Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

*taso kici abinci adla ,nasan bakiyi ko breakfast ba* " ta kauda kai.gefe hawaye yacigaba da zuba a idonta, ya tsuggunna gabanta kawai ya fara hawaye shima *tana kuka yana kuka* , yace " *haba adla yakike so nayi ne,sai da kikaga na jarabtu da sonki shine xakici na sakeki* " ta kura masa ido tana fadi a ranta *gwara ta lallabeshi ya maida ita gida tunda taga duk kukanta abanza ne,ta tsugunna gaban shi tace " * ya adnan ka yiwa girman allah ka maidani gidan mama wallahi baxance musu ga abinda kakeyi ba * ", ya kamota xuwa jikinsa yana share mata hawaye yace " *to shikenan kici abinci tukun,kinga har kin rame sabida kuka , kuma kinga mama baxataji dadin ta ganki haka ba*, nan da nan ta dinga ansan abincin da yake bata sabida taji maganar tafiya gida, dan kuwa ita yanxu ta riga ta cire adnan a ranta ,wani haushin shi takeji daurewa kawai take , dasuka gama ci yace mata ta shiga bayi tayi wanka ta huta yana zuwa. ya fita yaje ya samu sule mai gadi suka kara gaisawa sannan yace masa fuska a daure " *zaka fara aiki a gidannanne akan wasu sharudan da har inka ketaresu to abakin aikinka, nafarko gidannan ba shiga ba fita, in bani bane xan shigo to karkabar ko waye, in bani bane zan shigo kar ka bar kowa ya shigo , kar kabar madam dina ta bar gidan nan,in tayi yunkurin fita to ka kirani a waya , indai kacika wannan sharudan to kanada dubu hamsin duk wata * " , sule ya washe baki da hausar shi dabata fitowa yace * ok alaji ba abinda zai faru zan kiyaye* yayi murmushi yace * ka kiyaye bakinka*, ya bar wurin a zuciyarsa yana fadin *ba me rabani dake adla sai mutuwa* ummusabreena.mywapblog.com [08:02, 8/3/2016] AMUDA: ~ *YAZANYI DA AUREN ADNAN*? *NA UMMU SABREENA* *AUNTY AYSHA* *ND* *JAMEELERH* *115-120* dady aliyu ya kirasa ya tambayesa ko sun kai yace masa sai next wk zasu tashi sabida akwai wasu takardun dazai ansa , da yamma yaje ya siyo musu abinda zasu ci, ko da ya shiga ya taradda ita tayi wanka tana sanye da doguwar riga na shadda kalar blue , tana zaune hawaye nabin idanuwanta tayi shiru duk da batayi kwalliya ba amma yaga tayi mishi kyau, ya karasa da sauri ya dafa kafadar ta yana fadin " *haba adla ba nace banason kukan nan ba, nace next wk zan kaiki gida wurin mama , in har zaki dinga kuka to zanfasa kaiki*, tayi shiru bata ce masa komai ba dan kuwa tasha alwashin wallahi sai ta gudu ta bar gidan ko ana ruwan wuta dan kuwa ta tabbata wayau yake mata ba kaita gida zaiyi ba, dayaga tayi shiru bata da niyyan magana sai ya mike ya shiga dayan dakin yayi wanka, sannan ya nufo falo ya kunna tv ya hada coffee yana sha , sannan ya nufi dakin datake , ya sameta zaune kan dadduma alamun sallah ta idar ,ko kallon shi bata yiba, dan haka ya ajiye mata abincin ta ya bar dakin , sai can anjima sannan ta dauka taci ta kwanta , wanshekare dasafe daya zai fita sai ya leka yaga tana ta bacci dan haka bai tashe ta ba ya bar mata breakfast dinta ya fita harkokinsa, koda ta farka wuraren karfe sha daya , ta fito falo tayi wanka ta shirya sannan ta nufi dining inda taga kulolin abinci , ta bude taga toasted bread da kwai sai ruwan zafi a flask sai irish tanata mamakin yadda akayi *adnan* ya iya soye soyen nan, nan ta zauna ta hada tea tasha taci ta koshi , sannan ta dauki akwatin kayan ta ta dauki hijjabin ta ta fito tsakar gidan , sule na zaune yanajin redio ta matso tamishi sallama , da sauri ya tsugunna yana gaisheta , cikin murmushi tace " *ka bude min gate din zan fita ne* , ya kalleta yace " *madam ai alaji yace kar abarki ki fita sai har idan tare dashi*" ta waro ido waje tace " *to yanzu nace ka bude min inason naje asibiti ne banda lafiya*" yace " *gaskiya madam kiyi hakuri coz innabarki kika fita to zai shafi aikina* " , haka ta dinga mishi magiya ya barta ta fita amma yaki dan haka ta koma daki tana tunanin mafita , tayi murmushi dan tuno wata dabara , ta mike ta daura