Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 8
muyi wanka muci abinci tukun,ai dai ana haduwa a dinning da safe da yamma ko zamu hadu da ita Namijin gaskene akan dinning yana jiran shayeeda ta kawo abinci,kwatsam saiga binta tashigo tasha wando da riga iya gwiwa taci kwalya,tadan zauna tace a a my love sannu da dawowa,hade rai adams yayi yace yauwa yaci gaba da latse latsen wayarsa,itama saiga ummi tashigo tasha doguwar riga yar gown tawani kashe daurin shoky,kashe mai ido tayi ta gaishesa dear sanda zuwa Kara hade rai yayi yace lfy Buga waya adams yayi yace malama kiyi sauri kizo kefe muke jira Suhailat tace to sannu ubana in bani bazakuci abinci bane yau adakina zanci,inkunga dama kubiyoni kuxo muci,donni daidai cikina na girka tsayi tsaki ta kashe wayar Ran adams yabace yatashi yayi part din suhailat yayinda ummi da binta suka matso kusa suka tafa,ummi tace ai yau mai kwatan shegiyar nan a wurin namijin gaske saiya shirya,mudai inta daku tayi laushi maje mu bada hakuri. Adams yana shiga yaganta akan gado tana cin abinci,jallof din taliya da kifi,a katon plate,ko ina kamshi adakin, Suhailat ta dago kai ta kallesa ta watsar ,kafin ta ankara ya hawo gadon ya warce plate din yace muba ,mutane bane iyeh Murguda baki tayi tace aini ba baiwar kowa bace ai akwai yan aiki kuma akwai,matanka Adams yace au kina nufin keba matata bace,kinacin sa,a fa kinada sunan wacce nafiso arayuwata Harara suhailat ta dankaramai tace me ruwana ka hadeta ta koma ciki mana,kafin ta ankara ya aje plate din ya tsoma bakinsa cikin nata,yafara mata wassani masu kashe jiki Cak suhailat ta tsaya ,takasa kwakwaran motsi,wasan nasa taga yafara wuce gona da iri,hankadasa gefe tayi dukansu numfashi suka fara maidawa Yayinda namijin gaske ya kwanta rigigin ajan gado shi yasan yanda yakeji akan suhailat Tsaki suhailat ta doka,tanajin haushin kanta da tasa aka dena game dinnan,kallonsa da tayi zai iyasa yanzu ta rinjayesa murya kasa kasa tace kaga mallam ka tashi ka dauki abincin ka fice daga dakina,ai yau naga ba kwanana bane Murya kasa kasa shima ya amsa yace come on beb, cant you help me to decrease my temper Murguda baki suhailat tayi tace inka isa kazo ka kwara kaga tafiyata toilet inka gama abinda kake ka fita Tashi tayi da niyyar shiga toilet taji ya janyota ya mannata da kirjinsa,kokarin kwacewa ta dungayi amma ta kasa, Haka ta bada kai bori yahau Kuka take tayi,tana mai Allah ya isa kwando dubu,tana wallahi dole yau inyi wanka sau ishirin anzo angogamin cuta Gatse dariyarsa adams yayi ,yace andaiji kunya kuma anji dadi duk bakin tsiwa jikake tsit Tsaki suhailat ,tayi tace oh dai dolema inje inyi gwaji Wanka suhailat tashiga tabarsa kafin ta dawo ya fita a babban falo taji hayaniya yana tashi Fita tayi,namijin gaske tagani dauke da belt ahannunsa;ummi sai kuka take itama binta tana kuka Ummi tace amma dai hakkina aka shiga dole inyi leke Adams yace wallahi inbakiyimin shiruba saina babbalaki anan inga uban daya tsaya miki Ahankali suhailat take taku ta iso wajen,tace haba namijin gaske ba girmanka bane dukan mace,meye aciki in sunyi leke ai matarkace ta sunnah ni Ummi tace amma dai hakkina aka shiga donhaka