Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
sirrin ta Mahmud yace"dont be surprise baby motive d'aya muke dashi shine:inason IKLAS ke kuma kina son RAYHAN"kashe mata ido yayi Ya duba agogo 11:45 yace"kuje gida RAYHAN ku d'auko mun IKLAS dan baya nan yana yana gidan radio" Abida tace"gidan radio kuma me ya je yi gidan radio" Dariya yayi yace"ke da masoyin ki baki san activities d'inshi ba?toh RAYHAN shine R M D" Tace"kuje bayan ya huta da ita nima zan latsa dan tayi mun yariyar akwai kyau" Mugu yace"toh"sanan suka bar d'akin Zama Mahmud yayi ya d'auko juice ya zuba a cup ya saka desire tablet yasha Abida tace"yanzu dan rangonci in zaka yi sex sai ka sha wanan laillai kai yarone" Shiru yayi Dan burin shi kawai akawo me IKLAS Bayan awa biyu da tafiya su mugu said gasu sun dawo babu IKLAS Mari yayi mugu yace"ina take?" Mugu yace"a binciken da mukayi ance sun tafi lagos law school shi kuma ya zai kula da kamfanoni maihaifin shi har ta gama course d'inta A take mahmud ya kira wani me yi me investigation ya tura me hoton IKLAS yace"yana son yasan duo wani motsi NATA Abida tace"ya naga kana murna? bayan sun tafi" Yace"saboda aiki ya zo mun da sauki ki shirya zuwa Lagos ya kama mu dan a can za a fara wasan" Murmushi tayi tace"na gano bakin zaren" Kallonta yayi yace"zo toh in rage zafi da koddaden jikin ki daya sha bilicin nasan ba dadi zan ji" Karasowa tayi jiki na rawa ta rungume shi a gaban su mugu su kayi abin da zasu Wanda ba karami wuya Mahmud yasha ba amma bata gamsu ba karshe ma mugu sanda ya latsa Niko maman noorul hudah nace yanzu za a fara wasan Sai dai zan dakata kwana biyu da comment d'in ku yayi mun kad'an May be baku jin dad'i labarin ne Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ IKLAS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. πŸ…Ώ1⃣7⃣&1⃣8⃣ Bismillahir Ramanir Rahim 'Bangaren IKLAS ko suna kaiwa airport RAYHAN yace"kar ta ma nuna ta sanshi Haka ko akayi da suka sauka a lagos ya tare taxi ta zo zata shiga Yace"common tashi a nan da sauri ta tare wani mai taxi tashi tace ya bi motar su Suna kaiwa wani gida ya kai ta yace"a nan zaki zauna kuma karki kuskura ki fad'awa kowa a gida ke kadai kike zama Shiru tayi tana kallonshi,saukan mari taji a fuskar ta yace" kina hauka ne ina magana kin yi shiru,bazaki yi kneel down ba" Da sauri tayi knell down ta fashe da kuka cikin kuka tace"yi hakuri dun Allah" Yace"kice yi hakuri master daga yau kiyi ta kira na master because you are just a slave" Tace"yi hakuri master" Kud'in ya worga mata mai yawa yace"gashi duk shekarar da kika gama course d'inki ki sanar dani"ya bar gidan Tashi tayi ta zauna a kujera ta sha kuka wayanta ta d'auka tayi dialling noban minal amma har ta yanke bata d'aga ba A fili tace"kila tayi barci" dan 12:am tayi Tashi tayi ta koma bedroom ta kwanta amma tsoro ta hana ta barci kuka ta fashe dashi tana kiran daddy ta Tashi tayi tashiga toilet tayi alwala ta fara gabatar da nafiloli tana gayawa Allah damuwar ta Gari na wayewa bayan ta gama waya da many da daddy yace"ba dai wani matsala ko?ina RAYHAN d'in?" Tace"ya tafi office" Yace"toh Allah ya taimaka,ayi karatu yar baba" Tace"inshaallahu" Bayan ta gama waya da daddy ummi ta kirata tace"RAYHAN na kula dake inda ya kamata ko?" Tace"eh ummi ya tafi office" Nan dai sukayi fira daga karshe tayi suka yi sallama Islam da ke zaune kusa da ummi lokacin da suke waya ta tashi tashiga bedroom Number IKLAS ta kira tana