Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ji." "Bade abincina ba." "Dan Allah ya Nur kayi hakuri na bashi ko arabo na." gani yanda ta marairai ne yasa yace" shikenan." Ta zuba masa a plate yafita da shi." Aiko Saiga Juwa tazo "ya Hamrah nima ki zubamin. Nura yace "dauki abincin nan ki kaimin Gida tun kafin wadan nan masu nunan gwandan su cinye mayinwata." Kallon Nuran tayi tasan bazai yarda ta zuba musu ba dan haka tayi da bara tace amma ya Nura zan iba Wllh yunwa nake ji. Ta dauki wani kwano ta cika da abinci Taf YA kalleta yace "yanzu har kedin ce zaki ci duk wannan abincin." "ya Nura naga kaima zakaci." Yace "no no ina da kudi na naci shikafa." Tace "nide zanci har dare dan idan muka Kai gidan umma bazan samu ba Basu bita kan Juwairiya ba suka wuce Bayan sun Kai gidan su Nura UMMA tana ta faman musu albarka ta zame ta fito ta dauki abincin da tabari a d'aki tabawa Juwa tace "ungo kikai kuci ina Waslim.? "yana zauren k'ira "to ki kirashi kuci har Innan." Tajuya ta fita a tsorace Dan tasan Nura zai iya biyo bayanta Da yamma suka je gidan ma aji bayan ya gama gurzan Hamra sukayi magana na fashimta da Nura zai nema masa makaranta yakarbi takaddun Nura ya d'aga Kai yana karewa falon kallo yace "yallabai amma gidan ya hadu ba" Ma aji yace "ai Sabone kwananan zan tare da matana aciki." "amma yayi kyu ya dace da my sugar amma ni wanda yafi wannan zan mana" Dariya Hamra tayi tana jin dadi dan Nura yariga yacusa mata akidan son Hutu Ma aji yace " to zaku iya tafiya dan nima zan wuce." Nura Sosa Kai yayi yace "yallabai amma da kadan bar mana mun dan more saboda Sai dare zamu tafi." Badawa Nura kana sha aninka." Ma aji yana fita Nura d'aga ta sama yayi bedroom da ita akan tabkeken Bed suka fad'a Nura kamar bazai bar gidan ba Sai wajen 9 na dare suka tafi Haka washe gari ma Nura ya sa ta tafi da abinci Dan yanason su samu number sentor Zazaje ahannu Chairman da ta wundo ya ke hango Hamrah cak Ya meke dan tun ranan yake kwadayinta dan de bazai iya nunawa a gaban ubangidan sa kuma abokin sa senator ba Ai take ya kira messenger shi yanuna masa ita yace yashigo da ita Bayan yagama chairman ba karamin dadi yaji ba shima daukan katin sa yayi yabada yace ta bashi number ta Kai tseye ta bashi na Nura Har tazo fita ta tuno da gar gadin Nura na lalle ta san duk yanda zatayi tasamo masa number Zazaje ne yasa tace" ina wannan na shekaran jiyan.? Sai asannan ma yatuno da ashe zazaje ya dameshi akan maganan yarinyar Yace "ah ba yabaki no ba yace baki kirasa ba meyasa.? "katin yafadi ne? "OK ga wani ya dauko yabata Tana fita ta dauki abincin tayi gaba, yan wajen sai gulman ta suke suna nunata gatanan azuciyar tace daga Yau idan kuka ganni ku dukeni Sai dare Nura yakira zzje yabawa Hamrah yawan ya jima yana ringing akayi picking tun kafin yayi magana tayi ai take Zzje yagane muryan ta yace "ah ah yan mata nayi ta jiran kiranki shiru." gaisheshi tayi bata San mezata ce masama Dan haka tace" ga yayana zakuyi magana." Nura hannu na rawa yakarba yace yallabai menasaran Adamawa kayi gomna munyaba gana majalesa muna kan yabawa Allah ya temaki ME temako;" "Ameen yace Ni Susana Nura Hamza Sank'ira Yayan Hamrah Kabir Sank'ira." "OK Ko kuna anguwan sarkin k'ira ne? "eh mu jikokin Samaila sarkin k"ira ne Hamrah ta gayamin komai Wllh mu abin tausayine yallabai shekarana 15 da gama secondary amma har yanzu ban ci gama ba bana nema na zana jamb kuma nasamu making