wallahi bazan yardaba Suhailat ta kallesu tace bari in baku example din darasin da mukayi,nan gaba basai kunyi leke ba kwayi kwas yanda ake tarairayan miji Suhailat ta matso kusa da namijin gadke daya tsira mata ido,ta kashe mai ido cikin shagawa tace huhhhm soumate kallon ya isa haka,tsoma bakinta tayi cikin nasa tana masa hot kiss Kusan sumewa binta tayi,yayinda ummi ta daddage iya karfinta ta kurma ihu subhanallahi......... an shigarmin hakkina 😂😂😂😂😂😂 By Marsal [30/04 3:40 pm] Ya Ummi: *👟NAMIJIN GASKE👟* 8⃣ *By 2besties💞* _salma ali wadah_ ↓ _maryam yarmama_ *(marsal)* ®online hausa writter ♠ wayyo Allah na shiga uku ana min karuwanci za'a kawance mini girki na wannan wane irin jaraba ne haka mutun ba girkin sa amma ana shiga hakki na Basu fasa abinda suke ba sai ma wani salo sa suhailat ta fara yima namijin gaske Ihu ummie ta kuma kurma ita kuwa binta baki ta saki tana kallon mamaki wannan shedaniyar in batai gaske ba zata Kwace masu miji su zama borori tun kan aje ko ina an fara nuna musu kissa a fili Namijin gaske daukan suhailat yai basu zame ko ina ba sai turakar sa suna shiga suhailat tai zame jikin ta cikin tsiwa to ya isa haka cika ni ina da abun yi Akuwa baki isa ba kin tsokano ni kuma Kice baki san zance ba to ae naga ba aikina bane kaje wajen wadda take ihu akan ka ta fito tayi bangaren ta tana fitowa parlo tagan su nan take ta canja tafiya tana wani gwalli Binta ce tace wa ummie da ta cika tai fam Ke wallahi sai munyi da gaske wannan karamar karuwan kina ganin abinda tai masa ba kunya ba tsoron Allah Ni nasan me zanyi bar ni da ita ummie ta kwafa ta shige dakin ta, ta fara kurbu kurbe da tushe tushe wai dan ta jawo hankalin namijn gaske😜 Yamma cin ranar ya fito suna zaune a parlo ummie da binta suna yada maganganun su ita kuwa suhailat tana aikin ta a system kallon su yai daya bayan daya binta ce take ta wani kashe masa ido ita kuwa ummie tasowa tai tazo honey barka da fit....kan ta karasa ya katseta kallon suhailat yake wanda ko kallon sa batai ba ya karasa kusa da ita yace kin ga dagowa tai ganin su ummie suna kallon ta yasa tasaki wani murmushin kissa Na'am darling zoki raka ni gate mana tashi tai ya rike hannun sa suka fita dasuri ummie ta tashi tsaye ta sha gaban sawai me kake nufi ne ehee banza yai da ita suka huce Motor park yaje inda wata dalleliyar moto yaje jagour baka sai sheki take kamar mudubi its ur gift ya mika mata keys din ita kanta tai mamakin dane shi tai tana murna kai amma naji dadi nagode Kut me le shi binta ta fada wato shine y bata kyautar mota ni kuma ya bayan wanann sakar tab din Jan lallai ma namijn gasken nan Ita kuwa binta da gudu ta shiga ciki dakin ta ta koma ta fara safa da marwa tana neman mafita Wani tsumin ta tajanyo murmushi ta saki sannan tace namijin gaske in nasha wannan sai dai kaban kyautar gida kila ma ka hada da mota ta kafa kai ta fara kwankwada cikin karfin gwuiwa Suhailat da Adams suka shige suka bar binta a tsaye Adams ne a dakin sa yana ta juyi da tunani ina ma suhailat ce kadai matar sa ba wannan yari yuyu yu din yana wanann tunanin ummei ta shigo cikin wasu shaidanun kayan bacci tana wani kwarkwasa kallon ta yai sannan ya