d'agawa Islam tace"anty ina yaya?" IKLAS tace"ya je office" Islam tace"you can fool other but not me dan ko yaya baya fooling dina so tell me the truht" Kuka IKLAS ta fashe dashi ta kwashe inda sukayi ta sanar da ita Islam tace"enough zan sanar da abba a san abinyi" IKLAS tace"ki manta ki yi mun alkawari cewa zaki rike sirri na?" Islam tace"but" IKLAS ta katseta dacewa"babu but pls" Hira suka IKLAS tace"a ba nawal waya" Islam tace"taje school,pls anty ki kira minal ku zauna tare" Tace"toh"sanan suka yi sallama Islam tace"Allah ya kawo ranan da yaya zai soki,wallahi sai ya gane bashi da wayau wanan alkawarine" 'Bangaren IKLAS ko ta gama waya da Islam minal ta kirata dan ta ga miss call Minal tace"ya dai har kin shigo ne?" IKLAS tace"eh jiya na shigo,ina kike yanzu" tace ina hostel" IKLAS tace"ki had'a kayan ki kizo mu zauna tare" Ihu minal tayi tace"yanzu kuwa bani address" Abida ne zaune a cinyar Mahmud dan yanzu da Mahmud da mugu har da yaranshi tana muamala dasu amma tafi son mugu dan dashi take gamsuwa Yanzu Mahmud ya daina sex da ita dan tana irritating dinshi Kallon Mahmud tayi tace"mudex yaushe zamu lagos?karfa yariyar nan ta samu ciki ka ga yanzu watan su d'aya da tafiya" Mahmud yayi dariya yace"baki da hakuri matsala dake kenan,ki d'au ni wawane ?toh babu komai daya taba shiga tsakanin su na auratayya infact baya sonta dan yanzu haka ita kad'ai ya bari yayi tafiyarsa yanzu haka tana zama da minal childhood friend d'inta" Abida tace"ban gane baya sonta ba?a gaba na yayi ta nuna mata so ranar bikin su" Mahmud yayi dariya yace"har yanzu da sauran ki yayi dan yayi ne saboda kar mutane suyi zargin shi,sai dai IKLAS na mutuwar son RAYHAN tun shekaru uku da suka wuce batare da ta gan shi ba muryarshi kawai take ji" Abida ta zaro ido tace"toh ka ga zata iya canja shi dan ya sota tunda tana son shi" Mahmud ya ja sigarin hanun shi yace"ai ita IKLAS bata san shine R M D ba dan yana basaja kar maihaifinshi ya gane murya shi siyo wani abun canja voice a kasan waje shi yake sakawa kafin yaje studio" Abida tace"perfect game" Yace"yanzu lokaci yayi da zamu ruguza wanan auren" IKLAS ko cikin wata d'aya har tayi kiba saboda kwanciya hankali Kuma RAYHAN be nima ta kuma yana garin Lagos sai dai in an tambaye shi ita ya bada wani excuse Itama haka kullum sai tayi ways mutanen gida da nawal Islam kullum Islam ta kira ta ji ko RAYHA ya nime ta amma kullum amsan d'aya ne a'ah Minal ko ta shantake dan bata san wainar da ake tuyawa ba bata masan IKLAS tare suka zo da RAYHAN ba sai dai talura bata taba ganin sunyi waya ba Haka rayuwa ta cigaba da tafiya yau watan su IKLAS hudu a Lagos kuma RAYHAN be nime ta ba A yau ranar talata 3/3/2019 Abida suka sauka garin Lagos Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ IKLAS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to PHENA marubuciya yan biyu πŸ…Ώ1⃣9⃣&2⃣0⃣ Direct hotel suka kama nan Mahmud ya Sara masu plans da inda zasu tafiyar da komai batare da sun sha wahala ba Dare nayi Abida tayi kwaliya ta fito da troley ta tsaya bakin hanya RAYHAN ne a mota yana tuki cikin kwanciya hankali,ji yayi ya buge mutum Fitowa yayi ya duba kawai sai ya ga abida ne d'aukan ta yayi ya shigar da ita mota sai wani clinic Nan aka bata gado Dr yace"zata farka nan da 1hr. Bayan awa d'aya ta farka Dr yace"tana bukatar hutu zasu iya tafiya" Suna fitowa RAYHAN yace"iam sorry wallahy ban kula bane" Murmushi tayi tace"ba komai" Yace"yanzu