Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 9
??ࡱ?>?? !??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????g ??0?Vbjbjڪڪ .???ob??ob?????????ZZ?????????????<&$??ulJJJJJ%%%ikkkkkkkkkkkkk$?v??yl?k? ?%%%%%?k??JJ?Lu5k5k5k%40?J?Jik5k%ik5k5k5kJ?????<%???????YH?"5kUkbu0?u5k zk" z5k z?5k %%5k%%%%%?k?k5k%%%?u%%%%???????????????????????????????????????????????????????????????????? z%%%%%%%%%ZB ?:  An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels *?&?BU?AR?IYAR SOYAYYA?&?* ```the nicket love``` Jameey Yar'mutan kankia _Akwai ingantaccan maganin??,ita yar'asalin kasar London ce amman saboda soyayya ta taitaro kayanta ta dawo nigeria da zama dan kawae ta samu soyayyar Jameel >??Hajia Anisha kenan maiji da ajinta_ _Ga natsuwa ga hankali ga kuma hakuri ba ruwanta da kowa neman na abinci kawae take ,duk da tana black amman kyaunta bai boye ba ,dan kyawunta har ya wuce yanda za'a faWashi ,duk da kasancewarta yar'aikin gida amman bata yarda aka keta mata mutuncinta tana fama da ?era da tsungama a gidan da take aikin nata,amman hakuri tasa tana mai cigaba da rayuwarta a haka ,saboda tasan bata da inda zataje inda tace zata bar masu gidan nan dai ne rufen asirinta ,rayuwa dai ba dadi=?%? Bintul Hudah kenan wanda suke kira da Hudah_ _wowoho garin dadi na nesa inji angulu da ta faWa masai>?*?,*BU?ARDIYAR SOYAYYA* dai ne keda wannan gwaramar na mutane guda ukku da suke shiga hali da rayuwa mai ban tausayi duk akan soyayya_ _Shin wannan wata irin soyayya ce>??_ _wata irin wahalar rayuwa suke fuskanta kudai biyoni tsundun a cikin labarin dan jin ya zata kaya=??_ _Litaffi na kudi ne sau Waya rana #300,sau biyu a rana #500 sau ukku a rana #700 sau Hudu a rana #1000 zaki turo ta wannan Account number din 0777512438 Jamila Abubakar Bello Access Bank, ko kuma katin Mtn ko airtel ta wannan numbers din_ 08160508316 07034464517. *Note:- please yan special person da masu Vips pls banson vtu=?O?* *Ba sai ma tsaya yi maku bayani ba, banyishi domin wata ko wani ba, sannan ban yarda a satarman fasaha ba>??* (3E 'DDG 'D1-EF 'D1 -JE <ؓ??#?_ Tashi Mom tayi cikin sauri ta tunkari apartment din Jameel dan ta lura Jameel yana son ya wargaza mata zumincinta ita da yar'uwarta, tana shiga ta taddashi yana shafa lotion dinshi fitowarshi kenan daga wanka, yanda ta shigo yasashi kallonta kauda kai yayi, dan yasan abunda ya kawota, cikin fada tace . "yaushe na fara baka umirni kana karyawa."? Girgiza kai yayi yana mamakin yanda Mom take yi mashi haka, daga dawowarshi ko abinci bai kai daci ba, duk sunbi sun sa mashi damuwa, kama hannun Momyn tashi yayi ya zaunar da ita bisa bed dinshi sanan yace. "Sorry Mom insha Allah ba zan sake ba." Harararshi tayi sannan tace. "Daga yau karka sake yi ma yar'uwarka haka, kaga tashi muje kaci abinci sannan ka lailasheta dan kasanta da shiga damuwa tana can tana kuka." Kallon Mom yayi yana mamaki wai shi Jameel zai ba mace hakuri, ai idan ba Mom ba tom sai Dad sune kawai zai iya ba hakuri daga su baiga wata mace inba Amal ba, murmushi