girkin rana , bayan ta gama taci nata sannan ta zuba a kula ta kaima sule , sai godiya yake yana washe baki zaici girki, koda adnan ya dawo yayi mamakin dayaga *adla* tayi abinci ta jera a dining , yayi godiya ga allah a tunaninsa ta hakura ne , ya isa dakinsa ya yi wanka ya zauna yaci abinci sannan ya isa dakinta , tana zaune ita daya ta fada cikin tunani , ta yi sallama ta dago da daradaran idanuwan ta tana kallonsa *adnan ya bata wayon sa da har zai lalata rayuwarsa , ga nimiji har namiji amma a banza , kai allah ya rabamu da aikin son zuciya , da tafara sabawa kuma tana yaba hanlinsa amma yanzu tsoro ma yake bata*, _yayi mata magana tayi masa banza da haka ya fito ya wuce dakinsa , shidai ko bata cemasa komai ba amma inya kalli fuskarta yakanji dadi dan kuwa *adla* tazamto jinin jikinsa_ , da daddare ma ta dibi abinci ta kai ma sule ,yadinga mata godiya , ta mika mishi kudi da takarda tace dan allah yaje chemist ya siyo mata wannan maganin, ya ansa sannan ya kulle kofar ya fita , yaje ya siyo mata sannan ya bata ta mishi godiya ta shiga ciki , duk wainar da ake toyawa adnan bai saniba , wanshekare da misalin karfe daya na rana *adla tagama hada kayanta da komai da komai , tayi girkinta tuwon shinkafa miyar alayyahu taji nama da busashshen kifi , ta dauko kula ta zuba miyar sannan ta dauko wannan maganin ta zuba aciki , taci nata sannan ta dauko takaiwa sule , ya ansa ya mata godiya sannan ta wuce , sule anga bati dan haka ya zauna yaci abinci ya sude kwanon sannan ya dauki redion sa yanaji a hankali har bacci ya kamashi ya fadi anan yanata bacci , *adla* ta leko taga sule yayi bacci da buga tsallen murna ta dauko hijjabinta ta saka ta dauki jakarta ta lalubi makulli ta bude kofar ta fita , adnan ya shigo gidan yanata horn amma baiva anbude mishi kofa ba , yafito ya nifi kofar gidn ,yayi mamakin ganin gidan a bude , yana shiga ya taradda sule a kwance yanata bacci , da sauri ya wuce ciki ya duba adla amma bata ciki, ya fito a zuciye ya nufi gurin sule ya soma dukkanshi yanafadin " *ina kabarta ta tafi*? , cikin magagi na bacci sule yake bashi hakurk yace wallahi bai sani ba , *adnan ya bugashi ya kasa shima ya fadi anan yana kuka *shikenan na shuiga uku*
[9:44AM, 4/14/2017] Halima: *YAZANYI DA AUREN ADNAN?* *NA UMMU SABREENA,* *AUNTY AYSHA,* *ND* *JAMEELERH* *120_125* *adla ta isa tashar mota na kano ta ce tanason ta dauki shatan mota ne zuwa zaria, nan kuwa ta samu suka kama hanyar zaria , har kofar gidan anty maryam ya sauke ta , ta shiga da sauri tace masa bari ta anso masa kudin, Anty maryam na zaune a falo tana baiwa amatullah madara taji sallamar *adla* ta dago cikin murmushi tace " *lallai ma adla, ba sanarwa sai kawai naganki, ina adnan din?* , ta kalleta cikin kaguwa tace " *nidai anty bani kudi kaman 5k nabawa mai mota yana jirana a waje pls*, anty maryam cikin mamaki take kallonta " *lafiya ki kalau kuwa , meyafaru?* , " *nidai yi sauri ki daukomin plzz* , ta shiga ciki ta dauko mata sannan ta fita da sauri ta kaimasa tana godiya, koda ta dawo ta bar anty maryam cikin duhu sabida tace mata bari tayi wanka kuma taci abinci sai su zauna. hakan kuwa akayi anty maryam ta zubamata abinci taci sannan ta shiga wanka , ta kwantar da amatullah tayi bacci sannan adla ta fito suka kule can bedroom din maryam din " *adla nidai nakosa naji meyakawoki, kuma ina mijin naki? kodai gudowa kikayi dannasan halinki?* , adla tadan jingina da jikin gado tana fadi a ranta " _gwara ta fadawa 'yar uwarta ko mekefaruwa, ko zatasamu mafita, tunda ba abinda ya wuce 'dan uwa dadi_, ta sauke ajiyar zuciya sannan ta fadawa anty maryam dalilin gudowarta sannan ta share hawayen da suke zuba daga idanuwanta tace " *dan allah anty kibarni anan gidan na zauna a side dina dana bari , nasan yanzu ya'ayita nemana , kimin alkawari bazaki fadawa kowa ina gidanki ba* , maryam ta kura mata ido zuciyarta a jagule " *lallai kina cikin tashin hankali adla ,amma shikuwa adnan ya bata wayonsa, damunsan haka yake ai da bazamu bashi keba, yaje ya karata shida uwarsa mai hali kalan nasa, yanzu kinyi dai dai da kika gudu, kuma zan boyeki har sai angaji da nemanki dakanshi zai tona ma kanshi asiri, kedai bakinki kanin kafarki, kiyi zamanki anan* , adla ta goge hawayen idanuwanta tace " *yanzu idan baifada musu ba har aka gane ina nan fa?