ina kikayi in sauke ki" Tace"sauka na kenan a garin nan kuma na zaga hotels duk a cike yake pls ko zaka iya kai ni gidan ku wajen matar ka gobe sai in tafi" Shiru yayi na d'an lokaci itako addu'a take a ranta allah yasa ya yadar Can anjima yace"muje" Gidan shi ya kaita ya nuna mata d'aki a downstairs Kallonshi tayi tace"ina madam mu gaisa" Gabanshi ne ya fad'i dan har ga Allah ya manta da wata madam Yace"ai tana minna " Tace"Allah sarki naga watane d'azu kamar ita a wani hotel na ma d'auka tare kuke ashe ba ita bane gaskiya sunyi kama" Kallonshi tayi dan ganin reaction d'inshi Yace"wani hotel kenan?" Tace"fell at home hotel" Batare da yayi magana ba ya haura sama Wayanta ta ciro a bag tayi dialling number Mahmud Yana d'agawa tace"plan 1 executed,an samo kawar mina l kuwa?" Yace"eh gobe zata aiwatar da aikin mu bata kud'in mai yawa" Tace"good everything is going as plan" RAYHAN na shiga bedroom d'inshi ya zauna a bakin gado Yace"wato yariyar nan iskanci take yi harda zuwa hotel hmmm zan kamata ne" 'Bangaren IKLAS ko kullum cikin addu'a da azumin Monday and thursday akan Allah ya gyara lamarin ta Washe gari IKLAS ta shirya zuwa school Tace"minal ke bazaki je school bane?" Minal tace"sai 4pm evening lecture nike dashi yau a hostel zan kwana dan ina da test gobe da safe" IKLAS tace"nima 4 zan gama zan same ki a school sai mu kwana tare dan wallahi bazan iya kwana ni d'aya a gidan nan ba" Minal tace"toh" Da misalin karfe 4:30 IKLAS ta tafi makaranta su minal a wani gindi bishiya ta gan minal zaune Tace"minal baku yi lecture bane?" Minal tace"lecturer be zo ba" Zama tayi suka fara fira suna zaune sai ga Abida tazo Abida tace"ke dan ubanki bana ce ki fita harkan RAYHAN ba" Kallonta IKLAS tayi amma batayi magana ba Abida tace" dan ubanki ina yi miki magana kinyi shiru ni sarar ki ne" Tsaki IKLAS tayi amma batayi magana ba Minal ko sai kallon Abida take tana mamaki karfin halinta D'aga hannu Abida tayi zata mari IKLAS minal tayi saurin rike mata hannun yace"kina hauka ne?koko akwai abinda kike sha?da ita da mijin ta zaki wani zo kina mata kashedi" Abida tace"ke wacece zaki sa baki wallahi sai nayi sanadiya b'ata miki rayuwa yau d'inan ba gobe ba" IKLAS ne ta rike minal tace "minal ya isa haka ba abinda zata iya yi miki da Allah be yi miki ba kuma komai ya faru dake haka Allah ya kaddara" Minal sai masifa take tayi Misallin karfe 6:pm RAYHAN yaje gidan da ya bar IKLAS amma ya ga ba kowa Yace"da gaske iskanci takeyi kenan"fita yayi ya bar gidan 'Bangaren su IKLAS kuwa bayan tafiyar Abida kawar minal zee tazo Tace"minal ana niman ki a lab" Minal tace"da yamma nan lafiya ko?dan naga 5pm ake kullewa gashi yanzu 6:pm tayi" Zee tace"toh nidai lecturer yace"a kira ki" Tashi tayi tace"IKLAS bari inje yanzu zan dawo" IKLAS tace"OK" Minal nashiga lab taji an kulle ta waje ihu tafarayi amma ina babu wanda ya taimaka mata IKLAS na zaune sai ga zee ta zo da gudu tace"wallahi an tafi da minal" Cikin tashin hankali IKLAS tace"waye ya tafi da ita?" Zee tace"wanan matan da sukayi sainsa yanzu nan" Kafin IKLAS ta karayin magana wayan dake hanun ta yayi kara harda kamar bazata duba sakon ba kawai sai ta gan number minal Sako ne kamar haka:IKLAS pls ki taimake ni gani sun kawoni fell at home hotel room 202 pls ki taimakamun" Cikin rawar jiki IKLAS ta shiga taxi tace"fell at home hotel RAYHAN ne zaune a falo sai ga Abida ta shigo tace"RAYHAN alan dai matar ka yan biyu