Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
da yara har Ukku tsorata kawai yayi ya kwanta sa abakin Kharat ta tsos'a zai Yi zam zam d'agowa ta sake yi dashi sosai da bakin bindigan abin yayi wani jelele ta cewa Khairat "hahhh bakin ki yafi sweet dadi ai ko Kharat ta wangame baki ........... *Kas yanzu fa yan ukku bala i suka fara aikin su* *YA malama zata ji idan tasan Mukaddam ya hada babban family akasan larabawa* *AMFANIN SOYAYYA* *YANZU AKA FARA FA* *B JATTKO* [20/09, 02:35] Maman Yasmi Zamani Wrt Group: *AMFANIN SOYAYYA* ( aure) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *wayoo so dadi masoya dadi ai baki bai isa furta yan da nake jin kuba kusa a ranku Jattko ta kuce* *ADADE ANAYI SAI GASKIYA inji* *Biebiee* *ABASU KALA ABASU KALA GARKUWA ASHBAT* Kainuwa asso *12* Ayya da tunna su kazo take zube akan kujera Sai mamakin yanda Ashe wai da gaske suke zasu iya abunda suka ce a tunaninta bazasu iya ba Dazafi ta tashi dai dai san da zata sa fisge Kairat tayi tana "haba sis nace kubari Sai ta girma ayi mata Wllh a yanzu hakkin yaran nan Sai ya kamaku." Wani dogon tsaki Ruwaida taje tace" yaga mana shi hakkin mu hakki kowane irine ya mana abinda bamu gani ba abaya ai ni bana tsoron kowane irin hakki." Tayi maganan tana sake Jan Khairat Nura kirjin sa ya dafa daidai inda take masa ciwo jiyake ina ma akifar da duniyar yanzu kowa ya huta dan wani zugi kirjinsa yake masa". Ayya tsawa ta da kawa Ruwa ta jefawa Sadiya y'ar ta Hamrah tace "Wllh da munsan b'ata mana aiki zakiyi da bamu zo dake ba." Sadiya ce ta fara magana cikin wani irin da sheshen murya wanda duk me imani Sai yazubar da kwallah tace "Wllh ko baku kashemu ba kuna fita da hannuna zan Kashe yarana da ni Kaina wannan wane irin tozarci ne ko a film ban taba gani ba Allah ya isa Hamrah kawai dan Allah bai yi auren ki da Nura ba ki masa wannan aiki duk halacin da ya miki wanda ko a gidan ku idan a na maganan soyayya da naku ake kwatance da farko kinci amanan sa kinyi ciki an fasa auren yanzu kinzo kin tozar ta namu rayuwan idan har yanzu son shi kike da haka ba gwara ki tilas ta masa auren ki ba ki samemu har gidan mu ki mana haka." Dani irin dariya Hamrah tayi tace "gidan ku? gidan ku My Noory gaya mata wannan gidan mallakin waye da sunan wa aka bada To tunda ka kasa Bari ni na gaya mata Sadiya nan gidan a ciki nayi rayuwa har shekara 4 shine da sunan ina makaranta nan makarantan da Nura ya kawoni gida nawani ni aka dan kawa takar dan sa ahannu na bawa Nura amma yanzu ya dawo hannuna Kai har gidan sa na G R A na Adamawa ayanzu haka nasa haya aciki kayan ku yana gidan uwar Nura balle wannan da dama nawane a yanzu haka Nura ba shida komai gwara ke kin fisa dan ke zan barki da motan ki duk da nasan shi Ya tsiya miki abin da ya riga yayi kyuta da shi bazan karba ba dan ina da lada akai amma ahalin yanzu Nura yazama Sai de yashiga zauren k'ira ba office ba shi kansa zauren k'iran Sai de ke ki temaka masa da abinda zai tsiyi icce dan naga kina da sauran canji a account amma bayan yafito a person ...... wanne irin k'ara Nura yasa da yatuna bashida wani sauran ka dara Sai gida jennan biyu Sai tulin kudi a cikin account din shi da yake shirin bude company amma komai na mallakan account din yana cikin jakan da aka masa sata wani irin zabura yayi yayi kan Hamrah amma kafin ya karaso k'artin mazan su ka caf ke sa Hamrah tayi murmurshi ta ci gaba da bawa Sadiya labari Kuma da zaki ce naci amanan Nura kiyi hakuri nan da yan kwanaki nasan da kansa zai Zai ya nawa duniya waya ci abana tsakanin shida Hamrah kuma da kike cewa idan son sa nake na auresa mana ni yanzu me Nura zai Yi dani gwalagwajin da dama yaki balle yanzu". Ta juya ta Kalli Niga tace "Niga kuna son gidan nan Kai da yaranka."