* , maryam ta dafata cikin tausayawa tace " *karki damu kanki autar mama , dakanshi zai fada tunda kince yana sonki sosai*, adla tayi murmushi jin sunan data kirata dashi , " *shiko adnan meya kaishi shiga wannan kazamtacciyar harkar oho? kodayake sakacin uwarsa*" itadai adla batace mata komai ba (kunsan mata da miji sai allah) , " *kuma ko abduljabbar karkk bari yasan kina nan , zandinga kawo miki abinci da komai da komai harda kayan girki ,ki kashe wayarki kuma*, adla tace " _ai ya kwace wayar ma anty_, anty maryamyayi dariya tace " _gaskiya kingama siye zuciyarsa ,dan karki kira kigaya shine harda kwace waya da guduwa dake_ , adla ta dan waro ido tace " _wayagaya miki?_, anty maryam tace " _ai mama takirani tace wai zakuyi tafiya_ nandai suka dinga maida zancan har yamma da abban abdul zaidawo sannan takoma dayan bangaren . Adnan ya rasa inda zaisa kansa , da sauri yabar gidan ya dinga duba hanya kozai ganta amma har dare batanan, dan haka ya shirya zuwa kaduna gobe dukda baisan da wani baki zai musu bayani ba, ranar kwana yayi sallah akan allah ya kawo mishi sauki, wanshekare da misalin karfe shida ya bar kano zuwa kaduna , gudu yake shararawa a titi kaman zak tashi sama, karfe takwas ya isa gidansu, sa'arshk daya dady bai fita ba , sunyi mamakin ganinsa gashi kuma duk yayi wani iri, ya tsugunna ya gaida iyayen nasa wanda tambayoyi ya cika bakin su, " *lafiyarka kalai kuwa son, kaga yadda ka koma kuwa, shiyasa nace ni banason ayiwa yaro auren dole, gashinan ana nema a hallaka minshi*" cewar hajjo data taso da fada , dady aliyu ya bisa da kallo ganin yadda ya dafe kanshi idanunsa jajur " *adnan! maiya sameka ne, ina matar taka?*, hajjo tana huci zatayi magana dady aliyu ya watsamata harara da sauri ta gumtse bakinta, bakinsa na rawa yace " *dady...wallahi...adla ce ...ta..ta taho gida bansaniba*, dady cikin natsuwa yace " *meka mata da har ka kaita bango ta gudu?* , " *dady.. yanzu plss katashi muje gidansu muji kotanachan ,nayi muku alkawari inhar mukaje zangaya muku meyafaru*", dady a kufule da gajiya da hali irinna hajja yace" *kinga halinki ko, ba bincike daga danki yazo miki da magana kin hau kina bambami,mtswww ai sai ki tashi mutafki tunda 'dannaki ne da lefi*", sum sum sum hajja ta mike ta dauko mayafinta suka shiga mota sai gidansu adla. Su mama nacikin karyawa kenan sukaji sallama , dad cikin fa'a yace " *a ah sannunku dazuwa , sukayi musabaha da dady aliyu, adnan ya tsugunna yagaida sirikan nasa, suka amsa cikin jindadi , sannan mama tace bari a kawo muku abinci ko, hajja cikin dan jin kunya tace " *ai kibarshi munci abinci wallahi*" , dady aliyu ya kalli dad yace " *ina adlan take ta fito muji meyafaru tsakanin su har ta taho*" , mama da bata fahimfi zancenba tace " *ai adla batazo nan ba*", hankalin adnan a tashe ya dago da jajayen idanunsa yana kallonsu , nan dady aliyu yagaya musu abinda adnan din yace musu suma, mama tace bar nakira yayyunta inji kotana chan, nantakira hannatu da maryam amma sukace bataje ba . dad yace " *inbanda shegantaka irinta yarannan menene na guduwa kilama itace da laifi*" , adnan ya dago da idaniuwansa da suke xubar da hawAye yace " *wallahi dad nine na mata laifi ita batada laifi ko daya, hasalima ita yarinyace mai biyayya da hakuri*" a zuciye dady aliyu yace" *to mekamata kafada mana tunda kai ne mai lefi*", " *dan allah dad kona fada miuku abinda ya faru dan allah karku rabani da adla dad , ku jiqaina kar ku rabani da ita"* kowa ya zuba mishi ido yana jiramn yajimai zai ce ............