sosai zan iya zuwa duk makaran tanda nake so Amma ba dama shine mukayi *AMFANI* da wannan daman dan nasamu nayi karatu Wllh dole ne yajefamu Dan ni ne zan Auri Hamrah kaga dole ne Zai sa muyi haka ko." "eh hakane kayi dabara amma yanzu ni yazanyi na kasan ce da ita a kullum dan bazan iya zuwa Adamawa akai akai ba ina da aiki." Shisu Nura yayi can wani da bara ya dado masa Yace "dama wanda suka gama junior tare yawanci na anguwan boarding school a ka kaisu kawai zan iya cewa zan kaita boarding school din Sai na kawota da ganan ma mayi maganan makaranta na." Sen ya gamsu da shawaran Nura Yace "Wllh ko waje kake son fita zan fitar ka cikin satin nan kaide ayi kokarin kawota kawai." Ahaka suka gama tattaunawa da ga karshe Nura yatura basa number account zai turo masa kud"i Nura yana Kashe wayan yaje yatara iyayen sa maza harda baban Hamrah yace zai kaita boarding aiko Sun nuna bakin ciki sosai baban Nura harda cewa "amma ga Harira nan baza ka kai ta ba ita cefa kanwar ka uwa da uba." Nura yace" Baba duk idan sunaso har su barakan Baba Haruna zan kaisu amma ba irin na Hamrah ba godiya iyayen suka masa A ranan Umman Nura kwana tayi tana fad'a Ashe dama ita suke nemawa kud'in makarantan yake cewa shi take nemawa ban taba ganin asarere irin Nura ba. Allah sarki ita ko Inna Dumba kurma dadi taji sosai har taji kunyar abinda tayiwa Nura dan Tana son yaranta suyi karatu dan itama Sai da tayi secondary na kurame a garin hadeja aka mata aure Cikin sati Nura ya kama duk wani sayayyan karya na abinda d'an makaranta zai bukata hopping ba Wanda baiyi ba ya tattara ta, Da sunan zaikaita Government Girls secondary school Na Bauchi Sun sauka a Abuja suka Kira senator zazaje saiga su Nura anzaba Yan kauye a gidan da aka sauke su yace "Wow sugar kinga inda ake rayuwa ko Wllh Sai na gina irin wannan gidan Suna shiga palon yasake rikicewa Ganin har yamma sen bai shigo ba ya masa waya yace zai koma kar ya Kwana yan gida su zargi wani abu Fad'a masa tayi ajikin sa tana kuka "Noory yanzu tafiya zakayi ka barni ni daya ba kajin tausayina a irin wannan Gida yanzu idan ya saidani fa.? "Haba Hamrah ya zaki ce haka taya zai sai daki Nima baki ji na matsu ya nema min makarantan anan ba ai tare zamu zauna yanzu ma Dan kar agane ne zan goma ke ma kinsan bazan iya rayuwa bake ba ban tabayin tafiyan wuni na barki ba sai yau Wllh bazanyi ko sati ba zan tattara nace nasamu makaranta na taho amma Sai na gamawa su Baraka ciku cikun makarantan su ko da a adamawan ne." "kuma yaya su makarantan gaske zaka kaisu.? "Eh mana Dan kar agane ne ai." "to kuma yaya ni yaushe zan shiga." "ah ah aike naki ME tsadane." Zata sake magana ya mata rad'a a kunne dariya tayi ta hade bakin su Sai da suka kara soyewa sannan yafito zai tafi har baki get ta rakoshi yajuya zai tafi tace "yah ya juyo Yana kanne mata ido tace ya Noory amma ba waya ahannu na fa." "Hamrah bazan baki waya yanzu ba saboda tsaro." Yajuya tasa ke kiransa Yajuyo Tace"dan Allah yah Noory ka nad'an kula da su Juwairiya ma." Dafe kansa yayi yana girgizawa Yace " nashiga ukku wai ke Hamrah meke damun Kine to tsaya kiji zaki Zaba koni ko kuramen iyayen ki da ma haukatan k'azaman kannenki dan naga abin naki kwanan nan ki nason nuna min ke kin koma bayan iyayenki ne to ni kud'i bana makiya na su mora bane ya doka tsaki ya bawa sojojin umarni su dude masa yafita." Ba kunyan Nura yaje yayiwa sauran yaran hanyan makaranta abin ka