kau da kansa A ransa yana tunanin wannan wace macece mara aji uhmm dear ya kake a dakile yace lapiya Gaf da shi ta matso ta fara masa wani salo daamn a kusa yake tun nan take ya biye mata amma ina sam ba daya bane da suhailat Cikin ta kaici ya shiga toilet ya bar ummie tana karairaya a bed.............. By marsal💞 [30/04 3:40 pm] Ya Ummi: *👟NAMIJIN GASKE👟* 9⃣ *by 2besties*💞 _salma Ali wadah_ ↓ _maryam yarmama_ *(marsal)* ®online hausa writter _this page is dedicate to our fans,thank you for ur support and caring_ Namijin gaske ya shigo ya dakamata wani uban tsawa yace ummie get out of my room idiot A firgice ta tashi har tana tuntube,tasa kayanta tabar dakin ta kuka da alwashin neman kawarta suje wajen boka Tsaki namijin gaske yayi ya danna wayarsa yakira suhailat,ringin uku bata dauka,aje wayar yayi akan gado yace oh shit wannan yarinyar tana da matsala wallahi,bata zuwa dakina saidai ni in bita Tashi yayi ya zura jallabiyarsa ya nufi part din suhailat dake kan gado tana danna system dinta Bata lura mutum ma yashigoba,kamshin turarensa ya bayyana dago da kyawawan idonta tayi tana kallon kyakyawar fuskarta daga bisani tayi tsaki taci gaba da aikin da takeyi Hawowa kan gadon yayi,ta matsa gefe tana waikai wani irin bunsurune?😳 Tun danamijin gaske yazo duniya ba,a taba mai zaginda yaji zafiba kamar haka,da karfi yajawo gashinta datayi fakin da ribom,tsabar zafi ta saki laptop din yafadi akan tyles din ya tarwatse Suhailat ta fusata itama ta daddage ta tsinkamai mari,tana wallahi saika biyani system dina kutumar ubanchan,tab lalle bakasan wacece suhailat bane Namijin gaske ya dafe kunci lamarin yarinyar nan anya ba shafar aljanu aciki kuwa Tashi suhailat tayi ta dauki agogon bango ta kwalamai,tana wallahi yau saika biyani system dina,kasan meye aciki Fashewa goshin adams yayi, yayi danja malutu ya fito,tsayawa yayi yana kallon abin mamaki yanda take ta masifa kamar tasamu yaronta. Daukar fillo tayi da niyyar makamai,adams yayi kokarin cafketa ya rungumeta kankam Fusge fusge take tana kuka tana sakeni mugu azzalumi kawai,wallahi banason aurannan. Adams kamar yayi kuka yakeji tunda yazo duniya bai taba tsintar kansa abakin cikiba irin yauba. Cikin murya ahankali yace suhailat inkinawa Allah da annabi kiyi hakuri,in Allah yayarda zan siyomiki laptop guda ishirrin,kuma namiki Alkawarin bazan sake nemanki basai randa bukatarki ta tashi kya nemeni da kanki,suhailat kiyi hakuri kinji, Jikin suhailat yayi sanyi sai shesshekar kuka take da ajiyar zuciya, Tashi adams yayi yace nabarki lfy suhailat,duk abinda kike nema zaki iya kirana Ritse idonta suhailat tayi kamar tace ya dawo amma ina baza iyaba. Yana fitowa ya tarar da ummi da binta a falo,wakar dankwali yaja hula suke tayi,ko kallonsu namijin gaske baiyiba yayi wucewarsa bangarensa,ya shirya dan akwatinsa,ya rubuta wasika yar guntuwa ya ajiye,akan gadonsa Airport din abuja ya nufa airport din abujah ya yi biza,ya nufi kasar malaysia,zuciyarsa cike da kunci da kyewar suhailat,gwanda yayi nesa da ita,in Allah yabashi mata a malaysia yayi auransa,ya manta da wata suhailat By Marsal [30/04 3:40 pm] Ya Ummi: *👟NAMIJIN GASKE👟* 🔟 *by 2besties*💞 _salma