Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ne ya karaso yazeed fito mana. Fita yayi fuska A daure daidai Nan mortar yusuf tayi parking fitowa yayi da mamaki Suke kallonshi, Shikuwa da murmushi ya karaso wajensu. Naje gidan Mamy inno tace kunje Zaria Shine Nima Nazo ganin Amaryaa. Tabe baki Yazeed yayi ai saikai mana jagora. Toh kumuje Amma Naga bakuzo da wuriba. Kallon Nazir Yazeed Yayi ga irinka Nan Wanda yabiyema yara yaja duk Sun Raina mutane. dariya Sukayi Suna Nan mukafi Auki Ai. Atare Suka shiga daret parlon baki Suka wuce Su Feenah Sukayi Cikin gidan.

Hajiya kadaice A parlon tana kallo da Sallama Suka karasa wajenta Suna gaidata.Cikin fara'a take Amsa gaisuwar mutanen Kaduna Shine bansan Zaku zoba? Hajiya itama Kausar bata Saniba Surprising dinta mukai.Ah lallai Zataji dadi kun kyauta kuma ya mutanin gidan? Suna lfy qalau Sunce Agaidaki.ina Amsawa drivern ya tafi ne? Leemah tace Aa hajiya bro Yazeed ya kawo mu shida yaya Nazir. Shine kuka barsu waje kuma? Suna parlon baki. Aa nan yakamata Sudawo inada manyan baki haka.Hajiya Yusuf ma yana tare dasu.Ah lallai Bari Nasa Ashigo dasu. Kutashi kushiga Ciki tana Sama. Tashi Sukai Suka haura Sama.Leemah ta tura dakin tana Amarya bata laifi.Chan karshen gado Suka hango Kausar da Sauri Suka karasa Kanta Sukai gaba dayansu.Afirgice ta tashi Atare Leemah da feenah Suka hada baki wajen fadin SurpriseπŸ™Œ Wow kausar ta fada "I Really appreciate it" Rungume juna Sukai Suna dariya Saida suka dade Ahaka tukun Suka Saki juna. Kallon kausar Leemah Tayi tace kin Rame Sosai Kausar. Ai dole inata tunani Halimcy. Tunani Kuma? Eh mana Na Abinda na Aikata Abaya dakuma na Aure Uwa Uba Shekaran jiya danaje Asiviti Dr yafadamun Cewa......gaba daya yanda tafadama ma hajiya Haka tasanar dasu Leemah, Amma yanzu jiya munje Islamic Chemis da hajiya sunbani magani nama fara Amfani dashi kunji Abinda yasani tunani. Nisawa Sukai gaba dayansu feenah mai arhar hawaye har tafara kuka. Cikin kuka take cewa Ni dama Chan shiyasa Banson Saka yatsa din Nan Koda ba'a fada manava kausar kinsan Akwai hatsari, duk dacewa ba'a ma Ubangiji wayo mukuma yanzu menene tamun matsalar Oho. Ba wata matsala Insha Allah besty tunda muntuba mundaina, itama Kausar Saka yatsa ne yaja mata infection din but muyita Addu'a Insha Allah Zaki rabu dashi kuma kirinka Amfani da maganin yanda ya kamata. Amma Leemah bakiji tace tana tunanin ita dsvirgn bace? Toh Feenah shima Dr din bafa cemata yayi tazama ba, kokunto take Kuma nataba jin wasu matan Aure nafadin Mace bata Rasa budurci Sai idan Sex tayi toh yanzu tunda bashi kausar tayi ba Saiku daina damuwa kan wani Virgin Or dsvirgn. dahaka Leemah ta kwantar musu da hankali Sukabar maganar. Kausar gyaran jiki fa? Leemah Hajiya tace idan muka dawo gaba daya Sai Akai tarewan Zuwa 2weeks Sabida gyaran jikin. Yes hakan yayi Amma kinfara Shan irin Abubuwan da Akeba Amare ko? Kallonta feenah tayi besty ina kika Samo Wannan Surutun,har kikasan wa'innan Abun? Kardai ko yaya Nazir yar bariki Zai Auro. dariya sukai gaba dayansu Suna tafawa. feenah ta kalli Kausar ke yusuf fa yazo.ido t waro Kice Allah! Hajiyace ta Leko Kausar kishiryafa yusuf yazo zasu koma ne. toh Hajiya. Leemah kizo d'ana nakiranki. Rufe ido leemah tayi bata Amsaba hajiya tafita tana dariya.Lallai yaya Nazir Hajiyama yake aikowa Abun Naku ya shahara. Ba ruwanki besty Leemah ta fada tayi waje. Cikin lokuta kadan feenah ta taimaka ma Kausar tashirya Cikin wani material milk Colour dinkin Riga da Siket.kwalliya feenah ta tsantsara mata tayi Kyau kuwa sosai, Karfafa mata quiwa feenah ke karayi yayinda data Rakata har parlo. Yusuf na ganinsu ya taso. Wlcm my wife.Murmushi Kausar tamishi ta gaida Yazeed dake gefe yusuf yaja hanunta Sukabar parlon.juyawa feenah tayi zata wuce Yazeed yaja dan tsaki. Juyowa tayi da murmushi tace Ayya bro Yazeed kai kadai ko Nasha fada maka kaikam kayi kwantai, yanzu gashinan duk suntafi fira Sun barka. Kaikam Saidai kaga Ana Haka kalli Iska ta hura Ahannunta ta hurar mishi lokaci daya da wani irin kiss kashe ido daya tayi tabar wajen. Amaimakon naga Yazeed ya fusata sainaga ya lumshe ido yana murmushi. Duk Abinda tayi Kyau yake mata yafada Cikin Ranshi. Akalla Sunkai Awa biyar tukun suka kama Hanyar kaduna.bayan masu love Sunsha sun koshi. Yazeed tunda feenah ta tsokaneshi be Kara ganin taba harsuka bar garin Zaria.

