Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

"Bawani nan kaidai kace hakane don kawai ka kawar da zancen, amma aikasan nafi sonka, Ina tsananin sonka My Zaid, bantaɓa soyayyaba, kai ka koyamin, sai gashi kuma nafika iyawa " Zahrah taƙare maganar tana mai kashe idanunta ɗaya, tamkar tana gabansa,,, dariya sosai yayi, domin ƙwarai maganar Zahrah tabasa dariya,, "My Zahrah nima inasonki sosai, kikulamin da kanki kinji tawan, banso ki manta dani koda na second ɗaya ne acikin rayuwarki !!" ƙit ya kashe wayan bayan yagama faɗan hakan,, murmushine ya ƙwace ma Zahrah, gaskia tayi dacen masoyi, idan har ta auri Zaid to zata iya cewa, itaɗin ta musammance, tanakuma da babban sa'a acikin rayuwarta.......

Washe gari

SATURDAY....

Yau tunsafe takejin wani irin matsanancin faɗuwar gaba, wanda batasan dalili ba, gashi taƙira wayar Zaid a kashe, sam kashe waya ba al'adar Zaid bane ita tasan haka,, amma sai ta alaƙanta hakan da cewa ko yana baccine,, Zaune take a tsakar gida tayi jigum, ko abun karyawanta ma taƙi ci, gaba ɗaƴa jitake duniyar batai mata daɗi, komai yafice mata a cikin rai, muryar Habibie Zaid ɗinta kawai takeson ji, domin yasabar mata kowacce safiya, suna tare a waya,, Inna dakanta tafuskanci sauyawar Zahrah'n domin komai cikin sanyi takeyinshi,,

"Waike Zahrah lafiyarki kuwa ? tun ɗazu kin yi wani sukuku dake, abincin karyawanki ma gashi can a kicin (kitchine)), ko sawa a bakinki bakiyi ba, mai ke damunki ne wai ??" Inna dake tsaye gefen Zahrah tatambaya,,

"Banjin daɗi ne Inna, tunsafe gabana faɗuwa yake, gani nake tamkar wani abu zai sameni, wallahi Inna tsoro nakeji !!" Zahrah taƙare maganar lokacin da idanunta suka cika da ƙwalla,,
"Tsoro kuma ?, tsoron me kuma Zahrah ? to Allah ya kyauta, inma wankin danace kimin ne bakyaso, ai basai kin min ƙarya ba " Inna taƙare maganar tana nufar hanyar kicin,,, Zahrah dai batace ƙalaba saima ƙara faɗawa duniyar tunani da tayi.....

11:00 am wayar Zahrah tasoma ruri alamar shigowar ƙira,, har tuntuɓe tayi, agarin zuwa ɗaukar wayar domin a tunaninta Zaid ɗinta ne, yaƙira,, Besty Husnah, shine sunan dake yawo akan screen ɗin wayar,, cikin rashin kuzari ta ɗauki wayar haɗi da karawa akan kunnenta, "Hello, Zahrah, wai ina kikene kinfasan 11:30 am, muna da lecture amma haryanzu baki zoba, kinkumasan dai har text zamuyi yau, please kiyi sauri kada ki makara !!"

Ajiyar zuciya Zahrah tasauƙe haɗe da cewa "Wallahi duk yau banjin daɗi ne ƙawata, amma ganinan zuwa, gabana ke yawan faɗuwa, ba don text ɗinnan bama da bazan zoba gaskia !!" Zahrah tafaɗa cike da damuwa,

"SubahanAllah, faɗuwar gaba kuma Zahrah, to Allah yatsare, kidai riƙe addu'a, sai kin shigo" Husnah tafaɗa cike da kulawa..

Cike da kasala Zahrah ta aje wayar bayan taturamawa Zaid saƙonnin waya (text message's) kusan guda shida kenan, tatura masa daga safe zuwa yanzu,kan cewa tanemesa wayarsa akashe....