Ali wadah_ ↓ _maryam yarmama_ *(marsal)* ®online hausa writters _this page is dedicated to *hauwa abubakar(mamee)*ur message has been delivered to us we have seen it,thank you so much dear_ Washegari,binta tayi bangaren namijin gaske,danufin dubowa ko lfy,tana shiga taga kayansa a hargitse ,mamakine ya cikata namijin gasken da bayaso ko tawul yagani a hargitse Paper ta gani akan gado Daukawa tayi tafara karantawa kamar haka; _salam zuwa ga matana_ _inaso ingaya muku nayi tafiya bazan dawoba sai nanda wata hudu masu zuwa,sai burina yacika zan dawo,bakuda matsalar komai ,komai kuke bukata akwaishi acikin gidannan,kowa zan tura mata miliyan shida a account dinta_ _daga naku adams(namijin gaske)_ Rangada guda binta tayi cikin farin ciki ta nufi bambam falo rike da takardar ahannunta tana wakar sama mata Ummie ce tashigo fallon rike da hollandia a hannunta tace keko binta samuwace kike wannan rawar? Binta ta kara rangada guda tace yaya bazanyi murnaba keko takurarre ya tafi,yabar mana dukiya,sai yanda muka juyata iyeh karanta takardar nan kiji. Da sauri ummi ta karbi takardar takaranta,ihu tasaki wanda yayi sanadiyar fitowar suhailat daga kitchen dinta ta nufi bambam falo ,kallon kallo aka fara tsakaninsu Yayinda binta ta fashe da dariya tana Allah sarki gatan wata ya tafi,zamu nadi na banza Ummie tace aini saina kashe yarinyar nan wallahi kuma in binneta a gidannan Tsaki suhailat tayi tace inkun kasheni yau gobe wazaku kashe,aini nama ji dady wallahi Kusani ni bandamu dana mijin gaskeba shiya damu dani yaketa bibiyata. Dungure mata kai,binta tayi,itama ummi ta dungure mata kai suna wakar *cry cry baby let me see ur husband* Binta tace kuma daga yau tunda nice uwargida sai abinda nace,ke suhailat daga yau da kowa ya dinga wanki da kansa,.kuma kawanda yakai karan namijin gaske wai yayi tafiya inba haka wallahi sai na sa an kashe mutum,ko danginmune sukazo muce yana wajen aiki Zaro ido suhailat tayi tana kwallah tace aiko agidanmu ban taba wankiba balle kicemin inyi wanki da kaina Binta tace oh dai kekikasani,dole kiyi,kuma dole kibi umarnina kinji ko? Suhailat daki tayi da gudu tanata kuka,nashiga uku wazai magancemin matsalar nan ,tasan su binta tsaf zasu iya kasheta inta fada gwanda ta tsuke bakinta har Allah yasa ya dawo,wanka tafada ta fito ji tayi cikinta na ringin,gashi sha,awar fried rice takeyi,shiga kitchen dinta tayi,ta dora ruwan shinkafa agas Ummice tashigo dauke da tukunya guda biyu a hannunta,tace ke malama sauke abincinki,zan dora abincina Murmushin takaici suhailat tayi tace haba ke kuwa duk kitchen dinki bai ishekiba ,sai kitchen dina gaskiya kiyi hakuri banson neman fitina yunwa nakeji Ummie ta wani danno ashar tace ai bada kudin najadun aka siya gas dinnan ba don haka anan naga damar yi bakida damar hanani barima ki gani. Ummie ta aje tukwanen hannunta ta sauke na suhailat,ta dora nata tana bala,i Suhailat bata tanka mataba,ta dauki tukunyarta azuciyarta tadau alwashin jure duk wulakancin da zata fuskanta indai akan namijin gaskene dole ta jure Ajewa tayi agefe ta fita daga kitchen dinta ta wuce parlour dinta ,dawowa kitchen din tayi tabude fridge dinta tadauki cake da