Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 3
San kinayi to yau dai karshen tika-tika-tik yau zamu bar k'asar kila idan mun koma gida zaki daina wahala da kanki..... That's wat u think amma inason kisani true love never end.... Amma ai baisan kinayi ba kilama son maso wani ki.....wani irin mari na sakar mata Wanda yayi sanadin juyowar mutanin kusa damu kowa na tofa Albarka cin bakin shi..... Allah sarki kausar rik'e kun cin ta tayi bata tsaya BA ta wuce d'akin mu tana xuwa ta tarar dasu Abba sunxo d'aukar mu ina ganin su nafara kuka, Abba nidai wannan hutun anan zanyi kutafi da kausar Ku barni Dan girman Allah..... Amina kina hauka ne kice mubar ki a makaranta harda had'amu da Allah Rayyanu kajimin shu'umar yarinya nan ko?" Meenat kafin na kulle idona kishiga motar da sauri na shiga Dan nasan halin Yaya Rayyan ba mutunci sai yamin tsinen duka acikin jama'a ba ruwan shi..... Urs *Mrs khamal* [08/01 5:32 pm] +234 810 669 8241: *30-32* *A'MINATU* yana k'okarin kamani sai diran mutum mukaji, Gabriel ar u out of ur sense,kana hauka ne zaka rapin y'ar mutani?"nooo Adam kayi hakuri inason ta ne Sosai kuma tak'i yarda, Kana "son ta ne zaka lalata mata rayuwa banza kawai yadaga shi sama yaba k'asa tun da naga an bud'e k'ofa ko tsaya wa yin godiya ban ba na ruga da gudu daga nesa na hango Abba na murna nayi INA k'ara godewa Allah da yasa basu tafi sun barni ba, Ina haki na k'araso inda suke Abba.... Da kata amina! meyasa bakya jin magana why Amina kinsan aibun rashin jin maganar iyaye kuwa?" Har sai yaushe zakiji kunni,oyah ki shiga mutafi, "Kaina a kasa nace Abba kayi hakuri Dan Allah bazan sake ba. Ina cikin motar Adam ya fito.yana d'agamin hannu INA d'aga masa ina kuka anrabani da farin ciki na saida muka isa filin jirgi Abba ya juya ya kalle ni yace a'minatu tabbas aure zan miki Ashe soyayya kikeyi a makarantar?" Abba dama dai Dan kunk'i bin shawara ta ne da duk haka bai faru. Ai yanxu na yarda muna komawa gida zan aurar da'ita ga Wanda naso. Abba😳? " Matar aure fa kikace???aure fa kace Dan Allah karka had'ani da Wanda bana naso pls dad. Abba gsky kabata Wanda take so SBD azauna lfy kasan Amina idan tasa Abu aranta batasawa da wasa hanata shi kuwa zai kawo matsala.. Ita d'in banza har ta isa tacanxa min ra'ayi wlh ko bayan raina adaurawa amina aure da Safwan.. Bana son shi Abba na... Marin da a saukar min shi yahanani k'arasa magana daidai lokacin muka shiga jirgi koda muka sauka Umma ta tagan mu bamai farin ciki acikin mu, hugging dina tayi common my baby be happy ga Safwan can yazo miki oyoyo ki murnusa mana, Wuceta nayi batare da nace komai ba na shiga d'akin nayi wanka na fito falo... nacire kaya toilet na nufa Ina xuwa na tarar dasu a dining table suna jirana mufara cin abinci da sallama ta na isa wajan cikin farin ciki na gaida kowa amma banda safwan . Queen meenat ni bazaki gaida ni bane?"eh banyi niyya ba ko ana gaisuwar dole😏 Umma ta bugemin baki zaki gaishe shi ko saina makeki... Aciki na gaida shi Abba najin duk abinda mukeyi idon shi yayi Ja jawur, ya juya yana kallona cikin bacin rai yace a'minatu NASA ranar auren ki da Safwan sati