*jiya Namuku typing Boook din nan dayake inayi inajin bacci Amaimakon Nayi post Sai nayi delete😑 gud Morning lovers*πŸ’˜πŸ’˜πŸ’˜πŸ’˜
[15/12, 19:43] Hussaini Atk: πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
By
Nadeeya muhd Ahmad
(πŸ’–Nadseer)

dedicated to
Xaynab Ummu mahbub

Page...35

Misalin 12 Na dare Su yazeed Suka karasa garin Kaduna Dan haka yana Zuwa wanka yashiga yayi. be wani dau lokaci ba yafito yayi Shirin bacci Cikin pyjama. Kwanciya yayi da nufin yatashi da wuri domin Gobe 7:30 yakeson yafita Zuwa Office. Saida yayi kusan 1h A kwance bacci yaki daukanshi Toh meke damuna tambayar dayayima Zuciyarshi kenan. Kasa Amsamai tayi Saima tunanin Abinda ya faru dashi dazun data bijiro mishi. Lumshe ido yayi yana tuna yanda Feenah take bacci dazun Kan jikinshi. I like her ya fada lokacin daya tuna irin Abun datacemishi dazun. Ayya Nariga Dana fadamaka Kayi kwantai kaikam Saidai kaga Ana.....Rintse ido yayi ganin Abinda tamishi yake Kamar yanzu Abin ke faruwa. Me yasa Nake tunanin yarinyar Nan Haka? Kawai tana birgeni ne That is way yaba kanshi Amsa. Murmushi yayi yana lasan lips dinshi Ohmmm So Sweet mouth dinta. Bude ido yayi A'uzubillah! Shetan nason yayi wasa da Rayuwata meyasa Zanrinka tunani irin wannan bayan ni yarinyar Sam bataimun ba Asalima Haushinta Nakeji, Me ma yasani jiya ban tambayeta Akan Abinda Naji tanayi kwanaki ba? No Gara da ban tambayeta ba tunda ba matsalata bace. Cije baki yayi Amma Nayi Sake ma da yarinyar ta Rainani da yawa Zanyi magananinta wai kamarni ta kalline tacemun Nayi kwantai Mtswww yaja tsaki ya Juya baya. bangaren Yusuf Shima kwance yayi yana tuna Kausar gaba daya yakasa bacci. Wayanshi ce tafara kara kamar bazai dagaba Saikuma ya jawo ganin mai kiran Nashi yasashi mamaki dagawa yayi Hello! daga dayan bangaren Akace Bakai bacci bane Yusuf? Kai Zan tambaya yazeed kaida Kace kana Zuwa Zakai bacci, Ni baccin yaki tafiya dani, Nikam Zanma iya daurewa Kausar tagama karatun nan bata bani Hakkina ba kuwa! Wlh yazeed tunda Aka dauramun Aure da ita wata irin Sha'awa Nake fama da'ita wanda kamin dauren Auren Sam bana irin Haka. Gashi gobe Zasu koma Skul Narasa yanda Zan nunamata bukatata Sabida Na lura kamar ma tsoro Takeji, dazunfa kissing dinta Kawai Nayi Amma...... katseshi yazeed yayi Kai Malan Sai Surutu kake kamar wani Radio Ni tambayarka Kaji Nayi? Aini bani Nasaka kayi Auren jira ba, idan bukatar matarka kake nakaima Abba wayar ka fada mishi tunda Shine waliyinka, kaga Sai yasan yanda Za'aiyi Akawo maka matarka Ayau karatun ba dole Sai tayiba. Mtswww Yusuf yaja tsaki Kai duk Abinda bazai yuwuba Shi kake fadi mema yasaka ka kirani yanzu? Tabe baki yazeed yayi Ohhh Nifa namance mema yasa Na kiraka Nakasa bacci ne Shiyasa. dariya Yusuf yayi yace toni mezanma Danka kasa bacci ko number Mufeeda kake bukatar Nabaka? Mtsww yazeed yaja tsaki ya kashe wayar. dariyar mugunta yusuf yayi yace Nasan Ka fara Kamuwa muje Ahaka....