? Haba Kala wazaiki tangamemen gida a Abuja irin wannan." "to kun samu ruwan kune ku barsu su k'ara kwana." AI atake suka fara ihu suna cewa KALA abatu kala abasu kala yan ukku balai shafa kan Khairat Hamrah tayi tace "baby ba danuwa zan koya miki yanda zakiyi ki samu kudin da zakiyi beeline din Uban ki idan kika girma." Khairat Sai sake mannuwa jikin uwar ta take Niga yace " Kai shege kwashe yaran ka da matar ka kubar min gida a gobe zan saida dan yamin girma na zauna aciki." Dariya Ruwaida tayi tace "ayya kace oga Nura yau Sai kwanan cikin tasha." Hamrah tace ai tashan me sauki ne akan inda zai cigaba da kwana har gir man wannan girl din nashi me kyu ta tara kudin beelin Hamrah suna tsaye saida suka sa Sadiya ta hade kayanta dana yaranta amma ban da na Nura da Ruwaida ta hana ahaka zir suka ce yafita dan idan suka barshi da kaya AI Sun masa gata suka fitar su waje Sai motan Sadiya Nura zubewa yayi a wajen yana kuka Sai Sadiya ce ta dauko zanin ta ta mashi ya daura Ruwaida tace "Niga ba fa barin su zakuyi a anguwan nan anguwar masu kudi suna jin damshin AC ba ku turasu can gaba su karasa kwana acan." tsawa suka dokawa Sadiya ta tashi suka shiga mota Sadiya ce taja suka bar layin gaba daya "Kad'an kagani Nura." inji Hamrah Ruwaida Sai harara take do kawa Ayya Ayya sarkin hakuri murmurshi kawai tayi ta fisu fa kunsan ita lokacin da tabar gida shekaranta 26 sukuma 19 Ruwaida da Hamrah sune shekarun su daya Ayya ta girmesu sosai amma dayake me mugun hakuri ce ita take binsu Suma motan suka fad'a suka bar su niga dan dama kowacce ta bar bak'o a hotel Barno Fansan DUNOMA ASHSHA KANGIRAM COMPANY Ayyaa ce take juyi akan kujeran office na general chairman Afusace a ka banko kofan Duno ne da takarda a hannu wanda tun kan ya shigo security suka dan ka masa na sallama ne "wacece ke? A hankali kujeran yake Juwo da ita har yakama daidai tuwa cire barin gilas din idon ta tayi tana murmurshi ta kamar kullum ta bashi amsa da cewa " AYYYARAM KANGIRAM DUNORAM *A K D*". Wani irin gumine yake yayafowa muluniya Duno cikin in nina yafurta "ASH SHA ASHSHA.!!!!! "umm Abba kana mamaki ne nasan zakayi mamakin yanda na juya komai cikin sauki ko." Wani file ta mek'a masa tace "gashi idan kabude zaka ga yanda akayi komai yazo da sauki Budewa yayi ina da ky'ar yake iya gane wa Bashi da ikon musu da abinda ya gani dan har da sa hannun Kalam na saudia da lawyer Jamal na saudiya akan cewa lokaci yayi da zai barwa Ayya dukiyar ta juya da kanta Amma abinda yafi bashi mamaki kanin duka wasu sirrikan kasuwan sa na waje da yakeyi wanda ko matar sa bata san yana da wasu kamfanun nuwan manya da tare da hadin guiwa da turawa amma gashi komai yakoma mallakan Ayya da sauri ya daga kansa ya Kalli inda laptop din shi yake Yana nan inda yake a ajiye a kan table na office din ya sauk'e ajiyan zuciya dan yasan aciki yake da pin number na account din shi dan ko da iya aji yeyyen kudin Ya tsira to yana da abida har yamutu bazai ga talaci ba Murmurshi yayi yace "kinyi kokari." Tace "bani nayi kokari ma masoyi na sabon chairman din wannan company GREMA BUNIMA shiyayi