Wanka tayi sharp sharp, mai kawai ta shafa, ajikinta, bata tsaya wani fente fente ba tazura, wata maroon ɗin doguwar riga, wacce daga samanta har ƙasanta, maɓallai ne,, sosai rigan ta amshi jikinta, farin hijabi ta sanya, haɗe da ɗaukar jakar makarantarta, ta rataya akan kafaɗarta,,, sama sama tayi mawa Inna dake zaune atsakar gida tana taunar ƙashin kaza sallama,, tana sanya ƙafarta a ƙofar gida, faɗuwar da gabanta keyi ya tsananta, haka zuciyarta ke bugu da sauri sauri, sunan Allah tashiga ƙira acikin zuciyarta,, a hankali take tafiya tamkar wacce ƙwai yafashe mawa ajiki,, saida tayi tafiya mai nisa tsakaninta da gida, kafun ta ankara da wata baƙar mota jeap, dake binta a baya,, storo ne yakama ta don haka sai ta soma sauri,, da wani irin gudu motar tasha gaban Zahrah,, harsai da ƴaƴan hanjin cikin Zahrah suka kaɗa,, da hanzari wasu ƙattai su biyu suka fito daga cikin motar, ƙoƙarin soma ja da baya Zahrah tayi, amma ina tuni ƙattan nan sun cimmata, ɗaya daga cikinsune yakamota, haɗe da tukui kuyeta waje ɗaya, yayinda ɗayan kuma ya ciro wani farin hankacif (handkerchief) daga cikin aljihunsa ya manna mata akan hancinta,, take numfashinta yaɗauke, ta faɗa jikin wanda ke riƙe da'ita, buɗe murfin motar ɗaƴan yayi suka turata ciki, ba ɓata lokaci suma suka shige, driver ya tashi motar suka cilla kan titi......

Tafiya sukayi mai nisan gaske, tamkar zasubar cikin garin Abuja, still Zahrah na sume batasan inda take ba, suna isa gaban wani makeken gida mai kyau da tsari, gate ɗin gidan ya wangale, suka tura hancin motar ciki,, a wani rumfa dake cikin gidan sukayi parking, ɗaya daga cikin mutanen dasuka ɗauko ta ne, ya ɗago ta a wuyansa, yanufi wata ƙofa wacce ita kaɗaice ƙofa acikin kanfacecen compound ɗin gidan,, kan wani makeken gado, ya wurgata, haɗe da zaro wayarsa ya ɗaura akan kunnensa,, "Oga komai ya kammala !!" wannan ƙaton yafaɗa cikin wata bamagujiyar muryarsa marar daɗin amo,, "Okay" kawai naji yace haɗe da cusa wayartasa cikin aljihu,, fita yayi daga ɗakin haɗe da danna mawa ƙofar ɗakin da Zahrah ke ciki makulli,, yayi ficewarsa......


( 😢kuyi haƙuri banmuku long typing ba kaina ke ciwo shiasa...)