hollandia,ta kulle Ummi ta sheke da dariya tace wayyo ni hhmmmmm gatana ya tafi,. Suhailat bata kulataba tawuce bedroom dinta ta kwanta tanacin cake din hawaye yana zuba a idonta,shikenan tayi missing din dumin jikin adams,muryarsa,tarairayarsa Rungumar fillo tayi😔tana kuka Bayan kwana biyu,binta tana zaune da kawayenta an baje a babban falo anajin kida anatacin duniya da tsinke,sai ihu ake gami da shewa,ga lemuka dasu barasa da syrup iri iri,an baje sai shaye shaye ake,harda ummi Suhailat ce tafito fuskarta da makeup,tasha kyau,ta sanya hijjabi har kasa,ta rataya jaka, Toshe hanci tayi sakamakon warin sigari dataji, Yanmata sunfi ishirrin afalon,ummie dake kwance akan cinyar wata tace ke ina zaki Suhailat bata kulataba tayi ficewarta,tana isa harabar gidan taji amai ya taso mata,kwarawa ta dingayi,ba kaukauta,yan aiki sukazo suna mata sannu Dakyar ta dawo hayyacinta,ta kallesu tace sannu nagode,kuskure bakinta tayi Takalli dayar yar aikin da ranar ta mata magana tace pls zaki iya rakani asibiti wallahi jiri nakeji,kiramin direba Dasauri direba yazo wajen,ya tukasu zuwa asibiti Suhailat tanashiga asibitin,taji alert miliyan takwas ya shiga account,din daga,namijin gaske Suhailat tayi murmushin takaici tashiga layin masu jiran ganin likita,kusada wata hamshakiyar mata tazauna,fara da ita gadan hanci ,hado ido sukayi da matan,matan ta matso tace baiwar Allah sannu ko?wallahi kin burgeni ni sunana hussaina ahmed,ina da aure anan abuja,kwanan nan nayi aure ga kanol,ni yar adamawace wallahi bansan kowaba a abuja zamu iya xama friends Murmushi suhailat tayi tace ayya sunana suhailat ina aure a abuja nima bansan kowaba Munsanyar number sukayi,suka dinga hira da bawa kowa adreess By Marsal [30/04 3:40 pm] Ya Ummi: *👟NAMIJIN GASKE👟* 11 *By 2besties💞* _salma ali wadah_ ↓ _maryam yarmama_ *(marsal)* ®online hausa writter ⚫suna hira har aka zo kan suhailat office din doctor din ta shiga ta zauna ur welcome Mrs Adams (Namijin haske) murmushi yake tai me Ke tafe da Ke nan tai masa bayanin abunda Ke damunta wata nurse ya kira yace taje da suhailat ai mata gwajin fitsari Jin abinda ya fada tai saurin kallon likitan wanda Ke mata murmushi nashiga uku 🙆 ta fada a ranta haka ta tashi suka shiga wani lab ta bayar sannan ta dawo office din doctor Kusan 10minutes saiga nurse ta dawo da sakamakon karba yayi yana dubawa fuskar sa da murmushi ya dago ya kalleta congratulations Ban gane ba suhailat ta fada kina da juna biyu cikin firgici ta tashi me ganin yana mata wani kallon ne yasa ta zauna tana maida numfashi Ya naga kin tsorata aa bakomai ok tom gaskiya da wuri zan ma namijin gaske wannan albishir din dan nasan ba karamin kyauta zan samu ba Am doctor dan Allah ina neman alfarma tame fa karka fada masa ka bari ni zan fada masa zanyi surprising nasa kawai Kice baki so na sami kyauta ah ba haka bane, To yadda kika ce hk za'ae nan ha rubuta mata magunguna ga wannan kidinga sha zai kara miki karfin jiki sannan kuma zai hanaki yin aman da kike yi Sannan kicire duk wata damuwa dan kare kan ki da abinda Ke cikin ki fadawa wani halin dan ba wuya me ciki ta samu hawan jini to nagode nan ta tashi ta fita Inda yai dai