Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Kwance take jikinsa tana kuka yayinda shima yake ta yata kukan ya riƙe tsam a jikinsa alamar baison wani abu ya taɓa ta,gefe guda kuma wasu mutane ne guda biyu tsugune kusa dasu suna kuka haɗi da birgima musamman guda ɗaya har buga kansa yake da ƙasa.
Da gyar ta fisge daga riƙwan da yay mata ta miƙe tsaye tare da share hawayen fuskarta tayi murmushin ƙarfin hali tace "it's my time to go know pls don't forget with me i'm ur wife for ever and ever"

Gangarawa ta farayi tana shigewa cikin wani rami,ihu ya fasa tare dayin kanta yana faɗin"no..pls if you go away i will die"kafin ya ƙarasa wajan ta shige cikin ramin ƙasa ta rufeta.


Kiran sallar isha ne ya farkar dashi daga mummunan mafarkin da yake.
a hankali ya shiga ware idonsa wanda sukai masa nauyi sabida daɗewar da yay yana bacci,mamakin ganinsa cikin motar yay badai a nan ya bacci fa,hannu yasa ya daki kujera haɗi fesar da iskar bakinsa yace"damn sleepyn"
Tunuwa da itane yasa yay saurin ɗaukan wayarsa yay daining number Amrah saida ta kusa ƙasewa murya can ƙasa da bata fita sosai tayi masa sallama"Hauwa'u"shineɓkawai abinda bakinsa ya iya furtawa"i think she is with u ai"katse wayar yay da sauri ya gyara kujera yaywa motar key.
Get aka buɗe masa ya fita da gudu hankalinsa a tashe zuciyarsa na gaya masa abinda ya aikata ba dai² bane.
Wajan daya hankaeɗeta ya duba babu ita babu labarinta,cikin shoprite ɗin ya shiga nan ma babu ita har tambaya yay amma babu wanda yace ya ganta.

Motarsa ya faɗa yana tunanin inda zaije yasan library a kulle yake yanzu kuma yasan ba zata gida ba.

Yazu dai² Sadarki ya hangi wasu Al'majiran mata suna bara can gefe kuma wata ce a kwance rawar sanyi take da alama bata da lafiya,har huce ya dawo da baya shigarsu iri ɗaya da 4eyes amma baya tunanin 4eyes zata zu wajan nan,parking yay tare da fituwa daga motar ya nufi wajanta..


*2days kuna yimin abinda ku kaga dama amma babu komai tnx😥*
[12/9, 5:50 PM] +227 99 46 01 51: ```💞HEARTBEAT💞```
*JIDDAH*

```MALLAKIN😘
ANTY NI'EEMERH
Nimcyluv```


```CHAPTER 24-25
WEEDING```



```Wattpad@nimcyluv```



*DEDICATED TO*
*~JIDDAH REAL FAN~* ```GROUP comment ɗinku yana hauka tani da yawa dalilinsa nake update kullum🤩wannan page ɗin na kune sai yadda kukai dashi guys ina ji daku saima mun shiga sabon littafin muje zuwa```



24-25

Tsaye yay akanta yana zuba mata shanyayyun gajiyayyun idanunsa wansa suke cike da bacci ga kuma barasar daya sha duk dasa yay weak,sunkuyawa yay dai² ita yasa hannu ya sunku ceta zuwa jikinsa wajan motar ya nufa yana zuwa yasa hannu ya buɗe side ɗin drever ya zauna da ita a jikinsa ƙofar ya rufe yay zamansa ciki da ita a jikinsa mai damu da kallon da jama'ar wajan suke masa ba.