*5/November/2019*


*MRS SARDAUNA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

      
    *SHU'UMIN NAMIJI !!*

     
       *Written by*
  phatymasardauna
        *🎈Mrs Sardauna🎈*

*Dedicated To My Brother Khabier....*

*🌈Kainuwa Writers Association*

           *WATTPAD*
    @fatymasardauna

*Editing is not allowe📵*

      
*NOTE: Abu nafarko da nakeso ku fara sani, shine ko wani ɗan adam da irin tasa ƙaddarar da Allah yatsara masa, kowani musulmin ƙwarai anaso ya yarda da ƙaddara mai kyau ko akasinta,  da yawanku sun min ca akai, akan kada na bar Zaid ya aikata wa Zahrah fyaɗe, wasun ku sunce hakan bai daceba, wasunku kuwa sunce, saboda ita marainiƴa ce kada hakan yafaru akanta, wasuko cewa sukayi idan haka yafaru labarin ya ɓaci,,   hmmm wallahi kuna ban mamaki da sukace wai kada haka tafaru da Zahrah saboda ita marainiya ce, tambayata anan shine, Shi maraya Allah baya sauƙar masa da mummunar ƙaddara ne??,  baya yi wuwa, don kina/kana, matsayin maraya ace Allah bazai haɗaka da mummunar ƙaddara ba, kowa aduniya da irin tasa ƙaddarar da Allah yarubuta zata faru akanshi, kuma wallahi babu wanda ya isa ya hana ƙaddarar mutum ta riskesa,matuƙar Allah yatsara hakan, duk da cewa wannan ƙageggen labari ne,  bawai da gaske bane, amma yazama dole nayi muku nuni da cewa, ƙaddara tana rayuwa ne ajikin ɗan Adam tamkar yadda jininsa ke gudu, acikin jikinsa, yanda kuma ba'a iya kaucemawa mutuwa, haka ma ƙaddara ba'a iya kauce mata, sai dai fatan Allah yakawo da sauƙi,, mata nawa akai mawa fyaɗe kuma marayu ba uwa ba uba,  shi fyaɗe ba wai sai kana da uwa ko uba, ake yi maka shiba, ƙaddara ne da take faɗawa kan kowacce mace, idan har Allah (S.W.A) ya ƙadarta faruwan hakan.... Masu cewa idan Zaid yayi mawa Zahrah fyaɗe labarin yaɓaci, inaso ku saurara kuji,  ko wani labari da irin nasa tsari da salon da yake tafiya, saboda haka ni nawa da'irin salon da yake tafiya kenan, saikuyi haƙuri idan ranku ya sosu, nima nawan ran ya sosu, kunga kenan dukan mu sai muyi haƙuri da juna....*

  *Chapter 21 to 22*

2:00 pm.....

A hankali Zahrah tasoma buɗe idanunta da sukai mata, matuƙar nauyi,  dishi dishi take ganin komai, yayinda ƙafafunta ne kawai ke motsawa ajikinta,, sannu a hankali idanunta suka soma washewa,    gaba ɗaya ganinta yadawo, da haɗaɗɗen zanen p.o.p n dake saman ɗakin tafara yin tozali, saurin kulle idanunta tayi, take komai yashiga da wo wa cikin kanta filla filla, a matuƙar firgice ta tashi daga kwancen da take, haɗe da soma bin ɗakin da ta ganta kwance am ciki da kallo,, wani irin ihu ta kurma, haɗe da fashewa da kuka lokaci guda,, da gudu ta nufi wata ƙofa wanda take zaton nanne ƙofar fita daga ɗakin,, da iya ƙarfinta tashiga bubbuga ƙofar ɗakin tana kuka mai tsuma zuciya... "Kutaimakeni dan Allah, kubuɗemin natafi gida dan Allah na roƙeku, mai nayi muku kuka kamani !!?" abun da Zahrah ke faɗa kenan tana kuka,,  sosai Zahrah ke dukan ƙofar tana kurma ihun neman agaji, amma ina ko gizau ƙofar batayi ba, bakuma alamar da wani wanda zai kawo mata ɗoƙi,     tun Zahrah na bugun ƙofar da duka ƙarfinta, har dai gaba ɗaya ta rasa kuzari,, kuka sosai takeyi, a hankali ta zame jiki ta zauna ajikin ƙofar tana mai ci gaba da ruskar kuka,,,,     "Wayyo Allah na, don Allah kuyi haƙuri, kubarni nayi tafiya ta !!" Zahrah tafaɗa cikin da sheshshiyar muryarta, wanda kuka yasa lokaci ɗaya ta daina bada amo mai ƙarfi,,      "Wayyo Allah na Zaid kazo kataimakeni !!" Zahrah tafaɗa cikin muryar gajiya da kuka....Zahrah tayi kuka tamkar ranta zai fita, tayi ihun harta gaji, amma babu mai taimakonta, tun muryarta na iya fita haryazamto baya fita, idanunta kuwa tamkar an baɗa mata dakakken barkono haka sukayi jajur dasu, lokaci ɗaya wani irin masifaffen ciwon kai, yarufe ta, take jikinta yaɗauki zafi zau tamkar wuta, takure kanta tayi waje ɗaya, tana mai zubar da hawayen tausayin kanta, "Wayyo inama da Zaid yasan  halin da take ciki tabbas tasan da yazo ya taimaketa...Abu kamar wasa zazzafan zazzaɓine ya rufe duk jikinta, a sanadin kukan da tayi.....

