Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
8 / 9
ba, zuciya ta ba zata tabba samun natsuwa ba." ta ida maganar tana fadawa jikin Momy tana goge hawaye. Dago da kanta Momy tayi tana share mata hawaye sannan tace ." nayi maki alkwarin daga yau ba zaki sake kuka ba akan so Jameel ,Dota keda shi duk daya kuke a wajena,karki manta da mamanki da ni uwarmu daya ubanmu daya ,mu biyu ne kawae mahaifiyarmu ta haifa a duniya farincikinki shine nawa bakincikinki shine nawa,dan haka yau dinnan Dad dinku na dawowa zan sake yi mashi maganar aurenku next two week sae ayi auren, saboda karda asa next week ba kowa zai samu damar zuwa ba amman idan akasa next two week kinga anfita hakkin kowa." murmushi tayi sannan tayi ma Momy pick a kumatu tana cewa. "Thank you Momy Ilove you with all my heart bloody." tana gama fadin haka ta sauka bisa cinyar Momy ta haye sama ranta fas, dan har ta manta da abunda J yayi mata wani dadi da annashuwa take ji na ratse ko wani shasha da lungu na jikinta . Ita kuwa Hudah sae da ta gama kukanta ta godema Allah sannan ta goge fuskarta ta cigaba da duk abunda ya dace haka, sannu a hankali ta samu ta gama duk abunda aka bukata sannan ta jera a dinning ta gyara ko ina ranar ko daukar abincin da take daukar masu batayi ba, dan ji tayi bata jin dadin komae koda ta koma room dinsu taba taida Hafsat ba wanka kawae tayi ta sake kaya ta kwanta da yake tana fashin sallah tana kwanciya ta kama salati har bacci yayi awon gaba da ita. &&& &&& Tunda suka fito cikin gida ,yaki yaba Amal fuskar da har zatayi mashi wata magana, dan fuskarnan a murtuke take ba wani sausauci a cikinta ba drive ba haddata ita Amal a tsorace take dashi dan tunda take a duniya bata taba ganin rain Yaya J ya baci ba har haka ,ya zama tamkar zaki ko kallonshi bata son yi, ji take kamar ta kurma ihu ita da yazo da ita gwara yayi mata shegen duka ya rabu da ita tayi jinya haka take ji . "Duk park din da kaga, yayi maka kaimu can." abunda sukeji yace kenan da sauri Amal ta waiga tana kallonsa ,amman bataga alamun yayi magana ba ,salati ta kamayi tana gaya ma Allah ,Allah yasa karda yayi mata fada dan da yayi mata fada gwara yayi mata shegen duka,haka take ji parking din motar da taji anyi yasa Amal ta godema Allah tana saurin bude motar ta fita da sauri ya kamo hannunta ya riketa ba tare da ko ya kalli inda take ba,hawaye suka fara zubo mata a fuska dan sosae take tsorace da yayan nata,sae da suka shafe minti goma a cikin mota sannan ya sakar mata hannu ,aikuwa yana sakar mata tana bude marfin mota ta fita sauke ajiyar zuciya tayi tana goge hawayen fuskarta,duk da yana cikin bacin rai amman ta bashi dariya ,dan ya lura da yanayin tsoran da take ciki girgiza kai kawae yayi shima ya ida fitowa tare suka jera duk suka shiga ciki,samun waje sukayi suka zauna icecream da turkey tea aka kawo masu da lemu mai sanyi. Tura mata lemun yayi shi kuma ya dauki tea din ya dan kurbe kadan ya ajiye dan baya son shan komae ,sosae yakejin zuciyarshi nayin zafi kamar ana watsa mashi narnarkar darma haka yake ji,lumshe ido yayi yana dafe zuciyarshi gami da taune lebeshi na kasa har sae da Amal taji karar taunar da yayi, da sauri ta runtse idonta tana budewa a kanshi tana kallon yanda yake shafa zuciya gashi ya tauna bakinshi ko zafin bai damaishi ji tayi kas!dasauri ta maida kallonta wajen hannunshi jini taga yana zuba dan glass cup din gabanshi na tea ya matse a hannu da sauri ta tashi zataje wajenshi Waga mata hannu yayi, yana sauke mata jaijajen idanuwanshi dan sun tashi daga farare sun koma jaijaye kamar jini sun kwanta rufe bude bakinta tayi dasauri zatayi magana. "shhhhh." yace mata yana daura dayan hannun a lebenshi Murmushi yayi sanann ya nuna mata seat babu masu ta koma ta zauna bude baki yayi ya fara ce mata... >???=?%?>???=?%?>???=?%?>???=?%?>???=?%?>???=?%?>???=?%? *HEHEHE KARO DA KARO SAI RAGO DAN AKUYA BA ZA YA IYA BA*=؃??p?>?p?>?p?>?p? _Amare zawarawa tanadinku daban ne na shirya tsab domin Yi maku hadin *sabon budurci* Wanda Zaki ciko ciki da waje ku hade Gam Gam kamar baku taba sanin wani d'a namiji ba domin kankarowa kanki mutunci da daraja a wajan oga_ _Hakama amarenmu Wanda suka samu matsalar rashin budurci sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,naku na musamman ne ,Hadi ne da in akayi makishi da izinin Allah sai kinzo kinamun godiya , kedai nemeni ta pc don samun cikakken bayani akan hakan_ *Idan fa nace Zan zayyano maku ire iren kayan da muke dasu to fa wannnan page din bazai ishemu ba ga Maison ganin kalolin kayana yayi sarving number ta yayimun magana nayi nashi zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd*>?p?>?p?>?p?>?p?>?p? *Pls in ba serious kike ba don Allah ki Bari sai kin shirya siya sai muyi magana azumi ne yanzu banason mu batawa juna lokaci*=? ?=? ?=? ? 08133079957 07069711327 Mmn Yusuf likitar Mata *?&? BU?AR?IYAR SOYAYYA?&?* ```the naked love``` Jameey Yar'mutan kankia *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp 08066268951 _Akwai ingantaccan maganin

Chapter 8 of 9