da yana da kud'i ahannu nan danan yabi da hannun chairman suka zamu shiga yakai Aikin da Nura yafarayi fasa bangarin iyayen sa yayi ginin bulo kuma na zamani ba kayan more rayuwa da bai zuba musu ba gidan Innan Dumba kam ma dena shiga yayi duk yaran gidan ya musu canjin makaranta mekyu banta kannen Hamrah Hamrah sai da tayi wata ukku tana gurzuwa a hannun Zazaje da sauran abokan sa da shi Nuran duk bayan kwana 3 Sai yaje nan da nan Nura yazama Alhaji Nuraddeen mota na Hawa har duda 2 ya malllaka ga ya siyi babban fili a adamawa ga gidan da Hamrah take na Abuja sen ya mallaka masa bashida damuwa A dolen sa da akayi hutun makaranta ya dauko Hamrah bawanda bai tsorata da ganin ta ba amutanen gidan ganin yanda ta zama wata balarabiya ga komai na cikekkiyar mace ya Gama baiyana ajikin ta ba wanda zai ajiyeta a ajin fulanin ma balle family sank'ira Amma da sukayi la akari da Nuran dama yana mata balle yanzu da wasu ma hutawa suke tare da shi sai abin yadena basu mamaki sukace Kawai kayan hutu yake kai mata Umman sace tayi ta fad'a data ga yanda su Harira suka rame suna ta kuka sunsha wahala baza su koma ba senior suna basu wahala saiga Hamrah tazo haka A bangaren Hamrah yanzu ta fara hankali so dan sosai tayi kuka a boye da taga yanda gidan su Nura ya koma gashi har anfasa na Baba Habu da Baba Haruna shima Sai gini ake Umma ta zama hajiya acikin wani super England da ita aka bawa ya dauke Sai wani jin Kai take Hamrah ko gaisuwan kirki ta kasa yi mata dan bakin ciki Aiko ta Kama fad'a tana cewa tana cin arzikin d'ana ta gaisheni ya gagareta suma yan matan gidan duk da dama basu isa su had'a kansu da ita ba amma na yanzu yayi yawa Hamrah ta musu nisa A yanda tabar d'akin su ahaka ta tarar ba abunda ya sauya ana su bangare kanneta sunanan cikin datti kamar da Kuka take sosai taja kannen ta ta rungume ita ko Inna a tunanin ta makarantan ne bata so dan haka bata nuna damu ba Hamrah abin ya dameta gashi ko da naira 5 Nura baya barinta balle ta tsiya musu tashi tayi ta koma d'aki har dare bata fito ba gashi dama tana fashin sallah Nura da ya gama yiwa chairman alkawarin zai kai masa ita yau yashigo dakin "What ban gane ba inda zaki ba munyi da chairman zan kai ki." "ya Nura ko kasheni zakayi na dena maka bauta kanayiwa iyayenka ninawa a wahala ba Haba dubi nawa iyayen da kannena. Shiru Nura yayi yana tuna yanzu fa Hamrah ta fara wayo idan ba shima wayon zai mata ba baza su zauna lafiya ba yasa yace "Haba sugar yazaki ce haka suma zan fasa musu nasun na gina ai kinsan Baba kabiru shine karami dole nashi ne zai zo akarshe idan kika sake komawa Abuja insha Allah kafin kizo Zan gina duk ka gidan." ahaka ya shawo kanta Har ta yanda suka tafi gidan chairman Har Hutu yakare MA aji da chairman suna kwasan rabon su yan makaranta sun koma makaranta Hamrah ta koma Abuja *Bayan shekara 4* Ahalin yanzu Hamra shekarunta 19 Nuraddeen ya mayar da Hamrah cikekkiyar Karuwace Lokacin candyn su Hariya haka yace ita Hamrah ta fadi exam dole ta maimaita yanzu yadena kawota hutu tun zuwan farko acewar sa ta zabi ta zauna agidan wasu kawayenta ya yarda da kokarinsu ne yasa ya barta tana K'aruwa dasu shi ko ba komai bane bayason kawota ne dan kar taga yanda bai ginawa iyayen ta gini gidan ba Ayau Nura ya ya fara fita aiki dan yana gama Service a watan ya fara fita aiki dan dama aikin sa yana ajiye yake Yau Hamrah tana zaune Nura yashigo da wani amblock a hannun sa yana