mai xuwa...ya mike cike da haushi yabar wajan dining din...Kowa ya watse aka barmu mu biyu.... Wlh tallahi Safwan baka isaba bazan taba zama matar ba, baza ka samu abinda kake so ba, bazan tab'a zama inuwa d'aya dakai ba... Hhhhh hhhhh Queen meenat kenan kisani Safwan shine mijin ki ko kiso kuma burina yana nan na mallakar ki amatsayi. Mata. ko kik'i Urs Mrs kamal✍🏼 [08/01 5:32 pm] +234 810 669 8241: *34-36* *A'MINATU* Cikin firgici na tashi ina kallon mai magana Dan Allah kada ka cutar dani kada kamin illa. Hhhhhhhh meya kawo ki nan yanxu idan bake y'ar haka ceba kawai ki ware kizo muje Zan biyaki kudi mai yawa karki k'i, dalla baba matsa na dauke ta kawai ka tsaya kana lallabata mikewa nayi da gudu muka dinga gudu dasu amma ina ban kaisu ka'arfi ba, Suka kamani xuwa wani kata faren gidan mai dauke da Katanga mai tsayi suka ajiyeni muryan su nakeji suna dariya d'aya daga cikin su na cewa nasamu mata kada wani acikin Ku yayi gigin tab'a ta Dan zan iya yanka mutum a kanta kubarni saina shayar da'ita abubuwan da muke sha idan ta koshi saina afka mata kunsan promise d'inmu da oga zamu kawo jarirai guda biyu kunga mun samu daya saura daya..... SBD tsavar rikicewa kukan ma yakasa xuwa min niman hanyar fita nafara amma banga komai na shiga dube-dube amma banga k'ofa ba, Kamar daga sama naji anacewa y'an mata kidaina wahalar da kanki domin bazaki tab'a samun hanyar fita ba SBD duk abinda ki keyi ina kallon ki gwanda ma ki hakura muyi Rayuwar mu kamar ma"aurata, Allah ya wadaran ka kana nufin zaman karuwanci zanyi Dan Allah ka taimakeni kyakkyawa na ya nan yana jirana , Hhhhhhhh c'mon baby za d'aura mana aure idan haka kikeso kinga saiki sake Sosai ko?" Na shiga uku waiyo Adam na kazo gareni ina niman taimakon ka bazan yi Rayuwar aure da kowa ba saikai. Mari naji ya sauka min ya k'aramin wani ina kuka ya had'amin kaina da bango..... "ok meenat idan Allah yakaimu gobe ki hau mota xuwa NAsarawa state zan miki kwatancen komai ta waya. Why not na taho yau, Badamuwa kizo akwai kudi acikin wannan black leader zai ishe ki. Uncle ga Anty phatty nan xuwa.... Kashe wayar tayi, keee amina meye haka kin barni ni kadai, Yooo to idan na tsaya mezan miki gani nayi nagama aikina ina bukatar Hutu. Barin d'akin tayi tana girgirza kai Amina kuwa ta dauki ledan ta ta fitooo..... *URA* MRA KAMAL✍🏼 [08/01 5:32 pm] +234 810 669 8241: *32-34* *A'MINATU* Tabbas ka tafka Babban kuskure a Rayuwar ka, saikayi Dana sanin Sani na arayuwar ka, kasani bazan tab'a auren kaba bazan zauna tare dakaiba Adam shi nake so kuma shi zan aura. Haba Amina why do u hate me?"kisani ban zo da nufin cutar dakeba, Dan Allah kisoni zan saki murmushi farin ciki zan ciyar dake dadi Zan sha yar dake zazzakar ruwa Dan Allah karki gujeni ina sonki. Barin gurin nayi na shiga d'aki na kulle kofa. Waya nadauka na dialing number Qatada na kuwa yi sa'a ya shiga na Umar CE shi yasa Momin number Adam cikin ikon Allah a ranar yasamo.min tun da nasamu number shi cikin k'ank'anin lokaci muka shakuwa sosai muna son juna, amma gidan mu basu saniba kowa ka ganshi .cikin gidan mu yana cikin farin ciki banda a'minatu