dai da fitowar hajiya hussaina daga daya office din Yar uwa har kin fito eh ta fada yayin da tai saurin share wata kwalla da ta fito mata ah yana gan ki cikin damuwa ece dai lapiya hussaina ta tambaya Shiru tai mata yayin da ta fara tafiya haba dan Allah ki tsaya kimun bayani wllh jinki nake kamar wata yar uwa ta tsayawa tai cak suhailat tayi har ta karaso kusa da ita Kama hannun ta tai suka zauna a wasu kujerun gini dake haraban asibitin Me ya faru yar uwa ina so ki dauke ni kamar wadda kuke uwa daya uba daya nima haka na dauke ki wallahi ki yarda dani Haka likita yace ina da ciki to menene bakin ce kina da aure ba eh to da matsala ne Ya salam kin ga yanxu wannan maganar ba ta nan bace in na koma gida mayi waya ko kuma inna sami lokaci na zo har gidan naki Kiyi haquri ki kwantar da hankalin ki kinji sai da hussaina taga hankalin ta ya kwanta sannan ta tashi ta rakata pharmacy ta karbi magani sannan ta rakata har mota sannan ita ma ta tafi A mota tai nisa a cikin tunani wai yau ita Ke da cikin namijin gaske amma baya nan kuma be san dashi ba gashi tunda ya tafi koda wasa bata kira shi ba shima kuma be neme ta ba daman yace sai ta neme shi da yana nan bata san irin kulawar da zai bata ba wayyo ni suhailat its my fault yanxu ya zanyi ga sharrin wannan mugayen matan nasa da ya tafi ya barni da su wasu hawaye ta share wanda yai dai dai da tsayawar su driver ne ya fito ya bude mata kofar mota Hajiya mun kara so sai da ya kuma maimaitawa sannan ta Ji sannun hajiya Allah ya kara sauki Ameen kawai tace tai ban garen su Yanda ta fita ta barsu haka ta dawo suna nan sai ma wasu shegun da suka kuma zuwa Hayaki da wari ne sukai mata welcome da kyar ta iya sallama dan ita ma ta zama dole bata jira amsar su ba dan daman Tasan ba lallai Tasami amsar ta ba Kan ta ne yai wani irin sarawa da sauri tai hanyar dakin ta har an dawo daga barbadar ummie ta fada maji magani daman yawon banza ake ba zuwa aiki ba munafuka Wata daga cikin kawayen suce tai magana lallai ku wannan kuka tsaya kuka zubawa ido Tav wallahi in ba kuyi da gaske ba sai ta fitar da ku Ae da kishiya ta ce wallahi da tuni da dade a bola. kuka da amai ne suka tawo mata lokaci daya da gudu tai toilet ta fara kwarawa ba kakkautawa............ By marsal💞 [30/04 3:40 pm] Ya Ummi: *👟NAMIJIN GASKE👟* 12 *By 2besties💞* _salma ali wadah_ ↓ _maryam yarmama_ *(marsal)* ®online hausa writter ⬛ gaskiya binta baki da wayo Ashe karfa girman naki ya tashi a banza wata daka cikin kawar tasu ta fadi haka Uhmm to mene abin yi au har sai kin tsaya wani tunanin abinyi akan wannan dube ta fa natural beauty fara kyakkyawa son kowa kin wanda ya rasa Ke dahallacan ki fadi abinyi kin tsaya kin wani yabon ta ummie ta fada Wallahi da namijin gaske ita ya fara aura ko kallon ku bazai ba bare ma dayake kyautar ku aka bashi wai naja wannan wane irin cin fuska ne haka ki fadi abin yi kintsaya kina wulakanci Gaskiya fa take fada muku amma kuna ta wani ganin laifinta Ke wallh sai kun tashi tsaye musamman Ke binta da kanti ne ya taimake ki ba wani kyau gare ki ba amma badan haka ba ko a mai aikin namijin gaske bazaki zo ba Uhmmm ae in da ace ni namijin gaske ya aura wllh ko Ke