Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
7 / 9
naki gayaman mai tayi maki kika mareta." Cikin shagwaba Anisha tace. "Haba Mom ae kema kisan bani cin alale to dan mai zatayi alale kuma naje da kaina dan na kirata tazo ta dafaman koda indomie ce wai ina knocking din door din Mom tayi banza dani sai da nasha tsayuwa sannan ta taso ta budeman,kuma shine laifi dan na hukunta akan laifin da tayi man."? Cikin kuka ta ida maganar dan taji ciwon marin da Yaya J yayi mata a gaban Hudah wannan duk zubda mutunci ne da class a mareka gaban yar'aikin, kamo kunnen Hudah Mom tayi ta matse sosai, dan har sai da Hudah ta saki ?ar'?ara ?ar kadan dan zafi, shiko Jameel kauda kanshi yayi dan bai iya kallon abunda Mom take ma masoyiyar tashi,dan ji yake kamar ya maido hukincin kanshi amman baida yanda zaiyi tunda Mom ce, duk abunda suke Amal tana kallonsu tana cin abincinta kuma tana kallon reaction din da yayan nata yake akan abunda Mom take Hudah, murmushi tayi tana mamakin yanda Yaya J yake son Hudah ita har abunda Mamaki yake bata, amman da ta tuna so sai tayi murmushi,dan tasan shi so makaho ne ba ruwa da kyau ko kudi da dai sauransu. Cewa Mom tayi."Hudah yaushe kika raina ni ne eyeh? Dan ubanki bance komai zaki dafa ki tambayeni ba kafin ki dafa, amman da yake kin maidani kawarki duk abunda kikaji kina sha'awar ci shi zaki dafa koda mu bamu so ko."? Girgiza kai Hudah tayi sannan tace. "Wallahi nazo na tambaya naga kina bacci shiyasa nayi alale naga Hajiya kina sonta shiyasa nayi maki... Buge mata baki Mom tayi tana cewa. "Yi man shiru yaushe nayi dake inason alale? daga yau karki kuskura ki ?ara girka wani abu ba tare da ni nace kiyi shi ba a gidan nan fatan kin jini dai ko."!? ?aga kai tayi sannan tace. "Naji inshaa Allah ba zan sake ba." sakar mata kunne Mom tayi sannan ta sa ta tashiga kitchen ta dafama Anisha indomie sannan ta koma room dinsu. Suma su Jameel komawa sukayi dinning dan cigaba da yin lunch dinsu, ji yayi abincin ma ya ficeman a rai salad din kawai ya kara ci yasha juice din ya tashi, kallonshi Mom tayi sannan tace. "Son badai ka koshi ba? Kai da kake son alale ae nasa sai kafi kowa cinta saboda naga tana cikin favorite dish dinka." Murmushi ya ?a?alo sannan yace. "No Mom am full, kuma naci abinci a gidan su Faisal da naje idan kun rage naci ta for dinner." murmushi tayi sannan tace. "Ok da kaje Hajiya Rukaiya bata baka sako ka kawo man ba."? "Eh bata bani ba, tadai ceman nace maki gobe zata shigo." yace yana mai tafiya dan daurewa yake kawai yana maganar dan zuciyarshi zafi take mashi kuma ya san dalilin zafi Bintu ce take kuka,dan ko bai gida da yaji zuciyar shi na zafi yasan kuka take so yake yaje ya kirata waya ya lailasheta ko ya ji saukin zafin da yake ji a zuciyar shi, cewa Mom tayi. "Ok Allah kaimu." Tunda Hudah ta koma room dinsu take kuka, Hafsat sai lailashi take amman ta?i yin shiru tana cikin kuka taji wayarta tana verbireting dauka tayi tasa kunne tana mai cigaba da kukanta daga can bangaren ya dafe zuciyar shi yana lunshe ido dan wani irin zafi take mashi kamar ana Wiga mashi nar?arkar dalma haka yake ji, da ace tasan yanda yake ji da batayi kuka ba koda mai za'ayi mata, cikin yanayin damuwa yace... >???=?%?>???=?%?>???=?%?>???=?%?>???=?%?>???=?%?>???=?%? *HEHEHE KARO DA KARO SAI RAGO DAN AKUYA BA ZA YA IYA BA*=؃????=?%?>???=?%?>???=?%?>???=?%?>???=?%?>???=?%?>???=?%? *HEHEHE KARO DA KARO SAI RAGO DAN AKUYA BA ZA YA IYA BA*=؃??p?>?p?>?p?>?p? _Amare zawarawa tanadinku daban ne na shirya tsab domin Yi maku hadin *sabon budurci* Wanda Zaki ciko ciki da waje ku hade Gam Gam kamar baku taba sanin wani d'a namiji ba domin kankarowa kanki mutunci da daraja a wajan oga_ _Hakama amarenmu Wanda suka samu matsalar rashin budurci sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,naku na musamman ne ,Hadi ne da in akayi makishi da izinin Allah sai kinzo kinamun godiya , kedai nemeni ta pc don samun cikakken bayani akan hakan_ *Idan fa nace Zan zayyano maku ire iren kayan da muke dasu to fa wannnan page din bazai ishemu ba ga Maison ganin kalolin kayana yayi sarving number ta yayimun magana nayi nashi zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd*>?p?>?p?>?p?>?p?>?p? *Pls in ba serious kike ba don Allah ki Bari sai kin shirya siya sai muyi magana azumi ne yanzu banason mu batawa juna lokaci*=? ?=? ?=? ? 08133079957 07069711327 Mmn Yusuf likitar Mata Share pls *?&? BU?AR?IYAR SOYAYYA?&?* ```the naked love``` Jameey Yar'mutan kankia *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp 08066268951 _Akwai ingantaccan maganin

Chapter 7 of 9