5:00 pm

key ɗin dake hanunsa ya sanya a cikin wajen sanya key da ke jikin ƙofar,   take ƙofar ta fita a lock,,  hannayensa dake ɗauke da zara zaran gashi, yaɗaura kan handle ɗin ƙofar, haɗe da turawa,, Ahankali ƙofar tashiga buɗewa,,  Zahrah da jikinta ke rawar sanyin zazzaɓi, tayi saurin ɗago kanta ta kalli bakin ƙofar,,  daddaɗan ƙamshinsa shiyafara kawo ziyara cikin ɗakin kafun shi kansa,,  ƙafarsa tafara kallo, dake sanye cikin wasu baƙaƙen takalma,    sanye yake da black 3 guater jeans, yayinda rigar jikinsa takasance Sleevless T-shirt white colour an mata rubutu da black paint,, kansa kuwa  sanye ƴake da facing cap, black colour...

Cikin wani irin muguwar razana haɗi da kaɗuwa, Zahrah tamiƙe daga tsugunnen da take zumbur, haɗe da kafesa da rinannun idanunta, bakinta ne ya soma rawa, alamar akwai abun da  takeson furtawa, amma takasa,,   a hankali yasanya hanunsa ya cire facing cap ɗin dake kansa, take asalin kamanninsa suka bayyana,, wannan murmushin nasa daya saba yi ako da yaushe ɗauke a kan fuskarsa,,   "My Zahrah !!"   yaƙira sunanta still yana murmushi,,  ƙirjin tane yasoma bugawa da sauri sauri yayinda zuciyarta ta shiga dokawa tamkar zata fito, da sauri sauri numfashinta ke fita, tamkar zai ƙwace mata, "Za..Zai...Zaid !!!" Zahrah tafaɗa cikin sarƙewar murya, akuma rarraɓe,,,    giransa ɗaya ya ɗage sama, haɗe da sanya haƙoransa ya datse kan lips ɗinsa na ƙasa, idonsa ɗaya ya kashe mata, haɗe da soma takawa zuwa gareta,,  a hankali tasoma ja da baya, yayinda idanunta ke safaran zubar da ƙwalla,,   har ta ƙurewa bango Zaid baidana takowa zuwa gareta ba,,  saida yazo gaf da ita kafun ya ja ya tsaya cak,, kallonta yashiga yi daga ƙasanta zuwa samanta,, hanunsa yasanya yashafi kan laɓɓanta,, "beutyfull lips !!" yafaɗa cikin wata shegiyar murya,, gangaro da hanunsa yayi zuwa gefen fuskarta, "Kina da kyau Zahrah ta !, shiyasa nake ƙara sha'awarki ako da yaushe, gaskia ke ɗin ta da bance, kin shirya karɓan special gift ɗinki kuwa ??" ya faɗa cikin wata irin kasalalliyar murya,,   baki kawai Zahrah tasake tana yi masa wani irin kallo, mai ɗauke da tarin tambayoyi masu yawa,,  "Uh kinyi mamaki ko ? ba abun mamaki bane ai, kinaso kisan dalili ??" yakuma jefo ma ta wata tambayar, batare da ta amsa masa ba yaci gaba da cewa " tun randa na fara ganinki, matuƙa sha'awarki ta kamani, ni Shu'umi ne, ba'a iyarmin, idan naso abu to fa saina same sa, bara na gayamiki