Basuda niyyar yin bacci Dan Gaba dayansu Zaune Suke Suna magana Akan yanda Zasu kayata komai Na bikin Kausar idan time yazo. Leemah ta kalli Kausar bari nafara Miki fadan Aure kamin kowa ya fara Nashi. dariya kausar tayi tace bayan Babana ya rigaki. dafe goshi Leemah tayi irin batasoba Shikenan bari nazama ta biyu, ehm tayi gyaram murya Kinga Yusuf yana Sonki Sosai So Idan muka kaiki daki Zagewa Zakiyi Cikin Zaman takewar Aurenku Ku gina Soyayya kauna hakuri biyayya da Sauransu, kinsan yan matan yanzu kadan Suke jira Suga ballagazar mace Su Aure mata miji, daga baya kuma Abarki da tunani tunani, So kikama mijinki Kimishi duk wani Abu daya Umarceki wanda be Sab'a ma Shari'a ba Hakan Shi Zaisa Aurenku ya daure Cikin farin Ciki. feenah datunda Leemah tafara Magana take kallonta Cikin Mamakin Waye yasanar da'ita wa'innan Abubuwa Haka. Kallonta tayi tace Sannu parrot Ai wannan ko Malama khadija Sai Haka. dariya Leemah tayi tace besty kina mamaki ko Zan dawo kanki Soon Kidai daure Ki fitar da wanda Zuciyarki keso ba wanda Kike ganin kamar Shine mijin kiba. dariya Suka kwashe dashi Leemah da Kausar yayinda feenah ta Daure face me kenan kike fada Leemah? Besty koda Namiki bayani ba lallai kigane ba Kawai tafi Ki kwanta Abinki. tabe Baki Feenat tayi ta tashi tashiga toilet. Leemat kuwa Cigaba tayi da maganar da takema Kausar cewarta fadan Aure ne lol. Feenah fitowa tayi daure da Alwala tayi Shirin baccin ta ta Kwanta. Saidai Mene tunanin datun dazu takeyinshi Kasan Zuciyarta Shine ya bijiro mata Ayanzu....Oh Wannan yazeed din yaci bashin Abunda Yamun maye kawai yasamu baki kamar yasamu Sweet duk ya Samun inajin Zafi lasan Kasan lebenta tayi ta lumshe ido, gara nazoma nayi Aure Ashe koyaya Namiji yafi gamsar da mace Kissing dina kawai yayi Ina bacci Amma Saida Naji Abu, Rufe ido kuma tayi Alamar jin nauyin maganar da Zuciyarta ke mata. Maybe kodan inada Sha'awa mai karfi yasa Naji wani Abu if not tayaya daga kiss daurewa kawai nayi nacigaba da Zama kusa dashi. tsuke fuska tayi tunowa da yanda ta taba Samunshi da Mufeeda mtsww Allah ya'isa ya hadamun miyau Dana wata banza Na tsani yazeed din nan Wlh, Sam beda Halin mutanan kirki Sa'arshi daya bana Zaune a gida da Saina gyaramishi Zaman Alfaharin da yakeyi. Tunani tarinka yi Cikin Ranta da Ker bacci yayi nasarar daukanta. My kausar yakamata mu kwanta gobefa Zamu tafi.Hakane halimcy Kinga feenah hartayi bacci. tashi Leemah tayi Zata Shiga toilet taji Kamar Feenah na magana dawowa tayi tana kiran Kausar da hannu, itama Kausar tasowa tayi ta karaso wajen bed din. " pls kada kai kissing dina banaso pls, Nidai banaso Dan Allah banaso" dariya Leemah tayi tace mafarkin Manya Bari namata video dan gobe musamu na tsokana. daukanta Leemah tashiga yi harsaida taji tayi Shiru da Surutan tukun tayi Stopping Video din. Kamar Feenah Tasan me Ake ta tashi Zaune tana rike Ciki, Kallonta Kausar tayi lfy ko har Kingama baccin? Marairaice fuska feenah tayi Cikina Ciwo ta fada Ahankali. Oh