kokari Shine yayi dan wanda yayi kokarin gano pin number din account awajen na kasa 6 da aka Adana kudi me yawa Ya isa abin jinjina na masa tayi maganan ta na tura masa laptop din Da sauri ya bude a furgice ya dago ya kalli Ayyaram Yace oh accout !!!.? Murmurshi Ayya tayi tace "Eh ai na maka adalci da ban bika da sherrin ka ba Kamar yanda Kai kamin bita da kulli ba Ni na barwa Allah dan nasan nagama da kai tunda ayanzu bana jin akwai ko can jin 5 ajikin ka kuma a haka zaka zauna tunda saboda dukiya kamin abinda kamin ko to gashi karasa Daga wannan bani da wani abinyi Sai Allah ya maka yanda kayi dan kuwa ko yanzu nasan kaga sakaiya akan yaranka Amina da Modu da suka rantse junan su suke so har Sun gudu sun bar k'asan da ga Kai har matar ka baku san inda suke ba to suna American har da yara biyu ko jiya mun gaisa da Amina a facebook na tayaka murna wannan soyyayar tasu AI shine (YAR HUTU MSR ADAM) kaga tuwonka miyan ka dariya tayi tace ina ruwan (MAKAUNIYAR SOYAYYA PAKI ) ga Bilkisu ta juya kwakwalwan ta ashaye shaye ai kaga bawani abinda yarage ko." Cikin wani irin murya yace "waya fada muku tsirrin pin number na account dina.? Murmurshi Ayya tayi tace " babbar yarinyar ka Ruwaida wanda ka bata yarda da amana fiye da matar ka da yaranka ita ta gaya mana tsirin komai." "Wllh karya kike my Ruwaida ba zata min haka ba shekaran mu nawa da ita." Dariya Ayya tayi ta tafa hannu sai ga Ruwaida da Hamrah da Grema Idon Donu kamar Ya bado yake Kallon Ruwaida da take jifan sa da murmurshi ta juyo ta Kalli Ayya tace " Ayya me kike a office din my sweetheart na kuma?." tana kallon Ayya da tayi wani balain dacewa da kujeran office din *Kirari tafara mata abasu kala abasu kala* Ita ko Hamrah wayan ta ta dauko da ke daukanta pic Ruwaida ta juyo tace my sweetheart nayi mamaki ganin ta dama wai Ayyaram ita ce Shegiyar Ashshan da kace dalilinta kayi dukiya aiko ban san kai bane." "Ruwaida ke da nabawa amana da gaske kece kika ci min amana." A firgice tace "da kaske kaine ai nazaci wani Dunon ne Allah yasa de bata maka can kas ba dan kai ma kasan nafi wuta cin kudi kuma da Kai na dogara munshi ga ukku... Security din sa ne yashigo da sauri da waya a hannu yace "sir madam ce tace kayi sauri Kaje gida ba lafiya." hannun sa na rawa ya karbi wayan Dama a handfree yake Muryan Maman Ayya ce Kangiram "Alhaji kayi sauri kazo gida akwai matsala wasu mutane dayawa da sojoyi sun zo sun fito damu da ma aika tan gidan gaba daya gashinan Sai rushe gidan ake da motan Rusau." A firgice Yace ina security din gidan.? Alhaji abin fa babba ne dan da alama suma security din da sanin su dan suma suna wajen niko takalmi babu na fito." Bai karasa jiba ya kashe wayan jikin sa yana rawa ya mekawa security din shi wayan amma security yace"Sir ko nace Duno ai yanzu ba Kai nakewa Aiki ba kaga wanda nakewa.? yanuna Ayya cikin wani irin murya yace "Ayya haka ki kayiwa rayuwata ko har gidan da muke ciki baki bari ba!" Ayya tace " ina son za agina min islamiya ne awayen dan gidana ne wanda kakana Kalam ya gina min wai haka mafa namaka rangomi idan da ta su sister na yi ai da sai ka mutu amma yanzu jeka Ka sabo da matar da mahaukaciyar yarka suna wani hali Dak'yar yake tafiya har yaje bakin kofa Ruwaida tace "sis barin sa zakiyi ya fita da wayan sa bayan yasan manya zan iya zuwa Ya nemi temakon su suba shi gidan zama." Da sauri Hamrah tace "hakane tsohon najadun kawo wayan ko ta