[9:44AM, 4/14/2017] Halima: [20:47, 8/4/2016] Ummu sabreena: *YAZANYI DA AUREN ADNAN?* *NA UMMU SABREENA,* *AUNTY AYSHA,* *ND* *JAMEELER* *125_130* ya kara share hawayensa sannan ya gaya musu abinda ta ganshi yanayi , dady aliyu inbanda salati ba abinda yakeyi , su kaka hajja baki ya mutu zufa kawai takeyi tana sharewa, rikici ne karara a idanun mama , dad ne yayi karfin halin yin magana" *adnan! kai kuwa waya sanyaka cikin wannan masifar ta sabon allah wanda duk wanda yake aikatawa hukuncinsa kisa ne ta hanyar jefewa inhar baituba ya dena ba, kuma koda andauki ransa baza'a kai ran sama ba , zuwa mala'iku zasuyi su jefa rannasa cikin rayuwu kan mutanen annabi lud, wanda allah yasa mala'ika ya kifesu , adnan maiya kaika? meya kaika hk adnan?*, ya kara fashewa da kuka ya dafa kafar dad yana fadin " _*wallahi wallahi dad bada son raina na aikatawa ba , nima wallahi sharrin shaidan ne da kuma sharri irin na abokai , dad lokacin da nake karatu a germany ina rayuwa ne irin yadda kuka tarbiyyar tadda ni akan turba ta addini , amma dad kasan acan rayuwa muke tare da mutane iri iri masu halaye daban daban, akwai wani da yake makocina sunansa christ to dayake yana yawan shigowa gidanmu , kuma ni bamu cika magana dashiba dukda ajinmu daya a schl, duk da cewan shi yana nuna yanason halina na rashin kula mutane da surutu , sai dai kawai nayi murmushi , kullum yazo ya dinga yaba surata yake nikuwa sai na ce masa nagode , kuma dai ina baya baya dashi sabida ba addininmu daya ba, kullum nadawo daga schl yakan kawo mana abinci , nida abokina ahmad muci, sunfi shiri da ahmad dan kuwa tare nasan su, kuma ahmad din yakan shiga wurin christ din , shiyasa kullum yakanyi korafin cewa ni bana son zuwa wurinsa , hakan dai har nadan fara sabawa dashi coz naga halayensa sunada kyau, lokacin da akayiwa ahmad rasuwa sai christ din ya nemi daya dawo gidanmu mu dinga kwana tare dan kar nadinga zama nikadai (tunda shi shikadai yake kwana , ni kuma nida ahmad), kwanan shi uku yafara nunamin halayen son tabamin jiki , ganin ni kuma ban sake mishi jiki ba yasa ya dan ja jikinshi , ashe kwanto yamin , ya shigo wuraren karfe karfe takwas lokacin na idar da shafa'i zan kwanta , dayake ranar ba muyi girki ba kuma ban fita na siyo mana ba dan haka sai gashi ya shigo da abinci yayo mana takeaway , yaje na dauko plate na zuzzuba mana a kitchen da kuma juice , ya dawo ya mika min juice a cup shima ya dauki nashi ya sha , muka ci abinci sannan nasha juice dina daga karshe , na shiga nayi wanka sannan na dauki wasu takarduna ina dubawa shikuma yana kallo a tv , can naji kaina na wani irin sarawa na dafe kaina , dan haka na tattara takaddun na ajiye na shiga bedroom na zauna , jiri ya fara diba na nafara ganin dakin na juyamin , yana ganin haka sai ya shigo da ruwa a cup yace gashi nasha , ba musu na ansa na sha , sannan na zauna naji kaina yadan fara sauki , ji nayi tsigar jikina na tashi yarrrr, wani abu yana tsigarmin har cikin jinina, aikuwa christ ya ina kallonsa ya cire kayansa tas , yazo yana ciremin nawa amma banda hali na hanashi , haka ya dinga tafiyar dani yanda yakeso, haka muka kwana , in ya gaji sai ya sauka nima na hau har asuba*_ [19:59, 8/6/2016] AMUDA: *YAZANYI DA AUREN ADNAN?