ne?" Yace"no me kika gani ne?" Tace"yanzu naga matar nan me kama da ita a fell at home dana je booking room har na bi ta d'akin da ta shiga 202" Ba tare da yayi magana ba ya d'auki key ya bar gidan IKLAS na shiga d'aki ta fara Kiran sunan minal Ga mamakin ta sai taga mahmud ya fito a toilet d'aure da towel Kafin tace wani abu ya rungumeta dai-dai nan RAYHAN ya toro kofa Shiga yayi yaja hanun IKLAS ya fita da ita Mota ya kaita ya sakata ciki Suna kaiwa gida ya...... Team IKLAS kuyi hakuri wata rana sai labari Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ IKLAS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gougeous,intellingent,and expert writers,we are the best among the rest. πŸ…Ώ2⃣1⃣&2⃣2⃣ Suna kaiwa gida RAYHAN ya jawo ta sai falo wurgi yayi da ita ta fad'i kanta ya bugi bango Tace"dun Allah kayi hakuri wallahi ba abinda kake tunani bane" Ciro belt yayi ya fara zane ta tana ihu har sai da ta sume Yace"shegiya yar iska no wonder na sane ki ashe ba haka kawai da dalili"ture ta yayi ya fita ko damuwa be yi da halin da take ciki Minal ne a kwance a lab ta ci kuka ta gaji ta hakura ta kwanta dan dare yayi 'Bagaren mahmud da Abida murna suke yau RAYHAN zai saki IKLAS Washe gari around 7:am cleaner ya bude lab ya ga minal kwance Tana ji an bude kofa dagudu ta fita ko sauraren cleaner batayi ba Taxi ta tare ta shiga sai gida Tana shiga ta gan IKLAS kwance a kasa a sume ihu tayi ta fita ta nimo taimako aka kai ta asibiti Bayan kwana uku cikin ikon Allah IKLAS ta samu lafiya bayan ta sha ruwa uku 'Bangaren Abida kuwa tana kwance parlour RAYHAN ya sauko yace"ke yaushe zaki wuce ai na ga an gama seminar bakin garin sun fara tafiya nasan yanzu zaki samu room a hotel Tace"yi hakuri nasan na takura ka inshaallahu zan tafi anjima Abida a ranta tace"sai na lashi zumar ka kafin in wuce" on 7/3/2019 Misalin karfe 4:pm Abida ta shirya cikin wani shegiyar short gown da shi da babu duk d'aya,ta shiga bedroom d'in RAYHAN yana kwance hayewa gadon tayi tafara romancing d'inshi Cikin barci ya ji kamar ana tab'a shi da sauri ya farka ya gan Abida tana kokarin kissing d'in shi ai da sauri ya mike ya sinka mata mari da d'auke mata ji na wasu mintuna Belt ya d'auko ya fara zane ta ihu take tana cewa"RAYHAN dun Allah kayi hakuri bazan kara ba wallahi son ka nikeyi shiyasa" Ko sauraren ta be yi ba ya cigaba da zane ta sanda ya had'a mata jinin da majina ya ja ta waje yayi wurgi da ita Ya nuna ta da yatsa yace"daga yau kar na kara ganin ki kusa dani dan natseneki mazinaciya" Tashi tayi da k'yar tace"dun Allah ka soni babban burina ka aureni" Dariya yayi yace"Allah ya kiyaye in auri kariya irinki wallahi na ratse da mahalici na banzan aure ki ba koda mu biyu muka rage a duniya" Kallonshi tayi taga babu alaman wasa a idonshi kuma ga tsanar ta a kwayar idonshi Tura ta yayi zai kulle kofa tace"toh ka bari in d'auki kayana ka ga kamar a sirara nike ga mutane sun fara taruwa" Yace"dama kunya kike dashi ki bar nan kafin na hallaka ki" Shigewa yayi ya barta tsaye tace"wallahi sai na d'au fansa abin da kayi mun inda ka wulakanta ni a idon duniya toh nima sai na wulakanta ka yanzu ban yadar damu da ka aure ni ba dan nasan haka ba zai faru ba dan nagani a kwayar idonka" Yana shiga ya zauna sai ga kiran ummi ya shigo wayar shi yana d'agawa tace"bawa IKLAS wayan kuma bana san kace baka gida" Yace"ummi ai ke bari mu gaisa ko?" Tace" kana haukane?ka gaugauta bawa IKLAS ways inma