Sanyin jikinsa shiya ƙara bata damar shigewa jikinsa kota samu relief daga pain ɗin data keji na zazzaɓi,shi tunaninsa duk bacci take hakan tasa yasa hannu ya shiga kwantacciyar sumar kanta wacce ta sauka har bayanta,copping face ɗinsu yay tare fesa mata zazzafar numfashin bakinta cikin nata bakin a hankali yasa baki ya sumbaci lips ɗinta wanda sanyi lips da taji yasa ta saki ajjiyar zuciya ta ƙara shigewa jikinsa"i'm sorry my unigue so sorry pls bazan jure ganin baki kusa dani ba ina jin ba daɗi a raina,fatana wancan guys ɗin ya kula dake ya baki farin ciki mara iyaka cikin rayuwarki"mannata yay a ƙirjinsa ya bubbuga bayansa yana sauraran bugun zuciyarta"who i'm to you?"shine tambayar da take kwance cikin ransa a koda yaushe da tunaninta yake kwana yake kiyi gaba ɗaya baya da sukuni,kansa ya ɗura a wuyar yana murza gefen cikin a hankali ya furta"if you go away i wll die"ya faɗa cikin zazzagar muryarsa wacce ta ƙara cagula mata lissafi,hannunsa daya tallafe fuskarsa ta kama tare da zura ɗanya tsansa cikin bakinta fara tsutsa.

Lumshe manyan gajiyayyun idonsa yay haɗi cije jajayen laɓɓansa yana sauraran yadda tsutsan yatsansa tare da taunawa tana ƙara shigewa jikinsa,key yaywa motar ya harbata kan titi.



*ARYAN POV*

Kallon rashin fahimta Amrah tayi mai ta kasa gane wacce game yake mgn akai,murmushi yay mata kafin ya ɗura kansa a shoulder sa yace"duk abinda zan maki kada kiyi feeling akai bare kiyi respound har ki bada feadback idan ba kiyi ba kinci game kuma na hƙr dake idan kuma kinyi kinga nayi winning kenan"murmushi tayi sannan ta gyaɗa alamar "i'm agree"she don't have any feeling for him dan haka itace winner..

Hannunsa ya ɗura bisa faffaɗan waist ɗinta ya shiga murzawa tare da ƙara matseta a jikinsa,luff tayi a jikinsa tana sauraran abinda yake mata,hannunsa ya zura cikin riga ya shagaye ramin cibiyarta ƙafartace ta shiga rawa zata faɗi yay sauri riƙeta sosai a jikinsa, zaro ido waje tayi jin abinda ba tayi tunanin jin saba jikintane ya shiga rasawa sabida yadda Aryan ya haɗe bakinsa wasu guda ya shiga bata wani lafiyayyan kiss mai tsayawa a ran duk wanda akaiwa,cikin so da ƙauna yake sucking tongue ɗinta,wani daɗi da garɗine yake ratsa brain ɗinta sosai ta kejin daɗin bakinsa musamman miyunsa mai ƙamshi.

Cikin sauri ta cafke lips ɗinsa na ƙasa ta farayi masa wani irin sha na musamman yadda take shansa zai tabbatar banda so da kuma ƙauna babu yadda za'ai tai masa wannan kiss ɗin,girgiza kai yay shigayi tare dayin baya biyoshi tayi tana ƙara maƙaleshi hankalinta gaba ɗaya baya kanta.


Zare bakinsa yay tare da jikinsa can ƙasan maƙoshi yace"i'm the winner so get to marry me"yana faɗin hakan ya fice daga ɗakin,dafe kai tayi tare da zubewa akan bed tana sauke numfashi haryu bata jita dai² ba,meta aikata haka mutumin data goyashi ta ɗaukesa tayi masa wanka yau shine ta aikata masa wannan abun tabbas shiyasa ake cewa Namiji baya kaɗan komai ƙanƙantarsa kuma yauta yarda *AGE IS JUST A NUMBER* wayartace ta fara ringing dubawa tayi taga sunan blood addu'a ɗauke a bakinta sabida yadda muryarta ta sauya Allah yasa kada ya fahimci komai ɗauka tayi tare da mannawa a kunne.

Yana fita ya nufi hanyar waje a nan parlo yaga su Twinst sunyi bacci gaba ɗaya suyi kaca² da chocolate akan sofar dama bakinsu murmushi kawai yay masu yasa kai yay waje domin gabatarda sallah.



*IRFAN POV*

Horn yay a ƙofar get ɗin gidanan cikin sauri mai gadi yazu ya buɗe masa,hancin motarsa ya danna cikin compound na gidan parking yay tare da kashe motar.

Kallon yadda ta zagaye hannayenta a waist ɗinsa yay still yatsansa na bakinta tana tsotsa,lumshe ido yay gaba ɗaya tsigar jikinsa tashi take mood ɗinsa ya sauya bayaso ya aikata ba dai² ba.