wanene Zaid : Zaid manemin mata ne, Zaid ɗan giya ne, Zaid ba irin mazan nan ne da ake samunsu a sauƙaƙe ba, Zaid bai iya soyayya ba, baikuma san yanda ake yiba, sai dai Zaid ya gwane wajen iya yaudara, kada kiji wani ɗar, dazaran na gama dake zan fita acikin rayuwarki, amma inaso kisan cewa, kinyi babban kuskure, da kika yarda da cewa wai Zaid zai iya yi miki soyayyar gaskia, amma bakomai zo gareni  shugar baby  na... !!" Yaƙare maganar yana mai ware mata duka hannayensa alamar ta taho garesa,,   da gudu hawaye wasu ke koran wasu akan fuskar Zahrah, wai shin da gaske Zaid ɗinne kokuwa mafarki take ? kanta tashiga gyaɗawa yayinda gaba ɗaya, jikinta ke rawa, gaba ɗaya duniyar ne tashiga juya ma ta, komai ganin sa take kamar al'amara,, ƙoƙarin kama hanunta Zaid  ya yi,  da sauri ta ja baya,  da ƙyar ta'iya ɗaga hanunta tashiga nuna sa, cikin sarƙaƙƙiyar murya ta soma cewa "Mai yasa zakaimin haka ? menene ribar yaudara, idan kayimini shi, miye ribarka arayuwa, idan kayi mini fyaɗe don Allah kayi haƙuri ka ƙyaleni, bansan haka sharrin so yake ba, wallahi da ban fara shiba !!" taƙare maganar cikin matsanancin kuka.... Wata irin mahaukaciyar dariya, Zaid yashiga ƙya ƙyatawa, lokaci guda kuma ya tamke fuskarsa tamkar baita ɓa yin dariya ba a iyaka tsawon rayuwarsa,,  hanunsa ya sanya ya fusge lufayar dake jikinta, da iyaka ƙarfinsa,, saurin sulalewa a ƙasa Zahrah tayi tana kuka haɗe da sanya hanunta ta kare ƙirjinta, hanunsa yasanya ya damƙo gashin kanta, wanda hakan yasanya ta sakin ƙaran azaba,,  hanunsa yasa ya matse bakinta, cike da mugunta ya sanya ɗayan hanunsa akan wuyanta, da ƙarfin tsiya yaja wuyan rigarta, dayake rigan irin mai aninayen nan ne, take aninayen gaban rigar suka watse a tsakiyar ɗakin, gaban rigar nata ya buɗe,,,   wani irin firgitaccen ihu Zahrah tasanya, haɗe da gantsara masa cizo akan hanunsa,,  take yaɗauke ta da wani irin lafiyayyen mari akan ƙuncinta, har sai da bakinta ya fashe, cak haka komai nata yatsaya na ɗan wani lokaci domin kuwa zafin marin  nasa saida yaratsa ko ina a cikin jikinta,  da ƙarfin tsiya yasanya hannayensa duka biyu ya yaga rigar dake jikinta, take breast ɗinta suka fito ɓalo ɓalo,, wani irin munafukin murmushi Zaid yayi, haɗe da lashe kan lips ɗinsa,, hanunsa yayi ƙoƙarin ɗaurawa kan breast ɗinta, duka ƙarfinta ta sanya, tatureshi gefe, da gudu ta nufi  ƙofar fita da ga ɗakin,, ihu take tana jijjiga ƙofar amma taƙi buɗewa...