jifan ta da murmurshi ya zo ya rungumeta yana nazo miki da albisri supriase amma YA daura mata amblock a cinya tana murmurshi ta bude wani tsalle tayi ta sake rugumeshi asan da taci Karo da i v na auren su sai sake mai maita karatun take *IYALEN SAMAILA TANIMU SARKIN K'IRA* *NA FARIN CIKIN GAIYATAR DAURIN* *AUREN Y'AY'AN SU* *NURANDDIN HAMZA* *SANKIRA DA* *HAMRATU KABIR* *SANKIRA* "My dee ya akayi haka aure sai saura kwana 3 zaka ka gayamin yanzu yaushe zan koma Gida nayi shirye shryen aure" "kar ki damu angama komai kuma yan zuma kama hanyan gida zamuyi bayan biki da sati zamu zo dan ba abani hutu ba." Shiru tayi yanayin fuskanta YA janza. Yace"lafiya.? Tace"yaya naji ana cewa Sai da idda aure yake tsarkaka kaga nikuma yanzu cikin nan har yakai wata biyu idan muka je gida ahaka kamar Da matsala." "Hamrah bawani matsala cikin wata 2 kacal ko kinsan d'an wata 6 ma Shari a ta bada balle sai muyi wata 8 da aure zaki haifu za a dauka 7 ne bazan iya k'ara zubar miki da ciki ba kin ji abinda doctor yace a wancen ma idan kika sake daukan ciki kika zubar mahaifan ki zai samu matsala so mubar kayanmu." "hakane YAh amma idan kuma ba naka bane fa." "ai ke naki ne yazama nawa ko ba nawa bane." Motan yana karyo kwanan anguwansu ta hango yanda gidan su yakoma kamar gidan babban me kud'i yanayin parking ta balle motan ta fito dan wani mugun son taga Innanta da k'annenta take Sai me Tana zuwa daidai tsakiyar gidan tayi turus dan hango inda ta ke tsammanin nanne gidan su yana nan a gidan k'asan sa diri diri ta fara ta na wurga ido kanta yana juya mata taruwa akayi ana ga amarriyar nan da k'er ta fara takawa bata yiwa kowa magana ba tayi cikin gidan su yananan inda ta barshi inna ta hango tana alwala Juwa ta na ta fifita wuta sai hayak'i yake da wani kodeden lesce Wanda tun zuwanta na farko ta bata dafe k'irjinta tayi tana taku dak'er ta karasa inda Inna take duk tayi bak'in wahala da karfi ta fad'a jikin inna abinda tunda take batayi ba tajita jikin Inna ta fashe da kuka ita ma inna kyakkyawan runmuma ta mata tana kuka Juwa ma ta k'araso Dak ka suka runmume juna Itade Hamrah ba UMM ba UMM UMM har dare yayi batayi magana ba amma tana cikin kannen ta ta najin haushin kanta da bata iya kurmanci ba data iya ba abinda zai hana ta gayawa mahaifanta abida Nura ya mata ko zata samu sauki Shiko Nura yasan yana da fad'an Hamrah agaban sa dan haka ko sauraron inda take baiyi ba Waslim yace"ya Hamrah yanzu ahaka zaki aure wannan Nura din Wllh baya son mu yana bawa har yan anguwa kudin sa banda mu ko Baba bai taba bawa ko 5 ba idan ya gammu hararan mu yake." Shima Habibullah dan kimanin shikara 9 Yace" Allah mugune ba nason sa Ita kam yau gadon kurmantan YA mutsa ko tari ta kasa Yi ita so take ma tayi kuka ko zata samu sauki Sukuma kanen Sai gaya mata abida Nura yake musu suke Sai Ranan gobe daurin aure Nura ya shigo fuska a daure tunda su kazo bata ganshi ba ita ba fita tayi ba shi bai shigo ba Sai yanzu Yace"kizo muje hospital Dan Baba Haruna yana ce Sai anyi tes kafin a daura auren." A firgice tace" kuma yaya yazamuyi da Cik....... "kede kizo muze ni nasan yanda za ayi." Yayi gaba *Bayan sun dawo a asbiti* Nura Saida yayi parking a kofar Gida yace Hamrah kiyi hakuri da duk abin da zai fito abaki na Hamrah congtulation wannan shine result din ki da yanuna kina da shigan ciki wata 2 da dan kwanaki Wanda dashi zanyi *amfani* na gujewa aurenki Hamrah ni Nura tunda