Aryan ya hango ya shigo ta ƙaramar ƙofa horn ya danna masa,hakan yasa ya tsaya da tafiya yayo wajan motar Irfan tsayawa yay yana kallon ikon Allah kafin yace"ina kake ƴar mutane haka?"...shuru yay masa bai kulasa ba saida ya fitu daga motar yana ɗauke da ita a jikinsa motar ya rufe tare furta"kaya booth pls"...haba ina laifin kaban wannan na kaita gida kai kuma ka kwasu kayan ko"..harara ya zabga masa yay gaba yana faɗin"talkative" cikin gidan ya shige a parlo ya tadda Amrah sanye da hijab idonta yay jaa kansa ya ɗauke ya nufi ɗakin Jidda kwantar da ita yay haɗi da rufeta da bargo juyawa yay zai fita yaji ta riƙe hannunsa,juyowa yay yana kallon yadda take mamular baki,lumshe ido yay sannan ya kuma ya manna mata sumba tsakiyar goshinta tare da fice daga ɗakin.


A parlo ya tadda Aryan tsugone gaban Amrah hannunsa a laps ɗinta yana mata magana ƙasa² ido kawai ta zuba masa ba tare data tanka saba,gyaran murya yay masu hakan yasa Aryan miƙewa tsaye yana susa ƙeya,da ido kawai ta bisu da kallo har suka fice daga gidan.



*AFTER 1WEEK*

Yauce ta kama ranar ɗaurin auren Jidda da Najeeb kasan cewar ba wani taro ake ba,Amrah da kanta ta kira mai jan lalle tayi mata na salatif sosai ya fitu a farar ƙafarta an gyara mata gashinta ya sauko har bayanta.


Amrah da kanta tayi mata make up mai shegen kyau kasan cewar ta iya make up har shago gareta,wani farin less tas ɗinkin gwon aka sakawa Jidda sannan akai mata ɗaurin steps da ɗan kwalin bamai tashi ba,wata light blue ɗin lafaya mai farin stone aka ɗauka ɗaura mata akai wow duk wanda yaga Jidda a wannan karon saiya ƙara kallonta.


Jidda kam bata farin ciki kuma bata baƙin ciki ta ransa a wanne side zata saka sannan auren amma dwon hrt tana jin wani abu mai kama da tsoro fargaba wanda bata san dalilin hakan ba,zama tayi gefen gado banda turo ƙaramin bakinta wanda yasha beby lipstic gaba take babu abinda yake gaba ɗaya idonta ya cicciko da hawaye a wannan lokacin babu tunanin wanda ya faɗu ranta saina Abu ranar daya keson gani a rayuwarsa yau itace tazu babu shii.

Misali karfe 11:30 masallacin ya gama ciki da mutane gefe guda Irfan ne yasha wata shakakkiyar blue ɗin gezner ɗinkin riga da wando da kuma babbar riga sosai kamalarsa da haibarsa suka ƙara fituwa,gashin kansa yay luff a wuyansa sai kyalli yake gefe guda ya manna farrin bluetooth a kunnansa red lips ɗinsa sun ƙara fituwa kasancewar baƙar fatarsa ta ƙara kyau ga blue ɗin shaddarsa ta ƙara fitu da zallar kyansa,kusa dashi kuma Aryan ne cikin shigar gezner shadda Amy colour shima ɗinkin babbar riga tayi masa kyau sosai kasan cewarsa fari,Limanne yace"naga dangin mijin basu zuba inaga auren farko zamu fara ɗaurawa"wanne auren kuma cewar Irfan ya tambaya a zuci kasancewar baison surutu yaja bakinsa yay shuru fuskarsa a ɗaure sam babu walwala,waliyay ne suka fara magana a tsakinsu kafin wani mutum wanda suke mutukar kama da Aryan ya fiddo da kuɗi da ajihunsu yayinda wani mutun ya amshi kuɗin salati aka fara sun ɗauki lokaci a hakan kafin Liman yace"Masha Allah an ɗaura auren Aryan Mustapha da Amrah Imran mai fata akan sakadin dubu dari ciff..

