Oh my God she's looking damn hot. Harararsa tayi tareda Zama kusada khadija tana gaida mum. Cikin farin ciki mum ta amsa tana hararar Deen 'din yanda ya kafe ayshan da Ido cikin shauqi. Hankali kwance taci breakfast 'dinta itadasu mum shikuwa tuni yayi loosing control kawai dannewa yake sbd agaban mum ne da Mahmud da saiyayi kissing wa'innan red lips 'din nata. Suna gamawa muh'd da ya Umar sukazo kaisu airport Nan hankalinta yayi mummunan tashi zuciyarta tayi mugun nauyi hawaye suka zuwar Mata tayi saurin maidasu, Idan akwai abinda ta tsana ayanxu to shine komawa Abuja ta zauna gida 'daya da matar deen. Sarai ya lurada canxawarta duk saiyaji tabasa tausayi ya riqo hannunta ahankali zaiyi magana ta zame tareda hayewa sama. Shigowa yayi ya zauna kusada ita tareda Kiran sunanta ahankali tayi banxa dashi. Cikin sanyin murya yace, I'm really sorry ayeeshah you.... Katsesa tayi ta hanyar miqewa tsaye ta jawo handbag 'dinta da hijabinta tasaka ta sauko qasa tabarosa. Shida kansa yafito Mata da kayanta suka fito aka kaisu airport 'din. Koda zasu tafi ya Umar kallon Khadija yayi Yana murmushi tareda Mata sweets nanta kar6a harda tsalle kaman yanda Mahmud keyi duk saiyaji yaqara sonta,, Su muh'd kuwa duk tausayi suka Basu mum dai Sai hawaye. Tunda suka shiga jirgi zuciyarta ke bugawa da qarfi harsuka Isa driver yazo ya 'daukesu suka iso gidan. Part 'dinta tashige batareda tajira fitowar siyama ba danko fuskarta Bata qaunar gani. Goge komai da ko'ina tayi ta share tayi mopping ta kunna ac ac da fridge tareda kunna burner Nan take ko'ina ya'dau sanyi da qamshi Ta nufi bedroom ta tu6e tafa'da toilet tayo wankanta tana fitowa tasaka doguwar rigar roba Mai hannun vest ta 'daura scarf tareda saka hijab tayi sallar azahar da la'asar kafin ta'dan kwanta danta huta. [8/1, 9:59 PM] ‪+234 706 070 0133‬: Su mum ma ruqayya ce ta gyara musu part 'dinsu tsaf ta kunna ac tareda feshe ko'ina da room freshener Mai da'di kafin sukayi wanka da salloli. Tunda suka shigo gidan taga shigowarsu tayi shigewarta bedroom ta kwanta zuciyarta na tafasa da dawowar ayshah harda ma mum 'din. Part dinsa yashiga duk saiyaji bazai iya komaiba sbd ya'danyi qura Yana buqatan gyara saiya fito Kai tsaye ya nufi gurin ayshah. Yana bu'de qofar palonta wani sanyi da qamshi ya tarbesa ya lumshe ido tareda qarasowa ciki bayan ya rufe qofar. Bedroom 'dinta ya nufa ya tararda ita kwance tana bacci hankali kwance murmushi yasaki tareda duqawa yayi kissing 'din lips dinta ya tu6e yashige toilet. Wanka yayo yana fitowa ya tsaya gaban mirror ya fesa body spray tareda juyowa ya haye gadon ahankali tareda jawota jikinsa ya lumshe idanu sbd shima baccin yakeson yayi. Saida marairaice sosai suka farka kusan atare tana ganinta ajikinsa ta 'daure fuska tana qoqarin tashi yayi saurin riqeta cikin jikinsa Yana kallon cikin idonta. Mutuwa jikinta yayi ta kalli lazy eyes 'dinsa dake kashe jikinta ako yaushe murya qasan maqoshi tace, Sakeni Mana. Kallon idonta tayayi laushi yayi ya qara shigarda ita jikinsa yakai bakinsa saitin kunnenta cikin wani irin salo yace, Har abada bazan sakekiba. Lumshe fararen idanuwanta tayi tana narkewa ajikinsa tace, Naji but please let go of me... Saikince kin yafemin. Kallonsa tayi cikin tsakiyar Ido jikinta na qara saki cikin yanayin sanyi tace, Do you think I can be angry with you for long... Sonka yariga yayimin mummunan shiga Deen I can't be angry wit you or hate you for long,,, believe it or not you're my life,my happiness my love.... hawaye ne suka gangaro Mata yayi saurin girgixa Mata Kai Yana lashesu da harshensa. Bakinta yake qoqarin kamawa tayi saurin zillewa ta sauko gadon batako waiwayesaba ta shige toilet. Daqyar ya tattaro nutsuwa da 'yar kamewa ya nufi masallaci sallar magriba. Tana gama sallah gurinsu mum ta nufa ta tararda sun gama sallah