wacce idan kaga murmushi shin ta to tabbas tana waya da Adam ne, rnar jumma'a ranar da bazan t'aba manta wa dashi ba Abba yazo d'aki na da fara'ar sa na tashi na gaishe shi, A'minatu bawai Dan shine gatan da zan na gari mai addini bazan yafe miki ba bana sonki ne yasa zan miki auran nanb a'a sai dan hakan nuna miki, kuma shine kwanciyar hankalin mu,k Safwan yaro ne gashi da saukin kai sannan kunason junan Ku inason kisani idan bakiyiwa mijin ki biyayya ba... A'minatu darajar y'a mace dakin mijin ta Dan Allah kizama mar'atul salih nabar ki lfy gobe idan Allah yakaimu 2:00pm daurin auren ki da Safwan. Jinayi kamar ya buga min mashi. Akaina tabbas ayau zan d'auki ma taki waya na dauka na kira Adam yana d'agawa nace..... Kaji ko zasumin aure Dan Allah ka fad'a min Yanda zanyi nabar gidan sun samin tsaro mai tsanani.... Ya kuwa fad'a min toilet dare nayi ba kowa, maigadin key na bude k'ofa yanda zanyi, kaya na shiga had'awa bayan nagama na sakasu a nadauki jakata cikin sand'a nake tafiya nakuwa yi sa'a bakowa gidan mu dama na had'a mishi juice da maganin barci, na dauki na fita... Na fara tafiya saidai me bansan inda zani ba ga dare yayi nayi tafiya mai nisa na gaji nasamu gindin wani bishiya na shimfid'a zani na na kwanta jinayi ance y'an mata gaki kyakkyawa ajin farko... *Urs* Mrs kamal✍🏼 [08/01 5:32 pm] +234 810 669 8241: *43-44* *A'MINATU* Hajiya CE ta fito haba Garba wannan wani ihu ne duk kaci mana kunni, Yi hakuri Hajiya ai lullubeni... kyakkyawan labari nataho dashi shiyasa duk farin ciki ya Kai malam sule ango na hauwa wannan wani irin labarine fara shafa min kafin Alhajin ya fito , Ai Hajiya baki mukayi kuma sun tabbatar min hannun su.. Sunga Amina yanxu haka tana Kai haba Alhamdulillah da sauri ta juya tana Alhaji fito kaji ina sauran yaran kuzooo anga Amina ta.... Suna jin haka kowa ya fito suna murna harda Abba... Hajiya ta Dan Allah da gaske kike wannan Zan cen ko kuwa wasa kike mana, Ai Alhaji dukkan mu muce Alhamdulillah yanxu malam sule bak'i, kuma sun tabbatar mishi Amina na hannun su... yazo Neman ka wai kayi Bai iya tsaya wa ya musu magana ba ya wuce bakin gate da sallamar sa ya'isa wajan da suke suka amsa mishi bayan sunyi magana yace malam sule ya bude musu gate.... Babban parlour Alhaji aka sauke su suna zama masu aiki suka fara sintirin kawo abinci da drinks kala-kala. Alhaji yayi gyaran murya yace y'an samari aina kuka tsinci Amina fu'ad ya bashi labari tun daga farkon had'uwar su har xuwa yanxu.. Alhamdulillah Allah na gode maka daka bayyana min inda Ai diyata take.. Allah shine abin godiya, Alhaji munxo niman alfarma agareka idan zamu samu.. Karki kuji komi ko fad'i ko meye idan inada shi zan Baku, Ni sunana Adam shima wannan sunan shi Adam saidai ana kiranshi fu'ad shine yake son abashi auren Amina idan ba'a Riga shiba, Shiru alhaji yayi nadan lokaci sannan yace shi lamarin aure ba abune mai wasa ba! Kuma bazaiyihu daga tsintar yarinya kace abaka auren ta ba ko ba haka ba hajiya? Kwarai kuwa alhaji Dan Haka Sai abar zancen anan idan matarka ce Zaka aureta! Fu'ad NE yaje dumm na Dan lokaci Chan yace bakomai alhaji ai gaskiya