Irfan wanda tun ɗazu kansa yake a ƙasa ya ɗago cikin sa'a suka haɗa ido da Aryan harara ya manna masa tare da ɗauke kansa ya mayar dashi ƙasa tunanin abinda ya tsayar dasu Najeeb kawai yake.

Wani mutum ne yay sallama ya shigo cikin masallaci a nan ya buƙaci ganin waliyin Jidda,wani kyakkyawan mutum ne ya miƙe tsaye ya nufi wajan ganinsa kasan sun haɗa dangi da Irfan,sun daɗe suna magana kafin yay waje shi kuma ya dawo cikin masallacin fuskarsa babu walwala.

Ƴan maganganu yay da Liman ɗin da kuma mahaifin Aryan jinjina kai sukai alamar gamsuwa da maganarsa,waya Irfan ya ɗauka ya shiga latse² kafin yay dailing wata number ringing biyu aka ɗaga kiran nan suka fara magana ƙasa² da alamar maganar mai tsayice a gigice ya saki wayar tare da juyawa cike da tashin hankali abinda yaji ba ƙaramin razana shi yay ba..


Kuyi hkr nayi typing mai yawa ya goge😭

NIMCY HAUSA NOVEL FACEBOOK wlh nji daɗin comments ɗinku ina gdy kuma insha Allah zan ƙarasa yi masu posting ɗin RAINO NE SILA.


My Wattpad guys kuma na musammanne wlh a raina inaji daku dan Allah aci gaba da comments mai ma'ana da kuma Vote yau ina jiran ra'ayinku akan wannan page ɗin bawai iya tnx ba dan Allah
[12/9, 5:51 PM] +227 99 46 01 51: 💞HEARTBEAT💞
*JIDDAH*


```MALLAKIN😘
ANTY NI'EEMERH
Nimcyluv```



```CHAPTER 26-27
FUTURE```



```Wattpad@nimcyluv```



*IZZAR SO🌹*
```Masha Allah ina yiwa Allah gdy daya bani ikon kammala littafin (Different Calture)ubangiji ya bani ladan abinda na rubuta dai²,wanda nai kuskure Allah ka yafemin🙌🏻ga masu jiran ducoment ga dama ta samu saiku hanzarta kada ayi babu kai yana nan akan 200 kacal katin mtn 08119237616 saina jiku😘```



26-27


Gumine ya shiga zubuwa daga cikin sumar kansa sabida tsananin tashin hankali,jikinsa banda rawa babu abinda yake lokaci guda launin ƙwayar idonsa tada kasance blue ta ƙarayin haske sabida red ɗin da idonsa yay,sadda kansa yay tare da zare hular kansa meyasa meke shirin faruwa dasu ne haka,yasan cewa ƙaddara bata da tabbas amma wannan ƙaddarorin sunyi rayuwarsu yawa da wacce zasu fara,mai yasa zanan ƙaddararsu yake ɗaya acikin ruhi da kuma gangar jikinsu haɗi da zuciyoyinsu,ko kuma shi kaɗai yasan da hakan? lumshe idonsa yay haɗi da taune laɓɓansa wata zazzafar iska ya fesar daga cikin bakinsa,shi sam bama zai iya shiga gidan ba to yaje yace mata Najeeb ya fasa aurenta shine aka ɗaura aurenta dashiii idonsa ya runtse da ƙarfi jin kansa na juya maƙoshinsa nayi masa zafi meyasa kawonsa zai aikata wannan ɗanyan aikin bai tambayi ra'ayin ko wannansu ba "congrat buddy we are marriage on the same day i'm so happy wlh" girgiza kai kawai Irfan yay baice komai ba sai ɓalla masa harara da yay.