warce security suka turashi Haka yafita Yana gani ma aikatan san suna masa dariya dan dama ba dadin sa suke ji ba sai murna suke su na zolayan sa Awajen mota sa direbo bin sa da sauran security suma kallon banza suka masa da yaje shiga Suka ce bashi sukewa aiki ba acikin motan sa akwai abinda zai Dauda ma hanawa sukayi da yamatsa ma wani har da nuna masa bindiga dole Ya juya yafita acikin company ko 5 babu a jikin sa dan shi ba abinda yake rikewa Sai de arike masa hatta waya." Hamrah tayi dariya tace Wllh ni da son samu ne ai acire kayan jikin sa dan zasuyi tsada ka Agogo hannu sa ni meyasa ma ban cire ba." Hararan ta Grema da yake Duba wasu abubuwa a laptop yayi yace "kanwata baki fa dakyu." Allah yagir sonayi yatafi a sirara shi ba talauci yaki ya ci amana ba ai ya gamu da talaci (MAGANIN BIRI KAREN MAGUZAWA BODIGA) saura shegen doctor Abbas me dashen ciki." Da sauri Ayya tace "ah ah dan Allah kucire Abbas ko dan abinda yake gaban sa sabo da sirri kansa sun sako sa gaba akan sai ya karbo musu Barrat shikuma ya kasa tunkara ta Yaci albar kacin allura da aka ce yamin Na HIV baiyi ba." Ruwaida tace "ai dama ke kam zucuyar a Mace yake." Murmurshi Grema yayi tare da jan Ayya ajikin sa ya rumgume yace "Allah sarki Ayyata me sanyi ce." *Kano* Fansa Abban Ruwaida Sun sha wahalan shawo kan Mukaddam dan baya har Kan mata na Khareji ma akan dole yayi Dan ne man mulki amma yau da gobe Sai da sukayi yanda ya fara kula Ayya Ance zuciya bashi da k'ashi Sun jima suna tura masa pic din Ayya na tsiraici har gaban ta suke tura masa suna masa kalaman batsa abin ka da shedan Sai gashi yafara Yi musu ripley ai murna kaman sayi me Har sukayi zasu hadu awani hotel a Kano Sosai Ayya taci wanka iya wanka Aminu da tare suka zo da ogan sa Kanon yasan komai dama dai dai sanda zasu shiga Mota shima ya shigo "Ya Aminu ai yanzu muke shirin zuwa hotel din naku." rai abace yace "wai Ruwaida meyasa kike da kafiya akan Abu ne ki tuna bafa Mukaddam kadan zaki tozar taba har da kanki an gaya miki ba acikin haiyacin sa yake ba amma kin kafe." "tsaya kaji Aminu Wllh Sai na dauki fansa akan kowa Kai kadai na cire aciki." Suka shige mota Hamrah ta ja Su acikin mota suka zauna Ayya ta shiga Mudda da yana faman aiki a laptop amma du baya second 20 Sai yaduba Agogo wani irin sha awaa ne yake dawai niya da shi wanda gani yake Sai Ummusulem ce kawai zata gamsar dashi ita din ma Sai sunyi cikin duhu inda haske ba ta isa ba Yaji anyi knowking har Yana tun tube ya je yabude Ya na ganin ta yasaki wani ajiyan zuciya dan yakama ki dimewa ashe a hoto bai ga komai ba Murmurshi tayi cikin wani irin muryan da tasake kashe masa jiki tace "Wow wai Yau ni Ayya kani ga Mukaddam me kwano." Hannu ta yaja ya karasa shikowa da ita ya maida kofan Ya jata suka fada gado Babu wani wata wata yafara Aiko mata da sakon ni jikin tane Ayya ya fara rawa tasaba harka da wanda suka fi mudda tsufa amma bata tabajin ba dadi kamar wannan ba ko dan baban Ruwaida ne jitake kamar da babanta mahaifi take cikin rawan murya tana maida hawayen da yazo mata tace " ya kamata dear kadanyi wanka ko.? Dan zame jikin sa yayi yace "sorry kin gigita ni ne na banta ashe tunda nazo banyi ba har zai shiga toilet din tace "am idan kafito Zaka samu wutan room din a kashe dan Allah kar ka kunna inde kana son na gamsar da Kai Dan bana sex da haske nafi son aduhu ba tare da kamin magana ba ." Da sauri ya karaso wajenta yace" haba