suna qoqarin cin abinci da ruqayya tayi musu. Tuwon semo ne da miyar ku6ewa dataji naman rago da kifi. Zama tayi tana cewa, Mum da gani this food will taste very sweet harna matsu inci. Mahmud dake na'de 'yar qaramar daddumar sallarsa yace, Mummy please don't eat it all bamu ciba fa. Dariya yabasu sbd yanda yayi zancen ya nuna yunwa yakeji. Zaunawa sukayi tsakiyar palon sukaci suka qoshi Nan suka fara fira har akayi Isha sukayi ayshah taqara koyawa mum wasu abubuwa dangane da ibada. Part 'din siyama ya nufa Kai tsaye daga masallaci ya tararda ita a zaune tana kallon tashar national geographic. Kallo 'daya tayi Masa ta 'dauke Kai shikuwa ko kallon nata baiyiba sbd Sam baimasan yazai kalli wata maceba bayan ayshansa. Yana ta6a wayarsa fuska a ha'de yace, Are you fine,,,I mean is everything ok? Banxa tayi dashi ya 'dago ya kalleta Nan take ransa yakuma 6aci a hasale yace, Badake nake magana bane? Zuciya datazo Mata wuya saura qiris ta qunduma Masa Zaki Amma saita danne tajuyo takallesa tace, Lapiya qalau. Juyawa yayi ya ficewarsa tayi saurin tasowa tabiyosa tareda riqo hannunsa ya tsaya cak tareda rintse ido zuciyarsa na 'daci sbd riqon datayi Masa jiyake kamar wutace ke qona jikinsa. Zagayowa gabansa tayi tareda rungumesa tana cewa, I Miss you my shaikh. Ayshah data fito daga gurinsu mum idonta yayi Mata mummunan gani wani mugun jiri ya 'dibeta saura qiris ta zube tayi saurin dafa bango tareda barin gurin da sauri ko ganin gabanta batayi. Zare jikinsa yayi da qarfi tareda 'daure fuska sosai ya ra6ata ya wuce sbd yaga wucewar ayshah da sauri Kuma ya tabbatarda tagansu. Qofar palonta yayita qwanqwasawa Amma taqi bu'dewa qarshema yanaji ta kunna qarar tv dankarma takumajin qaran qwanqwasan. Gurinsu mum Yakoma yaci abinci daqyar kafin Yakoma yakuma ta6a qofar arufe ya juya jiki amace zuciya a jagule ya nufi part 'dinsa. Washe gari Bata fitoba Sai guraren azahar lokacin baya gida Yana gurin aiki asanyaye tagaida mum tazauna dining tayi breakfast Rai a jagule. Tana gamawa 'daki takoma ta kwanta saitaji sabon kuka na sake zuwar Mata ta fashe dashi zuciyarta na qara nauyi. Dafata taji anyi ta 'dago da jajayen idanuwanta ta ganshi tsaye lazy eyes 'dinsa na qoqarin saukoda hawaye ta miqe tareda wucesa ya dawo da ita tareda Bata kyakkyawar runguma cikin jikinsa da sauri ta qanqamesa tareda sakin Wani sabon kukan. Saidatayi Mai isarta Yana rungume da ita kafin ya 'dagota tareda share Mata hawaye ya kamo hannunta suka fito. Tana ganin sun Kama hanyar part 'din siyama ta tsaya tareda zame hannunta tana 'daure fuska. Kallonta yayi yace, Please come with me. Girgixa Masa Kai tayi idanta na kawo ruwa. Sakinta yayi ta nufi part 'din su mum tashige da sauri. Mamuh💋 _dont forget to follow, vote and comment_ [8/1, 10:00 PM] ‪+234 706 070 0133‬: *_MAMUH GEEE_* _*TAURA BIYU....*_🍒 _Mi amor-mi vida...._ _Viawattpad@mamuhgee_ *37* Zaune take tana cika tana batsewa Dan yau jitake Sai anyita ta qare Dan wlh tagaji da wulaqancin Deen saidai ko ita ko ayshah wani yabar gidan sbd bazata yarda karuwa tafita matsayi acikin gidantaba. Da sallama yashigo fuskarsa ba yabo ba fallasa. Ko sallamarsa Bata amsaba ta taso tazo gabansa ta tsaya cikin zafin Rai tace, Yau inason sanin matsayina a gidan Nan. Kallonta yayi cikin baqin cikin Yama ya iya zaman aure da wannan for almost two years Kai wlh na cutu nida ayshana da yawa. Cikin masifa tace, Fadamin meye matsayina acikin gidan Nan Dan kuwa yau inason sanin nida tsintacciyar matarka waye Mai.... 