kafada! Mun gode Allah yasa ka da Alkhairi idan Allah ya kaimu gobe zamu kawo Amina.... A'a kuyi zaman Ku nida kaina zanzo daukan ta basai kun sake shan wahala ba. Sunyi hira Sosai daga bisani sukayi sallama bayan Alhaji ya rako su da shatara na tsaraba suka hau mota suna cikin tafiya Adam yace fu'ad ka sauke ni anan bazan taba barin kano ba har sai naga tawa Aminatun, Ban ganeba kana hauka ne kasan kano da girma kuwa kaida bakasan kowa a garin ba pls Adam don't go kabari mukoma gida nakira phatty na gaya mata gamu nan xuwa.... Urs Mrs khamal! [08/01 5:32 pm] +234 810 669 8241: *36-40* *A'MINATU* Tana fitowa gari a daidai xuwa gareji tayi sa'a motar ya cika saura mutum daya tana shiga motar ta tashi xuwa Nasarawa state.... Tana sauka fu'ad ya kirata man nan... yace meenat kina ina tace gani a total wajan gidan Juya bayan ki kiga! Juya Wanda zatayi ta hange shi akan wata lafiyayyar mota hamdala tayi tabbas uncle fu'ad kyakkyawa ne ajin farko ji tayi an hura mata ido lumshe su tayi tana murmushi, Uncle yaushe ka k'ara so? ina canza miki ne? zaki sani kin k'uramin ido kina kallona kona Kunya ya ka mata tasa hannu ta rufe fuska, meye najin tafi Umma ta na nan tana d'okin ganin ki! kunya shiga motar mu Kai uncle ai na tasan ni bare tayi d'okin xuwa na? 'Hmmm kin d'auka aure na dake!!! Wat?" Zance kawai kake son da nake miki na wasa ne mun gama komai da'ita na shirin gwanda ma ka cireni aranka Dan ba lallai umma ta yarda ba! Nace miki Umma tana sona KUMA tana son nake so... farin cikina kinga kuwa zata so abinda Tohm naji yaza kayi da matar ka kasan dai baza ta yarda ba... Wannan mai sauk'i Amma.... Shhhh ne itama ya zama Mata dole ta yarda... mun iso gida kibari anjima saimu karasa maganar... Zagawa yayi ya bude mata motar ta fito tsayawa kamar ta tab'a xuwa gidannan, cak tayi idan bata manta ba Meenat kizo mutafi kin tsaya, kafin tayi magana Umma ta fito da fara'ar ta. Maraba da amina sannu da zuwa ya'ta hannun ta rike har suka isa Babban falo suka zauna Umma ta kawo mata abinci kala-kala da drinks, fu'ad kuwa barin su yayi awajan yaje wajan Haruna mai gadi suna hira. Alhamdulillah Umma na k'oshi, "kai Amina bakici komai ba ai gsky ki k'ara saina kaiki d'akin ki kiyi wanka ki huta kafin kixo mu tattauna maganar auren Ku.... Kunya ya kama ta, tasa kanta a k'asa ganin haka yasa umman tace taso mutafi suna tafiya Meenat nabin gidan da kallo itakam kamar sun taba xuwa gidannan tunanin ta yasake tsanan ta lokacin da Umma ta shigar da'ita wani d'aki da sunan d'akin ta, tabbas wannan shine d'akin da aka bada itada kausar... Amina ga d'akin idan kingama ki sameni a parlour ina jiran ki... To Umma ngd Allah yasa ka da Alkhairi ya jikan Abba da Rahama... Ameen Ngd Sosai. Bayan fitar ta amina ta shiga wanka koda ta fito bata sha wahalar komai ba Dan duk abinda take buk'ata an tanadar Mata! Riga da skirt tasa ya mata kyau ajiki sai dai batayi kwalliya ba ko powder bata shafa ba ta fito Dan tana so taji abinda Umma zata ce... Aikuwa tayi sa'a dukkan su ta samu a parlour sallama tayi gamida suka amsa cikin farin ciki. A k'asa ta zauna fu'ad ya Umar ce gaishe su, ta