Zaid kuwa gaban ɗan madai daicin friedge ɗin dake cikin ɗakin ya nufa, wata zungureriyar gorar da memmiyar  madara ya ɗauko, sai da yasha fiye da rabi, kafun ya aje gorar,, kai tsaye  inda Zahrah ke tsaye tana ruskar kuka ya nufa,,, wani irin damƙa yakuma yi mawa dogon gashinta,, da duka hannayenta biyu ta shiga dukansa, tamkar mahaukaciya, amma yana tsaye ƙiƙam ko motsi baiyi ba, alamar dukan ma bata shiga jikinsa,,, hannayen nata duka yakama ya murɗe,, ƙaran azaba kawai Zahrah ke sakewa,, hanunsa yasanya ya ƙarisa ɓarka rigar dake jikinta, take rigar tabar jikinta tayi ƙasa, domin yamata kaca kaca,, wurga ta kan makeken gadon ɗakin yayi, gum haka kanta yabuge da jikin gadon, amma sam Zahrah bata damu da bugewan da tayi ba, ƙoƙarin rufe tsiraicinta kawai takeyi,   sleevless t-shirt ɗin dake jikinsa yacire haɗe da wurgi da'ita gefe, wannan goran madaran ya ɗauko, kai tsaye yayi kan Zahrah dake ƙoƙarin sauƙa a kan gadon,, damƙota yasakeyi cikin zafin nama,  matseta yayi akan gadon, haɗe da ɗalewa kanta, wani irin masifaffen shouck yaji lokacin da fatar jikinsu, ta samu gamayya waje guda, da ƙarfin tsiya ya danna bakinsa cikin nata, wani irin zazzafan kiss yakeyi mata, tamkar zai cinye mata fatar baki, komai da zafi zafi yakeyi mata, cikin mugunta,,   lokaci ɗaya idanunsa suka sauya kala suka dawo jajur dasu,, yanayin yanda ya danneta, yasanya ko kyakkyawan motsi takasa yi, domin gaba ɗaya nauyinsa yasakar mata,,, yana cire bakinsa acikin nata, ta saki wani irin ihu, haɗe da soma turjewa,  still batare da ya ɗaga taba, yasanya hanunsa cikin aljihun 3 guater jeans ɗin dake jikinasa, wani abu kamar gam ya ɗauko mai ɗan faɗi, yana da kalan ruwan toka, ɓare abun yayi haɗe da manna mata akan bakinta,  yayi hakanne saboda baison ta damesa da ihu,, madarar gorar nan Zaid ya ɗauka yashiga bul bulamata akan breast ɗinta zuwa kan lafaffen cikinta,,   cike da ƙwarewa yashiga lashe duk wani inda yazuba madarar ajikinta,,  da zafi zafi Zaid ke tsotsan kan nipples ɗinta, gaba ɗaya ya ruɗe ya zauce, tun da yake bai taɓa ganin mace mai kyawun sura irin na Zahrah ba, duk da cewa yaga mata iri da kala, amma wallahi acikinsu Zahrah da ban take, breast ɗinta kaɗai sun haukatar da shi, gaba ɗaya ya shiɗe numfashi kawai yake fitarwa sama sama,, tsabar baya hayya cinsa baisan ma wani irin sha yake mawa breast ɗin nata ba,... Zahrah kuwa ya rufe mata baki ba halin  tayi ihu, ko tayi ma bazai fitoba, kanta kawai take juyawa, yayinda hawaye ke gangarowa daga cikin idanunta,, tun Zaid yana shan breast ɗinta cikin nutsuwa har dai yasoma sha a haukace, tamkar wani wanda zai tunbuƙesu daga jikinta,, gan garo da kansa yayi, zuwa cikinta yashiga tsotseta tas,, Zaid bai tsaya anan ba, gaba ɗaya ƙafofinta ya wage mata su, da karfi,, abun da baitaɓa yi mawa kowacce mace ba, yaushi yake shirin yi mawa Zahrah, bakinsa yasanya acikin privet part ɗinta, yashiga lashewa tamkar wani tsohon maye, bakinsa har fitar da wani irin tsinkekken yawu yake,, ayanda yakejinsa yau, idan  duka mutanen duniya zasu haɗu akansa suce ya bar Zahrah, to ba zai barta ba har sai ya cika burinsa akanta,, domin kuwa yakai matuƙa kuma ƙololuwa wajen  sha'awarta,,,  jikinsa har rawa yake,  haka Zaid yayi fatali da 3 guater jeans ɗin dake jikinsa, ba tausayi ko kuma imani, a cikin zuciyar Zaid, haka ya  nufi ƙofar Zahrah, sam baya cikin hayyacinsa, bakuma yatare da nutsuwarsa, daƙarfin gaske yashigeta, tsabar azaba saida ihun da Zahrah tayi yafito fili, duk da cewa bakinta a rufe yake,, tun daga wannan ihun Zahrah batasake sanin a wace duniya take ba,,   kamar ƴadda Zahrah ta tafi hutu numfashinta baya jikinta, haka Zaid ma, domin kuwa ko kawa ne ya sarƙe tsakaninsa da numfashinsa,   ya shiga duniyar ƴan mata kala kala, amma tabbas wannan duniyar da ban take,   daɗin wannan duniyar ta fita da ban da daɗin waƴancan duniyar, tun da yake aduniya, bai taɓa sambatu ba idan yana sex, amma sai gashi yau yafice a hayyacinsa,  bakinsa harƙin rufewa yayi idanun sa kuwa sun sauya launi,   ahhhhh !! ahhhhh !! shine abun da Zaid ke iya furtawa kawai, nan ma da ƙyar kalmar take fita.... Zaid ya share sama da 4 hours yana yi mawa Zahrah abu ɗaya, realising kuwa yayi yafi sau a ƙirga,  sai da wani irin masifaffen ciwon kai, yakama sa tukun ya iya cire jikinsa daga na Zahrah,  take jikinsa yasoma ɓari, tsayuwa ma gagararsa tayi, da ƙyar ya iya tattaro jarumtarsa, yanufi bathroom, cikin  bathtub ɗin dake cike da ruwan ɗumi yafaɗa haɗe da lumshe idanunsa, har yanzun baidawo saiti ba, asama sama yakejin kansa......