bazan bari ba ta nuna ummie da hannu oho sai yanxu nagane abinda kike nufi kina bakin ciki da kishi ko to kwalelen ki wllh Ya isa haka binta ta fada yanxu ya za'a ku matso kuji kar muje ko ana mana labe suka kwashe da dariya To in taji akwai abinda zata iya ne wallahi ynx sai mu hada mata jini da majina nifa natsani yarinyar wallh zan iya komai dan naga ta bar gidan nan ummie ta fada haka suka cigaba da hirar su duk akan yadda zasu cuci suhailat Ita kuwa suhailat tana shiga daki da gudu tai toilet ta fara sheka amai amai har ta hanci yake fito wa ba karamin galabaita suhailat tayi ba Ga cikin ta wani murdawa yake kamar zata mutu sabida azaba wani kuka ne ya taho mata da kyar take yi a haka ta rarrafa wajen sink ta dauraye bakin ta sannan tayi wanka Daki da nufa ragowar cake ta gani nan ta fara ci ba kakkautawa kamar ba suhailat ba yarinya yar gayu abinci sai ammasa yanga Sai da taji ta koshi sannan ta hakura wani bacci ne ya dauke ta anan kan tayels Sai wajen la'asar sannan ta tashi da sauri ganin in da take kwance jikin ta duk yai tsami sabida rashin sabo Sallah tayi sannan ta duba wayar ta missed call ta gani hajiya hussaina ta kira ta da sauri ta bi kiran Bugu daya ta dauka yar uwa Allah yasa lapiya na kira ki baki picking ba wallahi bacci nayi Ayya sannu yawwa ya jikin naki da sauki sai sannan ma ta tuna da ko maganin ta bata sha ba Yawwa ya ake ciki yanxu hajiya wallahi ina cikin matsala sosai subhanallah me ya faru nan ta kwashe abinda ya faru sannan ta fada mata irin zaman da suke da su binta Ba karamin tausayin ta hussaina taji ba har sai da tai kuka Hajiya ki taimaka wallh bana son cikin nan zubar dashi zan je nayi Kul na kuma Ji kin fadi wannan maganar yaza'ae Allah yai miki kyauta Kice baki so kin ga kin masa butulci Kuma kije garin zubar war ki mutu inkije lahira kice ma Allah me?kin aika ta Laifuka har biyu ga kisan ran banji ba ban gani ba ga kuma sabawa mijin ki sannan kuma in mijin naki yaji haka baka ramin tashin hankali zakuyi ba kuma kinga kince laifin ki ne yasa ya bar kasar To yanxu ki cigaba da shan maganin ki ki dangana kar ki bari su sani balle suyi miki wani abun kin Ji ki dage da addu'a Allah zai taimake ki Ko a gidan ku kar ki bari a gane kina cikin matsala in ma wani abun ya dame ki kai fadan in Allah ya yarda zan taimaka miki kuma zan zo sabida akwai abinda nake son fada miki wanda bana waya bane Ni fa nagaji da zuwa aikin ma zanje na rubuta resigning latter a'a ki cigaba da zuwa shima zai dinga debe miki kewa kamin lokacin da zaki haihu Ki haquri kinji yar uwata tom nagode nan sukai sallama tana jin dadi haduwa da hussaina Haka ta cigaba da zama a gidan kamar wadda take a prison... By marsal💞 [30/04 3:40 pm] Ya Ummi: *👟NAMIJIN GASKE👟* 13 *By 2besties💞* _salma ali wadah_ ↓ _maryam yarmama_ *(marsal)* ®online Hausa writer 🔷duk da tana cikin damuwa hakan be hana sawa cikin yai mata kyau ba sam be fito ba sabida gaba daya jikin ta ya bi ta kara fari sosai Ummie ce zaune a parlo yau ba tari en iskan kawayen su tana zaune suna hira tana sa nailpaint a farcen kafarta suhailat ce ta fito daga kitchen tai dakin ta Wai biki lura da irin kyaun da wannan

Chapter 2 of 8