data koma kushin amma tak'i Tunda bataso ka kyaleta wannan yana nuna mana tasamu su.. tarbiya maikyau a gidan Amina nasamu lbrnki wajan fu'ad banason kidamu kanki ki. Kafin. Na zartar da hukunci fu'ad yace yana son nabashi lokaci zaiyi magana dake, Dan haka zan barku idan kun gama Ku kirani. "OK Umma ta ngd da time din da kika bani. Bayan ta fita fu'ad ya sauko daga kan kushin ya matso kusa da *A'MINATU* yace Meenat cigaba da bani LBR kin tsayamin inda ya mareki.... *CIGABAN LBR* Wannan Marin saida naji shi har tsakiyar kaina d'aga ido nayi na kalle shi tabbas wannan mugune zai iya kisan kai ina cikin tunani. Naji yace ina hauwan take.. Tace gani oga, inason ki karantawa wannan yarinya dokokin gidannan kuma ki koya mata yanda zata tarbeni gobe ki gaya mata abinda na tsana da kuma abinda nafiso kuma ki kaita d'akin *sarki k'arasuwa* angama oga karka damu zaka sameta yanda kake saita Haifa maka KYAWAWAN jarirai maza guda biyu. Tana magana kanta na k'asa yaji Dadin maganar ta Dan saida mata kyautar kudi masu yawa.... daga bisani ya fita yabarmu tare kallona tayi ta d'auke fuska tana cewa! Y'an mata maraba da zuwa gidannan gida mai tarin abubuwan mamaki da al'ajabi kisani oga Paris bayason gardama Dan idan kika kuskura kika mishi gardama ranar zaki zama naman gidannan ruwan shan sarki karasuwa, ba'a sallah anan ba'a karatun alqur'ani bayan haka koda wasa karkiye yunkurin barin gidan nan da sunan gudu duk abinda kikeso ki fadamin.... Zan kawo miki, kar kiyiwa oga parish gardama domin gobe ne Babban rana ranar bikin jini bikin daukan sabon jarirai... Ya Umar ce ni Dana nuna miki gun sarki amma ganin daga Fara baki LBR har kina fitsari shiyasa Zan barki .... Hmmm uncle naga abubuwan mamaki a gidannan Gsky kam to ya kika kare da ita.... Ta cigaba dacemin sunana *hauwa jimbarima*, Yar uwa ta nasan ke musulmace irina zan taimake ki bar gidannan amma da sharadin zamu fita tare. Dan Allah ki taimaka keni wlh banason zaman gidannan hhhhhhhh kidaina magana domin oga zai iya jinki tashi muje dakin sirri... Bayan mun shiga dakin ne tabani lbrn ta da yadda akayi tazo gidan itama rashin jin maganar iyaye shi yaja mata haka gashi tana data sani.... Mun shirya yanda zamu bar gidan kamar daga sama mukaji kira da sauri ta kamani muka fito muna fitowa tafara marina tana watsamin bulala ajiki na oga parish na ganin mu ya fashe da dariya yace hauwa barta haka bazan iya hakuri xuwa gobe ba shigar min da'ita d'aki ki gyara ta yanda bazan wahala ba.... Angama oga yana juya takara marina tayi sauri tace... Ina Amina dole mubar gidannan yau, idan mun fita muka fara gudu kada ki yarda kijuya bayan ki, in ba haka ba zasu yanki wani abu daga jikin ki kafin suyi amfani dake kuma IDAN suka fara gaba dayan su sai sunyi tana kuka tana magana... Tacemin zaki iya tuna wasu addu'ar abakinki nace eh Sosaima tace karantoooo amina be past nasan sunji maganar mu GA sunan xuwa amina do it pls..... Ina karantawa muka gan mu awaje awani kungurmin jeji muka fara gudu gudu mukeyi Sosai har yakai ga na wuce hauwa gashi bada man najuya ina fitowa titi shine ka kadeni wannan shine lbrna..... *URS* MR'S