Sorry Leemah ta fada mai ya kawo Ciwon Ciki Ko period? Juya Kai feenah tayi Alamar Aa. Ok koh mafarkin Aure kike yakawo Ciwon Cikin? Harararta Feenah tai tana yatsina face. dariya Ma Abin yaba Leemah dan haka tace Kausar kawo mata lemon tsami tasha Kafin Nasama mata miji. dariya Kausar tayi tace Haka Za'Ai bari nakawo. Hawaye Feenah tafara tun tanayi kadan Har tafara kuka mai dalili. Kamo hanunta Leemah tayi Meke damunki feenah Haka? tsokanar kifa Nake Nasan ba mafarkin Aure kike ba why are u Crying like a baby" Kwanciya feenah tayi tacigaba da kukanta bata kulata ba Ahaka Kausar tashigo da lemon tsami ta samesu. Ya kuka Kuma? Na tambayeta taki mgn. Toh Saikace mai Aljanu daga bacci kitashi kina kuka kaman wata baby Kausar ta fada yayinda ta karasa kan bed din ta dago kan feenah ta daura kan Cinyarta. Meke damunki feenah pls? Kinga Zakisa besty din taki kuka. Shiru tayi ba Amsa. Ok Leemah kira Hajiya maybe ta fada Mata.tashi Leemah tayi dan duk jikinta yayi Sanyi batason taga feenah na kuka ko Kadan. Jawota feenah tayi Nifa kada Ki kirata..haba besty toh kifadamun Abinda ke damunki mana Ko gidan Su Kausar dinne bakison ki Kwana? girgiza Kai tayi No Ni cikina ke ciwo kawai! Oh wannan Sha'awa Naki is too much feenah, Anya Zaki iya Kai 6months ba Aure ma kuwa. hararanta feenah tayi tacigaba da hawayenta. Gaskiya Kausar Zankira bro Yazeed gobe yazo ya dubata kozai daurata kan Wasu drugs din. da Sauri feenah ta tashi Zaune Allah ya kyauta wlh Shima yasamu ya magance matsalarshi ya isa. gira Leemah ta daga tace toh ga lemon tsami kisha.banaso feenah ta fadi kai tsaye. Oh feenah 2:30 kin hanamu bacci Sannan kice bazakisha ba mai kikeso toh wlh idan bakishaba Saina Saka Mamy ta turo bro Yazeed yazo gobe kinga idan yasan matsalarki yakara Rainaki dan naji kina fadin dama ya rainaki. Turo baki feenah tayi tace ina lemon tsamin? Murmushi kausar tayi ta mika mata. Kiran wayane ya shigoma Kausar Leemah tace Nikam yau nashiga uku bazakubarni Nayi bacci ba banda fitina irinta Yusuf Awannan daren Zai kira bayan janbakin dayagama tsotse miki dazun. dariya Kausar tafita tanayi kisha baccinki na fita kokuma kiyi jinyar jarababbar kawarki. Tsuke face Leemah tayi ta juyo kan feenah kekuma ya bari yanzu ko? Haryanzu be bariba Leemah maybe Sai nadanyi Wanka. tabe baki Leemah tayi tashiga daga Rigar feenah! Zaro ido feenah tayi besty me Zakimun. Ko Sauraronta Leemah bataiba tashiga Shafa Cikin feenah Ahankali Aikuwa ba'adau lokaci ba bacci ya dauketa. Leemat duk tausayin kawartata ya kamata Cikin Ranta tace Ai Bazan Karya Alkawarin danayi Akan nadaina lesbia ba my feenah. "I just need u to be able to find it easy" Allah ya yaye miki.daga haka ta juya ta kwanta itama. da Asuba Feenah tariga tashi Wanka tashiga tayi ta dauro Al'awala daga bisani ta tashi Leemah Saida Sukayi addu'oeh da Azkar bayan idar da Sallah Asuba karatun qur,an dasuka Saba yi ne kadai basuyiba Sabida baccin dake idanunsu.komawa baccin Sukai gaba dayansu.