(please and please kada ku saƙar min da guiwa don Allah, wallahi idan kuka faɗi bad magana, bazanji daɗin yin next page ba, ko waccenku nasan tasan ƙaddara, idan Zaid baiyi mawa Zahrah fyaɗe ba, labarina bazai tafi a yanda nake so ba, nasan zakuji haushi amma kuyi haƙuri....)

     *7/October/2019*

           *MRS SARDAUNA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

   *SHU'UMIN NAMIJI !!*
       

    *Written by*
Phatymasardaun
     *🎈Mrs Sardauna🎈*

*Dedicated To My Brother Khabier...*

*🌈Kainuwa Writers Association*

'''{{United we stand and succeed our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}}'''

*https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation*

         
          *WATTPAD*
    @fatymasardauna

*Editing is not allowed 📵*

*Wannan page ɗin gaba ɗayansa kyautane a gareki ƴar uwa rabin jiki, My lovely Sister ZAHRAH (MOM PHADEEL) nagode sosai da kulawa Allah yabar ƙauna, kisani.inasonki sosai tawan, inakuma ji dake, kijima kiyi lasting..*

*Chapter 23 to 24*

A ƙalla Zaid yakai kusan 50 Minute a cikin bathtub ɗin wanka, a sannu sannu yasamu ciwon kannasa ya lafa, duk da cewa bai daina ji ba, amma bakamar ɗazu ba,,,a daddafe yayi  wankan tsarki dana soso da sabulu, domin kuwa wata irin muguwar kasala yakeji ajikinsa,, sanye yafito daga shi, sai rigan wanka, wacce ta tsaya iyaka guiwarsa,,    kallo ɗaya yayi  murmushinsa yayi haɗe da sanya hanunsa ya shafi gefen kumatun ta,  " Me daɗi na !! " yaƙira sunanta da wata irin murya , idanunsa ɗaya yakashe tamkar dai tana ganinsa,   doguwar rigarta dake yashe a ƙasa, ya ɗakko yasanya mata ajikinta, duk dacewa gaba ɗaya doguwar rigar a kece take,,  wayarsa yaɗauka haɗe da karawa akan kunnensa, mintuna kaɗan wanda yake ƙira ya amsa wayar, "kuzo ku maidata inda kuka ɗauko ta " Zaid yafaɗa a taƙaice, haɗi da datse ƙiran, har yakai bakin ƙofar fita daga ɗakin, saikuma ya tsaya cak, dawo da kallonsa yayi zuwa kan fuskar Zahrah,, murmushi yayi, haɗe da murɗa handle ɗin ƙofar yayi ficewarsa,, yana fita farfajiyar gidan, yashige motarsa ƙirar  Venza haɗe da bata wuta yabar gidan... Mintuna ƙalilan da tafiyan Zaid, waƴannan mutanen da suka kawo Zahrah, suka kuma da wowa,  kamar yanda yashigo da ita awuya, haka yanzuma ya ɗagata a wuyansa yayi waje da'ita, aransa yana matuƙar mamakin yanda jikinta yayi faca faca da jini, tamkar anyanka kaza....