Saida aka gama komai sannan kowa ya fita daga masallacin ya rage daga shi dai Arayn da mahaifinsa sai kuma kawon Irfan,kallon Irfan yay wanda haryau bai ɗago kansa ba kuma baice komai ba gyara zama kawo yay tare da faɗin"babu wanda ya isa ya gojewa ƙaddararsa dukkan inda kake tana tare dakai ubangiji shine ya tsara hakan,inajin tausayin yarinyar nan sosai a raina kuma na tabbatar idan taji dalilin daya saka Najeeb ɗin ya fasa aurenta tabbas zuciyarta zata iya buga in one tym basai anja lokaci ba,dalilin hakan yasa na yanke shawarar haɗa aurenku kaida ita nasan ban kyauta maka amma tunanina hakan shine dai²,ko bakwa son juna wata rana dole zaku zama abu guda kaida Hauwa'u wanda jama'a zatai alfahari daku i'm sure dat za kace na gaya maka when the tym has come,dukkan abinda akewa ƴar na ɗaki i promise zanwa Jidda shi ba zatai kukan rashin iyayen ba,kayi ƙoƙarin mantarda zuciyarta tayi farcing future nata,Irfan ka tausasa zuciyarka dan Allah kada kabari ɓacin rai yasa ka rasa abu mafi muhimmanci a rayuwar uban yafi ƙarfin komai aduniya idan ka yanke mu'amala da mahaifinka amma still yana manne a dwon hrt kuma ba zaka hana duniya kiranka da sunan *IRFAN IMRAN MAI FATA* ba so be carefull maza ku tashi wajan matanku"


Kamar jira yake haka yay saurin miƙewa haɗi da gyara zaman babbar rigarsa,sosai ya shiga kokawa da laɓɓansa wajan warasu ya furta kallamar"ngd"amma abun yafi ƙarfinsa dan haka yasa kai ya fice cikin masallacin,Aryan ne ya tsaya yi masu gdy tare da sallama da mahaifinsa,da sauri ya ƙarasa wajan Irfan ganin yana shirin shigewa cikin mota murfin motar ya riƙe haɗi da furta"kaifa brain ɗinka baya gaya maka gsky dalla fito a motar nan kana nufin haka zaka tafi baka shiga kaga matarta kaba,ina kallo rabonka da abinci tun jiya da safe duk fargabar 4eyes zata auri waninka ba kaiba,kayi tunanin you lost everything happiness love care gashi yanzu everyting has been ok sai kama Allah gdy ko"

Kwaɓe fuska Irfan yay tare da langwaɓar da kansa cikin daddaɗan muryarsa wacce take koda yaushe a nutse yace"i'm scared" tsaki Aryan tare furta"i'm anger to see my baby don't wast my tym" fitowa yay daga motar tare da rufeta yabi bayan Aryan kamar baiso ɗaga ƙafa haka yake tafiya,tsaya Aryan yana kallonsa sosai haiba da kwarjin frend ɗin nasa suka ƙara fitowa shikansa da yanzu ne baijin zai iya faɗin abinda ya faɗa ɗazu.


tun kafin su shiga ya gargaɗi Aryan kada ya kuskura ya faɗi mata zancen aurensa da ita idan ba haka ba wlh saina kartama rashin mutunci,dry kawai Aryan yake domin shima da hankalinsa ina zai iya da rigimarta a haka suka ƙara babban parlon gidan.


Amrah ce hakimce a tsakiyar yaranta sunsha kwaliyya kagansu iri ɗaya,yayinda itama tayi ado cikin wani jan less mai kyau ɗinkin manyan mata tayi buba sosai ta zauna jikinta ta murza ɗaurin zamani irina aisha buhari kalan manyan mata ya sauka a jikinta Huda ce kwance a jikinta tana zabga mata surutu sai Taslim wacce tai kwace a sofa tare da ɗura kanta a cinyar Amrah sai lumshe ido take da alama bacci ta keji kuma ta kasa sabida Huda da take ta shurinta da ƙafa,da Sallama suka shigo gidan Aryan na gama Irfan na baya damm zuciyarta ta bada sautin amma ta dake sallama ta amsa masu zama sukayi akan sofa tare dayin shuru kowa zuciyarsa na tunani na daban"bari na kawo maku abinci ko naga kamar a gajiye kuke".