* *NA UMMU SABREENA,* *AUNTY AYSHA,* *ND* *JAMEELERH* *130_135* To haka muka dinga rauwa acan tare da christ ,kullum yazo ya nemeni bana iya hanawa sai inmun gama inyita kuka ina tunanin wai meyake faruwa dani ne?, *ranan nan kwatsam aka aikowa da christ cewan mahaifiyarsa ta rasu dan haka ya shirya ya tafi garinsu , shiru shiru mukaga kusan satin shi daya bai dawo schl ba , munkira wayarshi kuma akashe ,bayan kwana biyu aka aiko mana da cewan ai shima ya mutu, yayi gajeruwar jinya acan har anbinneshi, gaskiya munji mutuwar christ dan ya tafi ya barni da wannan masifar, dan haka danaji bazan iya zama banyi mu'amalar ba yasa na fara zuwa wani hotel , aikuwa naga masu irin harkar da yawa , nan nayi ciniki da wasu bayan nakaisu angwada jininsu, haka nan har na kare karatuna, ikon Allah sai in mungama aikatawa kuma sai naji zuciyata ba dadi kuma nayita kuka, da nayi kwana biyu banyiba zan fita hayyacina har sai naje na nemesu sannan zanji nadena jin zogin dake jikina , da matasan sukaga zan dawo shine sukace akwai wani abokinsu acan _justice_ zasu hadani dashi dan shi a gidanshi yake tara _'yan guy_ , dayake su turawa ne ba bina zasuyi ba , to dana dawo ne muka cigaba da yin _luwadin_ anan, kuma ina yine bada sanin kowa ba harda ku iyaye na da ita _adla_ , ranar da tazo gida ne ta koma ta kamani da wasu maza a gidan , shine tadinga min kuka sai na saketa, nikuma _wallahi dad i cnt do without her_ , shiyasa na cemuku zamuyi tafiya dan na nisantar da ita daga gida kar ta gudu, amma ina, jiya ina fita ta tsallake tabar gidan kuma na bi hanya ko zan ganta amma ban cimmata ba , i think cewan tana nan , dats'y na taho na karbi ko wani kalan hukunci zaku min amma banda rabani da _adla_* , hajja da zufa yaketa karyo mata ta ko'ina bakinta ya mutu, mama tayi matukar tausaya mishi dan kuwa ta gano *asiri(sammu)* aka mishi, bayadda zaiyine, dady aliyu ya numfasa yace" *innalillahi wa inna ilaihi raji'un* , dad ya dafa kafadanshi yace " *karka sa damuwa aranka ali , daga labarin da adnan ya bayar ya nuna cewan asiri aka mishi , kuma ba abinda yafi karfin allah , akan _adnan_ sai inda karfina ya kare*, " *karku damu da maganan _adla_, dan kuwa duk inda take tasani, dan kuwa bazata gudu inda bata saniba, tasan intazo nan zai iya zuwa ya dauketa , shiyasa ta gudu inda muma bazamu saniba*, dad dayaga yadda adnan din ke kuka yasa shi cewa" *adnan kaga dai nine mahaifin _adla_ ko, to babu mai rabaka da ita, kuma ina tunanin duk inda take to 'yan uwanta sun sani, dan haka zan kira kowaccensu in gaya musu halin da ake ciki na neman maka magani yanzu, dan haka yanzu zankira malam abbas , malamine sosai kuma yasan irin wannan harkan, sai ya fara maka magani* hajja da jikinta yayi sanyi kalau tace " *allah yasa adace, dan kuwa ba wanda yasan a ina akayi asirin*, mama ta karbe zancen " *hajja ai ba abinda yafi karfin addu'a, dan haka muma zamu dinga tayashi da addu'a*, nan dai Dad ya dauki waya ya kira malam, bayan sungaisa yace masa da allah akwai wata 'yar matsala a gidansa , in yanada lokaci yazo yanason ganinsa , dayake sunsan juna sosai kuma Dad yana musu alheri sosai , shiyasa yace masa to bari ayi sallahn azahar zaizo, nan dad yayi masa godiya sannan ya kashe wayar , mama dakanta ta je ta yi musu girki , _adnan_ dai yananan zaune a falon kansa a duke ya rasa abin cewa, dadin sa daya baza'a

Please Login or Register in order to submit comment