'daga Mata hannu yayi da sauri sbd ransa daya fara 6aci yaciro envelope daga aljihunsa ya miqa Mata. A wulaqance ta kar6a kafin ta bu'de yabar gurin. Cheque na kudi tagani kafin taga muguwar takarda daga baya ma'ana takardar sallama. Hannu ta 'dora akai zata zunduma ihu saita fasa tana cewa, Wlh ma bazanyi ihunba saidai Kuma wlh bazan yardaba. A zuciye ta banko qofar palon mum tashigo ba zato tasakarwa ayshah wani mummunan mari kafin ta sauke hannunta mum tasakar Mata tana juyowa Deen ya 'daga hannu ayshan ta riqe hannunsa tasakar Mata Wanda yafi na mum qara ranta a6ace. Riqo ayshan yayi da sauri Yana shafo fuskarta kaman zaiyi kuka ya juyo Rai a6ace yace, Get out. Kururuwa ta saki tana cewa, Wlh bazan tafi koina ban kar6i wannan sakinba indai akan wannan tsintacciyar karuw... Marin dai dabata samu a farkoba saidata shasa a gigice ta 'dago Dan Marin ba qaramin shigarta yayiba ya kalleta Rai amatuqar 6ace yace, Foolish woman,idan baki yarda da sakin akan ayshah ba kije ki yarda da sakin akan abinda kikayi yazama sanadin rushewar lafiyar khadija. Wat""""mum tafada da qarfi tana kallon Deen 'din ya 'dauke Kai Dan baiso fidda maganarba Amma ita taja. Azuciye mum takalleta zuciyarta na 'daukar zafi ayshah tayi saurin dafa mum 'din tana cewa, Don't weste your energy mum let hand her to police let them deal with this crazy mentality. Kai tsaye yace, She's not going to any police let her go zata ga daidai abinda tayi Nan gaba. Kuka tafashe dashi tareda zubewa qasa cikin nadama tana basa hakuri ya fice riqeda hannun ayshah Yana kallon face 'dinta inda siyamar ta mareta. Part dinsa suka shiga ya zaunar da ita kan kujera tareda durqusawa gabanta yakai hannu ya shafo fuskarta kaman zaiyi kuka. Riqe hannunsa tayi tana kallon face 'dinsa hawaye naciko idanuwanta tace, Deen idan har saboda ni ka saki siyama then please ka maida ita nizan koma gombe ita ta zauna anan... Shihhhhhh''''yace Mata Yana 'dora yatsansa kan lips 'dinta ahankali yace, Ayshah kece rayuwata farin cikina,, Ayshah matuqar kina taredani bazan ta6a yiwa ko wace mace adalciba bare siyama da Bata ganin girmana Dan mum 'dina, Banason ranar lahira natashi da shanyayen Rabin jiki sbd rashin kwatanta adalcina. [8/1, 10:04 PM] ‪+234 706 070 0133‬: Rungumesa tayi ahankali tareda cewa _i love you deen_ ahankali. I love you more baby. Da daddare suna gama cin abinci ta miqe takoma part dinta tayi wanka tareda zaunawa gaban mirror tayiwa turare 6arna kafin tashafa hot red lipstick 'dinta data fahimci Deen na mutuwar so. Wardrobe ta bu'de ta 'dauko rigar bacci tasaka pant tana qoqarin saka rigar yashigo bedroom 'din Yana ganin jambakinta ya zaro Ido kamar qaramin yaro yace, Oh my God I love that red lips. Qarasowa yayi tareda jawota jikinsa Yana kallon lips din yanda jambakin ya zauna daidai akansu ya lumshe ido cikin kunnenta ya ra'da Mata _i love this_. Lumshe fararen idanuwanta tayi ya nunasu Suma yace, And i love these too. Shafo gashinta dayaji gyara yayi Yana lumshe ido yace, And this too. Hannu ya zura cikin 'yar fingilar rigar ya lalabo qirjinta kusan atare numfashinsu yakusa 'daukewa murya Bata fita yace, And these too.. Sake shafarsu yayi tareda matsawa ta ja wani irin numfashi kafin ta bu'de idanuwanta dasukai ja Nan take ta kallesa. Launin da idanuwanta suka koma yaqara tado dukkanin wata sha'awarsa ya Kai bakinsa ahankali kan lips 'dinta yana lumshe ido sbd wani laushi da da'dinsu daya shigesa. Numfashi takuma ja sbd kissing 'din ba qaramin shiga kwanyarta yayiba. 'dagata cak yayi ya kwantar kan gado tareda zame 'daya da babun rigarta yakaimata wani lafiyayyan kiss a Mara daidai inda akai Mata aiki lokacinda ta haifi mahmud. Numfashi taja da qarfi tareda riqe qansa shikuwa jikinta yacigaba dabi da kiss harya Isa qirjinta Nan take su duka suka ida rikicewa Nan yafara nuna jarumtakarsa suka Lula birnin ma'aurata. Koda gari ya waye daqyar ta iya tashi ta lalla6a tayi wanka tazo tayi sallah tana idarwa Yana dawowa daga masallaci, Zama yayi kusada ita tareda jawota jikinsa cikin kunnenta ya ra'da Mata _i love you my ayeeshah_.. Murmushi tasaki tareda 'dan

Chapter 11 of 12