9:50 pm... Dai dai suka ƙaraso cikin unguwar su Zahrah,   sai da suka kawo daf da ƙofar gidansu, kafun suka tsaya, buɗe murfin motar sukayi, haɗe da tunkuɗo Zahrah da bata numfashi waje, take ta zube a wajen,, sukuwa banka mawa motarsu wuta sukayi suka ƙara gaba...

"Gaskia Malam nifa hankalina yasoma tashi, haba dan Allah, ace yarinya tun shaɗaya'n rana ta fita, amma har yanzu kusan goman dare bata dawo ba, gaskia duk inda Zahrah tashiga jikina yana bani ba lafiya take ba, domin kuwa sam ba ɗabi'ar Zahrah bace yin dare a waje! "

Ajiyar zuciya Baffa ya sauƙe, domin shima zuwa yanzu abun yafara da munsa, ace tun rana da ta fita haryanzu shiru babu labarinta,,

"Haba Malam kayi shiru, kamata yayi kaje  makarantar tasu kaji ko lafiya, amma ka wani tsaya ƙiƙam "

"kinga dan Allah kada kici kani da bala'i, tun ɗazu kintsaya akaina sai faman ɓaɓatu kikeyi, ca nai miki bazanje makarantar tasu induba ba ko me ?, ni banson baƙar jarfa !!" Baffa yaƙare maganar cikin faɗa,, 

Gum Inna tayi da  bakinta,,domin tasan  nasa masifar ta taka nata, inyafara bala'i, sai yakai har gobe bai gama ba...

Miƙewa Baffa yayi daga zaunen dayake haɗe da ficewa daga cikin gidan,,,, kasancewar gari yayi duhu, ga kuma matsalan wutan lantarki da ake fama dashi, kusan koda yaushe ba wuta, yanzun ma dai hakanne domin kuwa gaba ɗaya layinnasu dulum yake babu wani gida mai ɗauke da hasken lantarki,,   har Baffa ya gota saikuma yaga tamkar wani ƙaton abune yashe a ƙasa, cike da ɗar ɗar yafito da ƴar ƙaramar wayarsa Nokia, ɗan madannin sama ya danna take hasken tocila (flashlight) ya bayyana,, haska tudun dayagani yayi, aikuwa mutum yagani yashe a ƙasa,, "Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un !!" Baffa yafaɗa gabansa na dukan uku uku, sake matsowa yayi  don tabbatar mawa idanunsa, mutum ɗinne ko kuwa, wani irin razana haɗe da faɗuwar gaba ne suka dirar mawa Baffa alokaci guda, sakamakon tozali da fuskar Zahrah da yayi, "Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un, Allahumma ajirni fil masibati wa'aklifni kairan minha, subahan Allah !!,, Salame Salame !!!" Baffa yashiga kwaɗa ƙira, aikuwa dagudu Inna mai kunnen jiyau, ta bazamo ƙofar gida, domin dai dawuya kaima Inna ƙira ɗaya bata jiba...

"lafiya kuwa Malam kaketa zundumamin ƙira?, ai saika sa na.... Kasa ƙarasa maganar Inna tayi, domin kuwa  idanunta ne  suka sauƙa kan Zahrah dake kwance magashiyan a cikin turbuɗin ƙasa,, "ƙara Inna ta ƙwanɗara, haɗe da afkawa kan Zahrah tashiga jijjigata,  "Zahrah ! Zahrah !! " Inna tashiga ƙiran sunan Zahrah, cike da firgici,,,, kuka sosai Inna tashiga rerawa tana mai ƙiran sunan Zahrah, amma ina Zahrah batasanma a duniyar da take ba,, Baffa ne yayi ƙarfin halin sa Inna ta cicciɓota sukayi cikin gida da'ita, gudun kada jama'a su taru akansu...    Cike da tsoro

Please Login or Register in order to submit comment