Ashe ba nida Matata kadai ke da wannan matsalan ba Ina ga wata baiwar ce hakan nima haka ba zan kunna ba nafi son duhu yana shiga Ayya da dauki wayan Mudda tafita "Assalamu alaimu Alhajin Allah kun Karasa kanon kenan?". Murmurshi Ruwaida tayi tace "Waalaikumus salaam Malamar Allah". "macce wacece ke? " ni ce yarki Ashatul Ruwaidatu." "Ruwa!!! "Eh ina farin cikin sa nar dake ayu zan kasance da mijinki kuma ubana Shi zai bani dan shegen a wannan karan dan ban san uban waccen ba shiyasa nace Umma ce ta haifu amma yanzu idan Mudda ya bani kinga nasan uban sa Sai na kawo miki kirena kamar yanda ya kawo miki yan biyu yace daukowa yayi agidan marayu Sai ki hada ki rike Ni munshiga harka idan kasuwa ta tayi kyau kuma Sai ya gina bin d'aki kusa da naki kinga da ma dayawa basu san ni y'ar gidan Mudda bane zamuyi zaman mu na zama kishiyar ki." da karfi malama tace "RUWAIDA RUWAIDA RUWAIDA!!!!!!!!!!!! amma Kit ta kashe wayan kaba daya dan ta dena jin motsin ruwa tasan ya gama wankan duhu ne sosai shafata yafara yana wani irin gurnani har yaci re mata riga sai pant da bra "tace idan kayi mu amulla Dani a baka sani ba ai baka shiga damuwa ba niku ma so nake kashiga." tana cewa haka ta ja wuta haske ya gauraye d'akin Mudda dama yaji kamar muryar Ruwaida yana daura idon sa akanta yace "RUWAIDA!! "naam Abba. "mekike nufi ne? wani shegen nake son ka bani." Mudda yasake jan tewol din kugun sa Yace "me yake faruwa Dani ne Ruwaida ni ne fa Uban da YA haifeki "nasani ka shaifeni ka kuma korani karuwanci kuma duk yawon kawuwanci na idan banyi ta raiya da Kai ba ai ban ci riban bariki ba." Kuka sosai ya fara yana cewa ya Allah bai yana min lefin da na maka ka min wannan jarraban ka yafemin." Murmurshi Ruwaida tayi tace aiko ni nasan lefin ka wajen Allah baka wuce mushiriki me aiki da aikin boka ba San nan ma zinaci Maci amana dan ni da Allah yabaka amana ne kawai dan na haifi shege Sai ka koreni ni. "to yanzu yakike son ayi Ayau nake son kabani ciki na haifa maka shegen ai dama kana da su AHLAN Da SAHLAN " kukan ne yaci karfin sa yace "RUWAIDA nayi nadaman ahaifuwanki. Dariya da fashe dashi tace "nima na jima da yin nadama akan kasan cewar ka uba agareni Tun san da nasan ka daukeni ka dan kawa azzaluman matar ka bayan ita Allah da sanin sa yaki bata haifuwan." "duk abinda zakiyi kiyi kar ki kiramin malama azzaluma da ma Sai da Hajja tace kar na aure Kharajina banji ba gashi har yanzu bakin ciki bai dena bi biyar rayuwata ba." Murmurshi Ruwaida tayi tace *"KHARAJINA KHARAJINA* Baiwar Allah gawa taki rami." nadena Kiran malama azzaluma amma Kai zan kiraka azzalumi ko jashili baka da sanin tun lokacin Annabi aka haramta daukan dan wani a bawa wani inde ba maraya bane to uwa tarike kayanta An Haram haka tun lokacin Annabi annabi ya dauki zaidu tun yana yaro ya mayar shi d'an sa zaidu Ya mayarshi uba amma da yake musulumci yana da tsari yasan renon d'a Sai nasa iyayen Allah yace zaidu zai saki matar sa ZAINABU kuma annabi ya aureta kaga inda an yar da D'an wani yazama na wani da zaidu ya zauna a dan gidan ANNABI Saboda akwai batsala mafi yawan yaran da tar biyan su yake lalacewa idan aka bincika ba awajen uwa da uba suke ba Shiyasa larabawa namiji ko sakin macce yayi to za tayi zaman yaran ta amma Kai da uwata ka daukeni kabawa wani tun da Allah bai bata ba kasan dalilin da yahana tane Kazo muyi abinda Ya kawoni nasan ko kwana zanyi ina bayani ba ganewa zakayi