nake ban taba son auren ki ba sha awan ki kawai nake kuma tun kina wata 3 kike bani nusuwa Hamrah badan Inada mugun kishi da kuma ina nemawa yayana uwa tagari ba da na aureki kinyi kokari akaina sosai afili ke nake shirin Aura amma a zashiri Sadiya Isa zan aura kin ganta nan YA dauko wani calandar na shida Sadiya yana nuna mata wanda ita ba ma jinsa take ba Sai dafe Kai da tayi Nayi amfani dake wajen tara dukiya ne kawai yanzu zan shiga gida na nuna wa kowa yagani kina da ciki dan haka kin yaudareni amma zan juya auren kan wata yarinya da take mugun sona dan bazai yuwu nariga na gaiyace manyan mutane sannan na fasa aure ba Hamrah har kin manta da ni din waye a awajen ki Uban ki ba bakowa bane a wajena illah d'an kishiyar kakata wanda kakata tun kafin ta rasu tace kar muso shi kar ki manta Dani nima bazan manta dake Ke ba dan kin kasance maziyaciya ne ba dan haka ba har mesuna zan sa miki amma ba zanso y'ata ta gajeki ba dan ance ana bin halin me suna Kar ki damu zaki samu miji kin San ance mekyu ba ta kwantai Ba zan banta da keba Bye Yana gama fad'an haka yafito a motan YA na dafe da kansa na makirci dan ace yana cikin damuwa harwani layi yake da Result a hannun daidai inda su Baba Haruna suke YA fadi yana mekawa Baba Haruna results din yana kuka yana Hamrah ta cuceni Yana nuna motan yana kuka *To ya Hamrah zata kasance ko da yake ai Nura yace mekyu ba ta kwantai. muje zuwa* *team Ruwaida* *B Jattko* [20/09, 02:29] Maman Yasmi Zamani Wrt Group: *AMFANI SOYAYYA* ____________________________________ *NA* _____________________________________ *BATUL ADAM JATTKO* _____________________________________ *4.....* _____________________________________ Baba Haruna yace "me yasamu Hamratun.? "Baba tacimin amana Hamrah tarushemin tanadin da nayi tuntana yarinya nake tattlinta dan nasan nine Mijin ta amma da abinda zata sakamin kenan dakon shekara 19 nayi da son Hamrah me nayiwa, Hamrah zata hukutani Da hannuna nayiwa Hamrah tarbiya..... "dakata Nura gaya mana meke faruwa.? "Baba Haruna results din hannuka shida ne na tana dauke da ciki 2 ajikinta." Salati suka dauka duk kansu Baba Hamza yace "haba biri yayi kama da mutum bude idon yarinyar nan yayi yawa dun bata kai haka ba HADIZA ta sha gayamin tana zarginta dama yaya Haruna Kai kadage Sai anyi wannan hadin amma bawai dan inason hada jini da Kabiru ba dan yaransa kyu yamusu yawa ita ko mace tafiye kyu tofa bazaman lfy dan aganinta ko tafita zata samu miji." Nura yace" Wllh Baba duk wannan wahalan neman akan Hamrah nayi dan nasan ita ba matar talaka bane amma yanzu nasamu dukiya nasara Hamrah Ina amfanin dukiyar tawa." Baba Haruna yace"Nura zancen karasata ma bai taso ba idan Kai baka rufawa yar uwar ka asiri ba wazai rufa mata." Cak Nura ya tsaya da kukan yana yiwa baba Haruna wani kallo dama yasan shine matsalan sa dan shine kadai Mai son Kabiru da yaran sa gashi kuma shine d'ana 2 Baba Amadu ne babba Sai shi Haruna kuma ayanzu haka Haruna shine sarkin k'iran yana da iya reke girma da dattako shiyasa ko a anguwa ana bani respect sosai Nura yace "kana nufin na aureta a haka Kennan kasan Allah ko zan mutu ba aure bazan auri Hamra ba." "ni Kake cewa bazaka aure Hamra ba Nura ka manta Kai ka mata tarbiya koma meye ai Kai Kaja ka daura mata tallah ka daurawa kanne ka ne? Ka kaita makaranta tsawon shikaru 4 baka kawota ba sai da ciki So nawa na maka magana akan ka na kawota sai kace kayarda da inda