Kafin tayi magana Jidda ta fito daga ɗakinta da gudu tana rera kuka tare da yage lafaya da aka naɗa mata,ƙoƙarin fuɗe bakinsa yake yaji lafiya meke damunta meyasa take kuka amma ina bai samu damar tambayar ba,gaba ɗaya ta faɗu jikinsa tare da maƙalesa tana sakin sabon kuka girgiza kai kawai take ta kasa cewa komai sai dukan ƙirjinsa da take,lumshe idonsa yana sauraran duk wani duka da take masa sosai kukanta ke taɓa masa zuciya amma ya ƙasa ce mata komai,har cikin zuciyarsa kukanta ke sauka ji yake kamar ana caka masa guduma a ƙahun zuciyarsa,duka hannayensa yasa ya haɗeta tsam saman ƙirjinta yana jin yadda take kukawar ƙwace kanta amma ta kasa,bakinta ta ɗura saman wuyansa ta sakar masa cizo kamar shi yay mata laifi,ƙara matseta yay jikinsa sbd zafin cizon daya shigesa,ajjiyar zuciya ta shiga saukewa ta kasa cewa komai sai hannunsa da take taunawa,sassauta riƙon da yay mata yay a hankali ya ɗura bakinsa saman kunnanta ya shiga yi masa waƙa mai daɗi banda ita babu abunda ya keji zai iyayi mata,shuru tayi tare da lumshe idonta tana sauraran zazaƙar muryarsa wacce take sata bacci"Ki daina kuka Hauwa kulo share hawaye kinji kulo komai ya sameki ƙaddarane ba yadda za'ai ki sallaki,ki share damuwar dake a ranki kinji kulo"a ƙaro na farko ta saki murmushi tare da zuba masa idonsa farare ƙal,wasu zazzafan hawayene suka ƙara zubu mata kafin ta ware laɓɓanta tace"duniya ta isheni batama birgeni gwarama muttuwa ne akan abinda ya sameni babu kima gareni babu mai son kulani inna fito anka ganni sai kaga ana nunani...tattausan hannunsa yasa ya rufe mata baki.

Shurune ya biyo baya babu wanda ya ƙara magana a tsakanin junansu,saukar numfashinta da yaji shine ya tabbatar masa bacci ya ɗauketa,murmushi yay ya fahimci duk sanda ta raɓo da jikinsa bata daɗewa bacci ya ɗauketa,ɗago manyan gajiyayyun idonsa yay taɓe baki yay tare da furta"ƴan iska"ganin babu Amrah babu Aryan yasan suna can suna shirme a faɗarsa,miƙewa yay tare da ita a jikinsa ya nufi bedroom ɗinta lumshe ido yay jin wani ƙamshi na musamman ya daki hancin tsaf ɗaki sai ƙarar A.C kawai ke tashi,shimfiɗeta yay akan bed ɗin tare da sunkuyawa ya sakar mata sumba a lips ɗinta cike da jarumta ya juya yabar gidan gaba ɗaya.


Ɓangaren Aryan kowa tunda Jidda ta farayiwa Irfan ta ɓara ya zuba masu ido haka kawai yaga sunyi masifar birgeshi mahaukacin so sukewa junansu amma basu san da hakan ba,ganin Amrah ta shimfiɗe su twinst da sukai bacci ta miƙe ta nufi flat ɗinta.

Bayanta yabi cike da murna ya shige cikin ɗakinta wayam ya gani babu kowa amma akwai ƙarae shower a bathroom,zama yay gefen bed yana jiran fitowarta.
Bata jima ba ta fito ɗaure da towel a jikinta gashin kanta ya ɗigar ruwa,baki ta saki dan ba tayi tunanin ganinsa a nan ba,juyawa tayi da sauri zata koma toilet taku ɗaya yay zuwa biyu ya damƙo hannunta ƴar ƙara ta saki jin towel ɗin jikinta zai faɗi,riƙe towel ɗin ƙam a hannunsa ya zuba naked body ɗinta ido,sauri ɗaure mata yay tare da juyawa tabbas idan ya tsaya zai iyayin abinda bai shirya yinsa a yanzu ba,har yaje ƙofa ya tsaya cak numfashi ya sauke cikin murya wacce bata fita yace"ki sani AGE IS JUST A NUMBER keba yarinya bace da kike guduna kamar wani aljani,kina sona ina sonki so what else kuma idan zaki sauya ya kamata ki sauya"yana faɗin hakan ya fice daga gidan gaba ɗaya ya nufi office.