Washe gari misalin karfe 10 na safe Suka fitoh Zuwa parlo bayan Sunyi wanka Sun shirya. Hajiya kadai suka Samu Zaune tana kallo, karasawa Sukayi Suka gaidata Cikin fara'a ta amsa tace Kuje ga breakfast Chan kan dining kuyi kuci kushirya kun makara da yawa.Ai hajiya Ashirye muke Leemah ta fada tana kokarin tashi.yawwa yarana yan Albarka Amma yanaga idon Feenah ya kumbura Haka? da Sauri tace Mamah Rashin baccin da banyi da wuribane jiya. Ayya Sorry daughter Nazata missing din Saurayin Naki kike kikai kuka. Mamma Nikam banda Saurayi Ai. Laaa y'ata boyema maman taki kike jiya Naga har kiss kike mai daga nesa.ido feenah ta Zaro wane mamh? Yazeed din mana ai nahangeku danazo wucewa Nace yaran Nawa duk sunsan mazan dasuka dace dasu Allah dai yamuku Albarka .Amin Kausar da Leemah Sukace suka tashi Suna dariya. Mamah Yazeed ba Saurayina bane tambayata Yayi yazaiyi ya Nuna ma mufeeda ta gane Cewa Yana kaunarta Sosai Shine na nunamishi nace haka zaimata. dariya Hajiyar Kausar tayi tace ja'ira tashi kije Ki Karya tunda boyemun Abu kike.tashi feenah tayi Aranta tanajin haushin ya Za'arinka hadata da Yazeed Wanda Ayanzu babu Wanda takejin haushi kamarshi, Haka inno tamun wannan Abun yazama dole nadaina haduwa dashi bare Arinka Zargin muna Soyayya. bayan sun gama breakfast din tashi Sukai Sukaje suka kara Shiryawa kowa ta divo kayanta Suka sakko Cikin Shiri har harabar gidan Hajiya ta rakasu saida taga fitar motarsu takoma Cikin gida tana musu addu'a tsari daga Sharrin karfe mutane da Aljanu, domin gaba daya jinsu take Ajikinta Kamar yanda takejin Kausar. dayake motar gudu yake drivern su Kausar gashi basu tsaya ko'inaba yasa cikin Awa daya da mintina kadan Suka karasa garin Abuja.
[15/12, 19:43] Hussaini Atk: πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
By
Nadeeya muhd Ahmad
(πŸ’–NadseerπŸ’‹)