take yanzu zaka kawo min zancen banza To Hamrah bata da Mijin da yawuce ka bayan ta haifu." "lalle Haruna sabo da ba D'an ka bane to bazai aure ta ba kuma daurin auren gobe ba fashi yariga ya gama gaiyatar manyan mutane yace musu me ni zan bashi Aishatu yar wajena a goben zan wanka nabashi aci gaba da harkan biki." inji ya Amadu babban yaya "Hamza yace Yawwa yaya nagode hakan yamin dad'i." Dan dama bason wananan kod'adiyar nake ba." Haka Baba Habu da Baba Lawa da Baba habibu su kace hakan yayi taje can ta nemi Wanda yamata ciki Wllh mukam ko dan da nan bazamu jeba dan wani nema mata hakki ai tasan iyayenta kurame ne ba iya shariya zasuyi ba ta je ta tarkato kayan magana." Haruna yace "Sam Wllh bazai yuwu ba Me kuka dauki Kabiru ne yaron da uban ya bar mana amanan sa Wanda shi bai masan kunayi ba wai idan kuka nunawa kabiru yan ubanci me ribanmu dole de jinin mune Allah yagani inason kabiru ina tausayin sa.... "ai tunda Kake tausayin sa ka dauki karuwar y'ar sa ka aurawa dan ka Ahamed ba de d'ana ba." Ran Haruna ya b'aci "yace insha Allah Amadu bashida matar da yawuce Hamratu Wassilim da tun tuni yake jin duk abin akeyi bai san sanda yayi wani kukan kura YA cakamo wuyan Nura yana cewa " maha inci bakin azzalemi wlllh ni nasan kai kabawa YA Hamrah ciki ai nasha ganin ka rungumeta tun ina Yaro nasan da haka kuma Wllh na tsaneka Wllh nima Sai na Kashe ka... Mamaki kowa yaji na ganin Wassilim d'an da bai fi shekara 17 amma dayake yana da jikin girma kamar cikeken saurayi yake Nura ture wassilim yayi da karfi yayi cikin gida shikuma Wassilim ya wuce wajen motan YA bude da karfi ya finciko Hamrah yana janta har inda su Baba suke "YA Hamrah kigaya musu shine Wllh... Itade kanta a dafe jira kawai take Nura yazo yace wasa yake mata jin kwakawal wanta take yadena aiki kanta yana juyawa Bala in fada su Baba Hamza sukeyi Ganin yan anguwa sun fara taruwa ne yasa Baba Haruna YA kama hannun Hamrah suka shiga ciki su ma sauran shiga sukayi su kaga Nura ya tara matan gidan yana gayamu su Aiko wasu harda gud'a Umma tana ta hamdalah ai gwara da akaje akayi wannan gwajin da an lika mana salalan bariki da sunan namu ne bakwaini ne." yaran gidan duk ka tsalle suke suna murna banda yaran Baba Haruna Juwa ita ma kuka take sosai Allah sarki inna sai tambaya take meyafaru aiko Hajara matar Baba habibu ta gaya mata wai wai ai aranan agida suka tabbarar da fad'an kurma dan kafin a Ankara ta dauki wani bokatin karfe ta dokawa Hamrah wani tabarya ta Zara dak'er aka saka Hamrah a gidan Baba Haruna Da gudu taje d'akin K'ira ta samu mijinta ta fad'a masa aiko agunsa aka sake ganin hauka dan budu daya yayiwa kofan gidan Baba Haruna ya karye ita ko Hamrah tunda aka turata a tsakar gidan ta zufe Dan ba za akirata me hankali ba balle da taga Baban nata tayi yunkurin guduwa Ahamed da Khalifa yaran Baba Haruna suke cewa hamrah ki gudu amma Ina cilak ya dauketa yayi wani tafkeken rijiyan gidan da ita da kyar Khalifa da Ahamed da Baba Haruna su ka kwaceta amma fa baba kabiru yayi mugun fin karfin su gashi bayajin Bari sai da yan anguwa suka taru Gidan yacika kowa akace Hamrah tayi ciki sai yace zatayi wannan kyan nata ai dama masifane amma fa fur baba Kabiru yakasa rukuwa dan duk yawan mutanen zubar su yake shi abari ya jefa Hamrah a rigiya da bai samu ba kawai ya kin kimo baba Haruna zai jefa shi dan yanaga shine ya hana ya Kashe Hamrah dak'er shima yasha

Chapter 2 of 15