ba Mijin malama Tayi maganan tana jan tewol din sa da yarike gem Ruwaida Ruwaida Kawai yake kira wani irin wawan.......... *Tofa masoya* *Ruwaida zata iya kowa koda yake bata da kunya ai* *Ruwaida y'ar Kharejina* *DIJA QAYA* *MMN TA* *B Jattko* [20/09, 02:35] Maman Yasmi Zamani Wrt Group: *AMFANIN SOYAYYA* (aure) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *ASHBAT* _ban hakuri ga masoya na masu nema daga farko ta private Wllh abin yana riki tani har na rasa wa zan nurawa wazan bari abin yayi yawa gashi bani da network dan haka na yi alk'awarin turawa duk group din da nasan ina ciki daga farko a gobe insha Allah amma ba zan k'ara turawa private ba kar aga kamar wulakancine Allah yasani abin ne yafi karfina sabo da idan na bude Data zan ga mutum sama da 30 Wllh nagode_ *ban yarda amin document ba idan da yuwuwar hakan idan na gama zan sa ayi nagode da soyayyar ku* Kainuwa asso *13....* wani wawan mari ya sakar mata wanda yayi sanadiyar dauke war jinta da ganin ta na wucen gadi jitayi kamar andoka mata guduma sheraf ta zube ball yafara yi da ita kamar ba mutum ba tayi kuka ma gagaranta yayi yana bol da ita har parlour Ayya da dama a parlour take dan jira take taga da gaske Ruwaida zata iya abinda take kirari in tayi yun kurin hakan to ba zata ta ba barinta tayi ba ihu tasa a sanda ta ga yanda Abba ya canzawa Ruwaida ka manni wanda bakin ta da hancin ta jini yake fitar wa sosai wani ihun ta sake kwallawa a inda taka Abba ya dauki ka fansa ya daura a wuyan Ruwaida shure shure takeyi a kafa shikuma ya dan na kafan sai da yaga nufashinta ya dauke cak sannan ya yo kan Ayya da take ta faman ihu ita ma wani ball yayi da ita Allah ya temaketa ta tamek'e a guge ta fita tana zuwa wajen mota taga ba Hamrah wayan ta ta dauka jiki na rawa dak'yar ta gane number Aminu ta kira "YA Aminu Wllh ya kashe mana Ruwaida Wllh ya Kashe ta Abba ya kashe Ruwaida." "wani tsawa ya daka mata yace "ai yayi dai dai kenan da ya kashe tan dan ya rage iri me ake da hali irin nata koni abinda zanyi kenan kuma kar ku kara kirana idan ba so kuke ku hadani da uban gidana ba." wani ihun Ayya ta sake sawa amma Kit ya kashe sai de yana gashewa Ya fad'a mota da wani irin gudu yake janta ikon Allah ne kawai ya kawoshi hotel din Ita ko Ayya tana jin Aminu ya kashe cikin kuka ta kira Hamrah da ma tana cikin hotel din dan haka agude suka fito ita da saurayin nata daidai san da Aminu ya kara so suka shiga parlour atare da ma abude yake Aguje Aminu yayi kan Ruwaida kin kimar ta yayi yafita da gudu suma suka rufa masa baya sata yayi a motan su Hamrah yace kuyi sauri ku kaita hospital zan koma naga ya oga yake Mudda da yashiga sa kayan sa amma saboda tashin hankali da yake ciki da k'yar ya iya sa kayan ma Karo sukayi da Amina zai shiga ciki cikin in ina yace "Aminu baka ga wata ta fita da Ruwaida ba." Aminu yace Ruwaida kuma wace Ruwaidan Ruwaida tamu." "Eh ita." "ban gan taba. "leka Kira min su Sherif subi bayan su." Aminu yace" Sir ka manta mun bar su a gida." Sai yanzu yatuno ashe a hotel yake bai zo da security ko daya ba Sai Aminu Dan baya boyewa Aminu ko mai "Sir lafiya ai na dan fita ne yanzu malama ta kira tace nameka maka wayan shine." Mudda ya gayawa Aminu abin da yafaru yana kuka shima Aminu kukan yayi Yana cewa "Sir kar fa ta mutu da gaske." "Mukaddam yace ai babban abinda nake so Kennan ta mutu kuma ta mutu kuma duk inda aka sa gawan ta sai

Chapter 10 of 15