dedicated to
Xaynab Ummu mahbub

*Wish you A very quick recovery Zuwairat Nuhu (Ummu Maryam) Marubuciyar Kawartace Sanadi get well Soon dear*😀😀😀

*Happy birthday darling I wish you many years Ahead with prosperity. behgum Sahiba you know I love you So much Right*😍😍😍

Page....36

Bayan tashin yazeed daga bacci Wanka yayi yashirya domin tafiya Office. Shiga yayi Cikin gidan domin gaisawa da iyayenshi domin Tun farko haka ya tsara Rayuwanshi. duk Suna parlon dake kasa da Alama breakfast Suka gama.karasawa yayi Cikin Ladabi ya Zauna kusa da Abbanshi My Abba gud morning! Morning my Son Har ka Shirya kenan? Na Shirya Abba Sai tafiya.Allah yakara ma Rayuwarka Albarka Ka kula da kanka.insha Allah Abba Amin Allah yakara girma.Amin Abba yafada yana kara Alfahari da dan Shi Cikin Ranshi. Kallon Mamy yazeed yayi yace Morning my Mamy.Murmushi tayi tace Morning my Son katashi lfy? Lfy Alhmdullah Mamy. Haka Nakeson Ji my Son Allah ya tsareku gaba daya.Amin Mamy ta. Kallon inno yayi Ya daure fuska Gud Morning grandad. Kallonshi tayi itama ta tsuke fuska Gud manin Tsaka. Inno nafada miki banason Sunan tsaka din nan ko! Dan Ubanka Nima bacemun kayi grando ne ma komiye ka gaida iyayenka Cikin kulawa nikuma daka tashi kacemun graddo Wato doki kenan, Toh Kaine mai Kama da doki Wlh tunda komai Atsaye kakeyinshi bako tsari, gaka fari Amma Zuciya baki. Kallon Abba yazeed yayi Abba kanajinta ko nayi magana tace namata Rashin kunya Alhalin ni ban mata ba. Ya'isa my Son tashi katafi Allah ya tsare.tashi yazeed yayi yana kunkuni ya fita. Shege mai kama da mutanin turkiyya Kawai. Juyowa tayi kan Abba kaikuma Amadi Ai duk kai ke daure mishi...kanajin yanzu ya cemun doki Amma kake kara lallabashi kamar kwai,Agabanka yayima Uwarshi ladabi yanzu Amma kai kake gwale taka Uwar Agabanshi. Inno kiyi hakuri ba Zaginki yayi ba yana nufin Ina kwana kakata. Harararshi inno tayi Yan bokon karya kawai.wai ma Amadi yaushe Zaka Aurar da yazeedu ne yana Zaune Cikin gida baya ganin girman Kowa haka. Inno Saiya fito da mata besamu ba Yanzu. Karya yake yanada wacce yakeso fariya da Miskilanci ya hana ya Sanar da'Ita toh yanzu lokacine daya kamata Asashi dole Ya fiddo mata tun Kafin ya kara Zama tsoho. Inno inace daya kawo matar kece kika fara cewa batai ba? Kai waye ya fadamaka yar kafurai nake nufi, yar Amininka Umar Faruk ita Nake Nufi. Kallonta Abba yake yakasa fahimta. Mamaki kake kokuma baka gane yar taka bace, Nafisatu yar Umar da Hafsat kanwar Nazir yayar Yan biyu Ita Nake Nufi!
Documents By AIHAUSANOVELS

Always visit Aihausanovels.com.ng For downloading free hausa novels

Like our Facebook page Fb.me/aihausanovels

( inno Wannan kwatance HakaπŸ™Šlol) dariya Mamy take kasa kasa yayin da Abba yace Inno yazeed ya fada miki ko feenah din? Nifa basu fada munba kawai nagani da idona ne. Amma inno inaga tunda basu fadi ba yakamata mubasu lokacin dazusu bayyanar da kansu. Bama haka ba Agabanki Jiya muka gama Magana Akan end Of this year Zamuje Yola Kan maganar Auren feenah da kabeer kuma Achan Za'ayi komai. Kwafa inno kawai tayi. Mamy cewa tayi inaga ma babu wani Abu tsakaninsu, yaran da basa jituwa tsakaninsu. Wani kallo Inno tama mamy Nayi karya fatima kuda bakuson laifin danku kamar wani dan goal. Ni bance kinyi karyaba Mama Allah yabaki hakuri.Amin inno tace ta tashi idan kuka Gani da idonku Saiku Amince Idan kuma dafa yazeed din Zakuyi Kuci dabakuson yayi Aure bisimillah daga Haka tayi Shigewarta. kallon Mamy Abba yayi yace Saikun rinka hakuri da ita tsufa yanzu yazo mata. Nifa Abban Leemah Anya ba dagaske bane ma Abinda mamah ta fada kuwa? meyasa kikace Haka? Sabida Hajiya Sara (Hajiyar Kausar) jiya ta kirani take cemun yazeed da Feenah Sun burgeta yanayin Soyayarsu tace haka Leemah da Nazir ma.nidai kawai na Amsa mata ne domin bansan da Zance makamancin Hakan ba. Nisawa Abba yayi kwarai Leemah da Nazir na lura da yaran Kamar Sunason junansu domin Nasha ganinsu Suna fira.Amma banajin Yazeed da feenah domin kwata kwata na lura basa jituwa. Nima dai haka nake gani inaga fadan da taga Sunayi ne Amma banda Abun inno yarinyar da take da miji ma A hannu. Atoh Abba ya fada yatashi Bari naje Sallah na dawo Amaryata. Kaidai Abban Leemah haryau A Amarya nake. Ai kinma fi Amarya Gata Infada miki. dariyar manya Mamay tayi tace Adawo lafiya.