*IRFAN POV*

Yana ƙarasawa gidansa babu inda ya tsaya sai bathroom kayan jikinsa ya fara cirewa tare da cillasu cikin dursbin,hannu yasa ya murɗa kan shower take ruwa mai sanyi ya fara sauka akan dark black skin ɗinsa mai kyau da ɗaukan ido,hannayensa yasa ya dafe bango tare da sunkuyawa lumshe idonsa ya yana sauraran yadda ruwan ke dukan tsakiyar bayansa,ya daɗe sosai yana wanka kafin yay brush yaja wani babban towel mai ƙalar duhu ya ɗaura waist ɗinsa,cikin isa da kuma tafiyarsa mai ɗaukan hankali ya fito daga bathroom ɗin wajan dressing mirrow ya nufa yana zuwa yasa hannu ya ɗauki abin busar da gashi ya busar da kansa tare da shafa oil mai kyau na gashin nasa,cream mai sauƙin zafi ya shafawa fata tasa tare da fesa body spray a jikinsa ya mutsa fuska yay tare da kama gefen cikinsa sabida yunwar daya keji.

Miƙewa yay tare da towel a jikinsa kyakkywan yalulun baƙin gashin gashin ƙirjinsa sai ɗigar ruwa yake,a haka ya ƙarasa gaban mai dai² ciyar frezer ɗakin ya buɗe haɗi da saka hannunsa ya ɗauki fresh milk tare da ɓalle murfin ya kafa a bakinsa lumshe ido tare da shafa kyakkyawan gashin ƙirjinsa sabida yadda sanyi milk ɗin ke ratsa jikinsa saida ya shanye tasa ya cillah ruba cikin dursbin toilet ya koma ya wanke bakinsa zama yay akan bed ɗinsa ya jawo P.C ɗinsa ya kunna ya shiga duba sabbin messges na Email ɗinsa bayan ya shiga duba wasa bayannan bank ɗinsa masu muhimmanci ya daɗe kafin ya kashe p.c ɗin ya ajjiye a gefe b kwanciya a tsakiyar mamakeken bed ɗinsa tare da mirginawa tuno da cizon da tayi mai ɗazu yay a hankali ya shiga ware laɓɓansa tare da furta"finally u're mine my Jerry na"murmushi yay sosai har fararen jerarrun haƙwaransa suka baiya lumshe ido yay yana tunaninta cikin zuciya a haka bacci ya samu nasarar yin gaba dashi.



*ABUYAZEED POV*

Ɓangarensa za'a iya cewa haryau ba'a san mene matsayin Jidda wajansa ba,babu abinda yafi tsaya masa a rai sai yawan mafarkai da yake da ita wanda ya gaza fahimta ma'anar mafarki.

Kullum Mama cikin kuka take da kuma tashin hankali ya kureta kuma ya hana ta nemeta ko a wayane saiya kasance bata da wata walwala kullum cikin kuka da tunani take,ga Anty tace sau biyu tana zuwa gidansa amma bata samunsa .
An bada Mim hadda sa rana inda ya kasance bikinta baifi saura 2week ba,tayi murna sosai ganin zata gidan ƴanci babu mai yi ko bari saidai itama farin cikinta ya ragu gani take dukkan abinda ya samu yayarta itama tana da nata laifin wajan takura mata gaba ta manta aure nufine na ubangiji komai shekarunka idan lokacinka yay tabbas saika yishi,kuma Ubangiji bai halicci mace ba saidai ya Halicci mijin aurenta.

Kwanaki biyu da suka huce suna zaune a parlo suna kallon film ɗin When all is gone a tashar Telemundo mai gadi yay sallama tare da shaidawa Abu ani yazu nemansa,tashi yay yabi bayansa mutane biyu ya gani da dattijo da kuma matashin saurayi gyara tsaiwa mutumin yay tare da faɗin"sunana Usman inada ɗa Najeeb yaga ƴar wajanka Jidda zai aura kuma inajin Jibine ɗaurin Auren shine nazu shaida maka"ɓata fuska Abu yay haɗi da faɗin"ayya inaga kun saɓa hanya bani da wata ƴar Jidda yarinyar dana samun ubanta ya kureta sabida ka mata da wani da yay"aɗan tsurace Najeeb ya dubi Abu zai mgn mahaifinsa ya saurin riƙe masa hannu yaywa Abu gdy sannan yaja hannun ɗansa suka bar gidan.

Wani zafi da raɗaɗi

Please Login or Register in order to submit comment