yayi yana ma Mom pick a kumatu yace. "Ai nasan zuwa yanzun tayi shiru, rabu da diyarnan taki Mom wallahi ta cika rigama daga nace mata na hutar da ita shikenan ta kama yi man rigama, gaskiya inada aiki babba a gabana idan mukayi aure." Sosai Mom taji dadin maganarshi, kama hannunshi tayi suka jero tare tana ta bashi labarin son da Anisah take mashi, murmushin ya?e kawai yake dan labarin shi ba dadi yake mashi ba, dan ji yake wutar tsanarta tana kara huruwa a cikin zuciyar shi, haka suka shigo apartmnt din Mom. Suna shiga duk suka zauna bisa dining, kallonshi Mom tayi sannan tace. "Son bari naje na kira yaran nan, nasan har yanzun Anisah bata daina wannan kukan nata ba." Kallon Mom kawai yayi, bai ce komai ba, tashi Mom tayi taje kiran su Amal, tana shiga taga har yanzun Anisah bata daina kuka ba, zaunawa tayi kusa da Anisah sannan tace. "Anisah kibar kukan nan haka mana, nayi mashi fada kuma yace man wasa yake yi maki komai ya wuce." Murmushi tayi cikin jindadi ta rungume Mom tana cewa. " Mom ya hakura ya daina fushi dani."? Dungurinta Mom tayi sannan tace. "Yar'nema tashi ki gyara fuskarki ku taso muje yana can yana jira, kuma kusan dai Yayanku baya son yawan jira." Fita Mom tayi, su kuma suka taso bayan Anisah ta gama shafa poder da dai kayan kwaliyar nan na zamani, ita ko Mom direct apartment din masu aiki ta shiga nan, ya taho da Hudah wai tayi serving dinsu, tafiya Anisah take tana yakuna tana karyaya kamar kwai ya fashe mata a ciki, kallo daya yayi ma Anisah ya kauda kai, shi yana mamakin yanda idon Mom ya kulle har take ganin Marching dinshi da Anisah, dan yasan ko daya basu dace da juna ba, kusa da kujerarshi ta zauna, sai Amal ta zauna gefe suka sa shi tsakiya, sannan Mom ta zauna, hada ido tayi dashi ta sakar mashi murmushi, shima Murmushin ya?e yayi mata, ganin idon Mom na kanshi, itama ko Mom Murmushin tayi dan taga yanda ya sakarma Anisah fuska ba kamar dazun ba. Kallon Hudah Mom tayi da take tsaye kamar gunki tana jiran a bata order ta aiwatar, wurga mata harara Mom tayi sannan tace. "Kallon uban me kika tsaya mana sai kace maiya."? ?ukar da kanta tayi kasa sannan tace. "Hajiya yi hakuri ina jiran umirninki ne." Tunda Hudah ta fara magana Jameel ta Wago kai yana kallonta dan muryarta tayi mashi dadi, kuma natsuwarta ta burgeshi amman da yake Jameel miskilin mutun ne yana kallonta ya kauda kai ya cigaba da latsa wayarshi yana jiran Amal tayi serving dinshi ya fara cin abinci. Daka mata tsawa Mom tayi tana cewa. "Hudah dan ubanki ba magana nike maki ba? Ubanme kika tsaya kallo da bakizo kika fara serving dinmu, shegiya mai Sakin halin tsiya." Dukar da kanta kasa tayi sannan tace. "Yi hakuri." nan ta fara serving dinsu kamar yanda Mom ta bukata sai da ta gama zuba ma kowa, sannan ta je ta fara zuba ma Jamel, wani banzan kallo Jamel ya watsa mata sannan yace.... *Muje zuwa.....=ؤ?* *'Yar mutan kankia cec'?* Share pls *?&?BU?AR?IYAR SOYAYYA?&?* ```the nicket love``` Jameey Yar'mutan kankia _Akwai ingantaccan maganin

Chapter 1 of 9