Lokacin dasuka isa Abuja daret Room dinsu Suka nufa. Bajewa Sukai A parlon cewarsu Sun gaji. Aini bazan Zauna ba Sai nayi wanka feenah ta fada tana kokarin Aje bag din hanunta. Kallonta Kausar tayi kedai kice Zaki wanka mai dalili mai yuwa baccin dakikai A mota yasa ki mafarki ko? Harararta Feenah tayi Anfadamiki Ni irin Leemah ce ina bacci ina mafarki. dariya Leemah dake gefe tayi Ai ke feenah kinma fini watoh mafarkin nakima A bayyane kikeyinshi jiya Ai kissing dinki bro dina Yayi Amafarki. Ajeyi bag din Feenah tayi ta dawo kusa da Leemah ta Zauna.me kikace besty? Abinda kunanki yajiye miki mana. Waye bro dinki daya isa yayi kissing dina A mafarki? Tunowa Leemah tayi da batason feenah tagane Akwai plane din dasuke hada mata ita da Kausar dan haka tace bro kabeer mana jiya Ai Naji kina mafarki karkayi Kissing dina, Maybe yayi kissing din nakine daga baya Sha'awa ta bijiro miki Abinka da dama harda jaraba. Duka feenah takaimata daga bisani taja tsaki ni bana mafarkin kowani namiji ballatana har wai wani mafarkin kiss. Kausar dakeji tace jiya dai kinyi kuma Nasan son wanda kikai mafarkin Nashi kike domin Abinda kasa Arai shi kake mafarki kuma Abinda kasa Arai lallai Ba karamin muhimmanci ne dashi Awajenka ba. Nifa Banason irin Abunda kuke mun kunfi kowa Sanin babu Wani Wanda Ya burgeni dazanyi Soyayya dashi Ballantana har nayi mafarki dashi. Dan Allah Leemah Nuna mata Video din jiya maganin musu Kausar ta fada. waya Leemah taciro ta kunna tafara nunama feenah Video komai Saiya dawo ma Feenah Sabo tabbas jiya Nayi mafarkin Nan tafada Aranta.but Ai ni da wannan banzan Yazeed din nayi kuma Sabida tsanar danayi mishi ne kafin na kwanta Shiyasa nayi mafarki dashi. Muryar Leemah tajiyo kikai Shiru koba kebace? Nice mana bansan Nayi ba Kuma ni badakowa Nayi mafarki din Nan ba! Ido Leemat da Kausar Suka hada Suka kashe ma juna. Kausar tace Umm da Aljanu kikai mafarkin kenan. Nidai Gaskiya duk Wanda kikai mafarkin Nan dashi Allah yasa shine mijinki Cos Nasan Zesha tarairaya domin wannan mafarkin ya Nuna cewa Andamu dashi Anason Shi. Mtswww wlh Sometimes Zama daku Akwai matsala Wlh va Aminba daga mafarki Sai Ace Abu yazama Gaskiya. Toh my besty Sorry Amma Nima ina bayan Kausar maybe ma Wanda Akayi mafarkin dashi ya dandana miki dadin kiss Shiyasa kika Rude Akanshi! Dafe Kai feenah tayi tafara Hawaye Cikin kuka take fadi Kausar dankinyi Aure bashi Zaisa dole Sai wani yayi ba, daga mafarki Shikenan Sai fassara duk da danake tare daku banyiba Saijiya toh kuni kadai nataba mafarki a duniya ai saai haka kodan kana tare da kawaye yan Saka ido ne Oho. Kekuma leemah Bari kiji nafada miki wanda nayi mafarki ma dashi Sam bana kwanarshi Sabida banason ganinshi kwata kwata ma So dama Anayin haka Arayuwar mafarki Wanda bakama Sanshiba saikayi Mafari dashi. dariya Leemah tayi Toh ya'isa besty Son Aure dai shi ke kawo mafarkin kiss hungging dama dai Sauransu, yakamata tunda Yanzu kinsan mijinki kicire Tunanin komai Aranki tunda wuya kike Sha kedin kin Zama Alallaba. Tashi feenah tayi tana tura baki ni bansan

3 Comments On YAR LESBIAN CE Book 2
avatar
umar-6-7

1 year ago

Reply

Nice book

avatar
abubakar-ibrahim-7

9 months ago

Reply

Yes

avatar
mahmud-shareef

30 days ago

Reply

Yeah

Please Login or Register in order to submit comment