KAMAL✍🏼 [08/01 5:32 pm] +234 810 669 8241: *41-43* *A'MINATU* Tabbas k'inyi Babban kuskure a Rayuwar ki na bijirewa iyayen ki da kikayi bayan kinsan suna da hakkin zab'a miki mijin aure? A gsky ki k'ara godewa Allah da yakare ki, in ba haka saidai wata bake ba! Meenat yanxu nidai ina sonki Dan Allah karki ki k'ini ki amince da bukata ta tunda yanxu ba kisan inda zaki samu Adam ba ina.... Shiru tayi ciki da jin haushin fu'ad daga haduwa sai kalmar so tashiga tsakane? Ai ba soyyayar ka zaka nunamin ba kauna nakeso! Kuma adam yana cikin zuciyata ban tunanin rabuwa dashi domin son sa yadadw yana ginuwa acikin zuciyata.. Ka tseta yayi da cewaMeenat kinyi shiru Dan Allah karkice min a'a ki taimaka min kinji.. " cikin mamaki da karfin hali takallisa sannan tace anya kasan so kuwa? Kadaina tunanin auren mu.. Saboda me? Saboda hakan shine daidai kanada matarka kabarne da wanda nakeso nema!!! " fu'ad ne ya jiyo cikin idanun sa ya kalleta meena tayaya kikeso na nunamiki irin son da nakeyi miki? " au so na kakiye? Kwarai kuwa! To karka kara yimun maganar aure har sai kafara kaunata! Kamar yaya? Kamar yadda nagaya maka.. "To yace jikinsa duk yayi sanyi! " chan tace ya maganar maidani gida?domij nayi nadamar abunda nayi kuma inaso nema nagama da iyayena lafiya,tana magana tana kuka.muryan Umma sukaji tana cewa Amina kwantar da hankalin ki idan Allah ya kaimu gobe zan maidaki gaban iyayenki... Nagode umma.... Wucewa tayi xuwa kitchen fu'ad kuwa ya kurawa Meenat din shi ido yace " love me?" Sun kuyar ba.. do u da kanta tayi tana murmushi wanda kana ganin shi kasan bai kai ciki Kibani amsa "kina so na ?" Nan ma shiru ba amsa tunda kunya ta kikeji ki reply min ta wayar ki ina jira yanxu yana magana yana tafiya... " basai kafita ba bazan boye maka ba bana sonka kauna da son wane yariqa yaginu azuciyata dan haka pls kayi hakuri! Tana ganin ya tafi ta dafa kanta oh! Ni amina ya zanyi da son Adam a zuciya ta shi kad'ai nake so, shi kad'ai nake burin ya zama uban ya'y'a na.. K'arar wayar ta yadawo da'ita daga duniyar tunani daga wa tayi duk jikin ta ba dadi.. Assalamu Alaikum my heart me isa bazaki tausayawa zuciyar dake sonki ba? Me isa bazaka tausayawa zuciyar dake son wane ba? Shiru yayi ciki da tausayin kansa.. Amma Dan Allah inason kamin abban na hakuri .... alfaarma idan kun kaini gida Ku dagewa Karki damu bazan bar garin kano ba har sai kin zama mata ta address din gidan Ku yanxu ... Me zakayi dashi kabari wajan bawa my Queen kibani sai kadawo mana, A'a yanxu nake so tana fad'a mishi yana rubutu tawa.. Tana gamawa ya kashe wayar mamakin irin maganganun datake gaya masa takeyi Amma ba laifinta baniba na zuciyarta ne... Ya juya ya dubi abokin sa yace Adamsy muje kawai yanxu nafara Dan gsky bazan iya bari sai gobe ba... Kaji ka kasan dai gaggawa aikin shaidanne kabari nace maka inada abinyi a kanon. xuwa goben kawai SBD nima Nidai mutafi... OK muje Allah ya kaimu lfy gudu suka dinga yi ahanya har suka isa kano tadabo tumbin giwa, Suka k'ara daukan hanyar gidan su amina basu sha wahala Sosai ba saigasu a bakin gate. *Cikin gidan su Amina* Horn sukayi mai gadi ya lek'o, sannun Ku gurin wa kuka zo?' Wajan Alhaji... To nace masa suwa... Ma'ana sunan ku?' Ka gaya masa munga ya'rsa Amina yanxu haka tana hannun mu. Da gaske laaaaaa amina aikuwa wannan Babban albishir ne... Da gudu ya ruga yana kwalawa Alhaji kira.. . *Urs* Mrs kamal✍🏼 [08/01 5:32 pm] +234 810 669 8241: *46-48* *A'MINATU* Shiyasa k'uka iso da wuri,Suna shiga suk'a ci k'aro da Amina azaune tana k'allo sallamar da ta jine yasa ta juya SBD tsabar mamaki kasa magana tayi sai k'allon su take.... Amina ai dole k'i k'alle mu k'in k'yauta amma ace..... Wana k'e gani k'amar Alhaju usman cabdi wannan "anya ba mafark'i nak'e ba k'uwa, Ba mafarki bane nice Hajiya yau gani agidan aminina dafatan mun same Ku lfy?? " gsky ne harda Hajiya Aisha amma kun kyauta sanunun ku fa.. Umma kibar su huta tukun na saiki musu k'orafin sune fa iyayen Amina... Kai haba Alhamdulillah Sannun Ku da zuwa INA wunin?" Ku kunzo lfy?" "Lfy kalau ya bayan rabuwa ya kuma mukara ji da hakurin Alhaji,... Hakuri mun gode Allah sai kuma kukaji uwar sane baisa niba.. wannan labari Ashe fu'ad ya taimaki y'ar Ki bari kawai Hajiya hankalin mu ataashe yake barin yarinyannan gida, addu'a muke tayi duk inda take Allah ya tsare mana ita gashi kuwa munsame ta cikin koshin lafiya saidai mukara cewa Alhamdulillah. Ai bakomai Hajiya Aisha idan ka taimaki wani kaima Allah zai taimake ka... Yanxu ga abinci an had'a muku a dining table.. Suka tashi dukkan su xuwa dining banda Amina SBD kunyar abinda tayiwa iyayen ta duk da har yanxu bata fasa kudirin ta na xuwa inda masoyin ta yake ba.. Fu'ad ya matso kusa da'ita yace my Queen inasonki kinga yadda kike k'ara kyau kuwa gaki da zakin murya dazu najiki da kike karatun alqur'ani kamar karki daina gsky nayi sa'ar mata... "Kayi sa'ar mata?" Hmmm Adam dina yayi sa'a dakace Dan kuwa bazan tab'a zama dakai ba idan SBD taimakon da kamin ne yasa kake ganin zan soka kafadi yawan kud'in taimakon ka abaka,.... Amma kasani zuciya ta mutum d'aya takeso har abada.. Ta Mik'e cikin fushi tabar falon Tun yana gane abinda take fad'a har yazo bai ganewa kanshi yake juyawa bai an karaba yaji ya fadi.. Hajiya lek'a falonnan kamar fad'uwar wani Abu naji ak'asa... Anya kuwa Alhaji yaran nan ne fa muka bari a falon, kije kiduba dai kigani.. Tana xuwa salati Ya kama fad'a tana Hajiya Aisha kuzooo fu'ad dina ya mutu.. Innalillahi wa inna ilaihi rajiun shine Kalmar da Alhaji Usman ke fad'a cak ya dauke shi yasa a motar driver Hajiya tukasu xuwa *federal medical centre keffi* emergency room aka shigar dashi nan da nan doctor's suka hau duba shi.. Amina kuwa tana gida ko gizau batayi ba tanajin duk abinda ake fad'a amma batayi yunkurin fitowa ba, Sai can dataga basu dawo ba sai taji tana son tasan halin da uncle fu'ad yake ciki koba komi ya min halacci arayuwata ya taimake ni alokacin da nake niman taimako.... Hijabi kawai ta dauka ta fitoo Audu driver ya kaita tana xuwa taga Umma da Hajiya sai kuka suke Abban ta kuwa sai fadin innalillahi wa inna ilaihi rajiun yake fada yana sintiriii "Gabanta ne ke faduwa ayayin da tagansu awannan yanayi ahankali ta'isa gurin tace Subhanallah Abba me yasamu uncle fu'ad?"... *Urs* Mrs kamal✍🏼 [08/01 5:32 pm] +234 810 669 8241: *50-51* *A'MINATU* Alahaji usman naira ya mik'a hannu ya amsa yana tambayar Dr zaid menene wannan Dr zaid yace takardan magani ne Ku siyoo yanxu kuxo Ku bashi insha Allah kafin gobe zaiji dadin jikin shi... Mungode Sosai Dr zaid Allah yasa ka da Alkhairi.... Amin ya Rabbi ai anzama kesoo... daya nidai burina yasamu lfy KUMA Ku bashi abinda ya Karka damu da wannan komai yazo karshe da yardan Allah... Hajiya INA driver kibaashi WANNAN yaje Babban chemist ya siyo mana yanxu .... Alhaji ai gani a gaban ka, au hankali shine gani ga wannan ka siyo su yanxu ga kudin... Hannu biyu yasa ya amshi kudin ya tafi... Duk ABINDA sukeyi Amina na kallon su tunanin ta bai wuce yadda zata samu hanya ta gudu ba, tana cikin tunani taji kiran abban ta? Abba gani! Kije mun kaiwa fu'ad magani yasha yak'i kisan yadda ZAKI masa yasha maganin sai kixo muje gida.... " Abba mai zanyi masa mana ga mumynsa tabasa yasha man! Zaki ansa ko sai na karyaki Mara kunya? ? Hannu biyu tasa ta amshi maganin ta daure fuska ko murmushi bataso hakan ba... acikin xuciyar ta Fu'ad na hango ta yafara murmushi ita kuwa fuskannan a had'e ta ciccire drugs din ta bashi ya karb'a yasha cikin jin dadi... Har ta juya zata tafi ya kira sunan ta.. Tsayawa tayi cak batare da ta juya ba lafiya malam?.. "Meenat why do u hate me?' Ban tsanika ba kaika tsane kanka ai nagaya Maka Bana sonka so please stop entering my life? kamar daga Sama taji ana cewa...... Gwanda ma da bakiso shin ba Dan kinsan zan iya yin komai akanshi .... Da sauri ta juya SBD muryan da taji aikuwa idanin ta kan phatty ta tsaya cak tana kallon ta.. amma kin bani dariya mijinki shine awahala kuma shi yake sona! Dan haka daga ke har shi banga bin so ba! Da taga alamun ta nufo gun da take sai ta fice... Direct wajan Abban ta Ta wuce suka shiga motar xuwa gida... Tun ahanya Alhaji usman yacewa phatty idan sun isa gida sun huta ta same shi a Babban parlour.... Urs *mrs khamal* (Humaida) [08/01 5:32 pm] +234 810 669 8241: *48-50* *A'MINATU* Amina abin sai innalillahi wa inna ilaihi rajiun k'awai Dan har yanxu baisan inda yake ba... Abba me Dr din yace muku yana damun shi? Tunda suka shiga dashi Har yanxu basu fito ba... Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun ayya uncle Allah yabaka lfy.. *Amin* amma duk abinda yafaru kece sila... "Umma ni kuma?" Kwarai kuwa keeece sila SBD kinga yana sonki shine zaki.kashe min shi... Hajiya Dan Allah kibar maganan sai mun koma gida... Ga wani Dr yafito muje muji.. "Su waye suka kawo Adam?" Gamu nan Dr na mijin kawai nakeso ya biyoni office... Suna shiga Dr ZAID ya umarci Alhaji usman daya zauna bayan ya zauna ya kalle shi da kyau kafin ya fara magana... Alhaji a gaskiya yaron ka yana cikin matsala sanidiyyar abinda ya gani ko yaji yasa zuciyar shi bugawa ina mai Baku shawara da Ku hanzarta shawo lamarin idan bakwa so Ku rasa shi... Insha Allah zamuyi iya kokarin mu wajan ganin mun Sama masa mafita farfado? Eh ya farka Amma baxaku yanxu ya ganshi ba sai xuwa gobe SBD yana bukatar Hutu.... Allah yakaimu

Chapter 2 of 3