baka gida kaje yanzu na baka minti 30" IKLAS ne zaune a gadon asibiti minal tace"yau sai kin fad'a mun gaskiyar abin da ke damun ki" Kuka IKLAS ta fashe dashi ta kwashe komai ta fad'a mata harda dukan da yayi mata Ai cikin kukan tausauyin ta minal ta sinka mata mari guda biyu lafiyayyu ta jijjiga ta Tace"akan wani dalili zaki bari namiji yayi miki wanan wulakanci IKLAS you are a disgrace to womanhood IKLAS ko sai kuka takeyi Wasu mata biyu nagani a ward din suna bawa marasa lafiya taimako d'aya tasaka hijabi har kasa d'aya kuma tayi rolling da babban mayafi sai kallon minal suke inda take ta masifa Mai hijabin tace wa mai gyalen wancan kamar minal muje mu ga me ke sata wanan masifan Suna zuwa minal ta rungumo mai hijabin tace"lah anty EESHA (na littfin EESHA)me ya kawo ku lagos? " Eesha tace"samimar nazo da farsha itama kairat da sadiq (Auran wata d'aya na anty pheena) Minal tace"toh ina yaya farhan yake yanzu nan?" Ita dai IKLAS sai kallon su take EESHA tace"ai suna hotel yau ma zamu koma muka ce bari mu zo mu taimakawa marasa lafiya kafin mu koma Minna,amma meke faruwa ne naga kina ta fama fad'a haka? Minal tace"hmmm nan ta kwashe komai da ta sani ta gaya mata" Anty kairat tayi murmushi tace"ke haka kike da hakuri kika bari namiji na gara ki toh in barci kike ki farka" Minal zatayi magana sai wayan ta yayi kara ta d'auka tace"islam wai menene kike faman damuna ne?" Islam tace"yi hakuri nakira layi IKLAS ne amma baya shiga shiyasa na kira inji ko lafiya" Minal tace"munafuka Inda yayan ki ya kashe ta da zaki San ba lafiya ba" Islam tace"me ya farune?dun Allah bata wayan" tsaki tayi Kashe wayan EESHA ta kalli IKLAS tace" ke wawiya ce kamar wanda bata da gata zaki tsaya namiji ya wulakanta ki bama shi kad'ai ba har tsohuwar budurwar shi" KAIRAT tace "kalle ni nan san da na tashi tsaye muka shirya da mijins kai inta kaice miki sanda yayi jinya a asibiti na saurare shi" EESHA tace"kalle ni nan baka rami daru mukayi da farsha ba kafin ya sauke girmar kanshi toh yau inki cika mace nayi challenging ki da ki nunawa RAYHAN ke cikkaiyar ya macece mai ji da kanta,ki nuna me shiru da kikeyi ba tsoro bane ladabi ne kawai da biyyaya iyaye Da sauri IKLAS ta kalleta EESHA tace"yau ina son ki bani aron wanan IKLAS d'in mai hakuri da kawaici zan aike ta wani wuri mai nisa nikuma zan baki wata sabuwar IKLAS mai rashin mutunci da sanin yancin IKLAS da bazata d'auki raini a wajen RAYHAN ba balle wata abida" IKLAS rai ya b'aci tace"anty EESHA ni IKLAS nayi alkawari bazan tab'a d'aukan rainin a wajen ko wani d'an namiji ba enough" KAIRAT tace"good" EESHA tace"yaushe zaku dawo minna?" Minal tace"nan da 2month" EESHA tace"toh da kun shigo ku nime ni" KAIRAT tace"ga card d'ina inki na niman Karin bayani inji kira" Godiya IKLAS tayi musu sanan suka rabu Masu karatu toh ya za a kare ga EESHA da KAIRAT sun shiga lamarin Niko nace RAYHAN you are in bunch of trouble Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ IKLAS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intellingent, and expert writers,we are the best among the rest. Note:jiya ansamu confusion wajen number har wasu suna gani kamar mistake nayi toh ba mistake bane dan page biyu na toro 19/20 /21/22 in baki karanta 19 20 ba ki koma baya ki karanta dan zatayi miki amfani nan gaba kuma kuyi ta lura da inda Nike sa date dan kar ku rud'e a nan gaba(🀣🀣🀣🀣)I laugh in China)πŸ’žπŸ’žAyish ta tayani dariya πŸ…Ώ2⃣3⃣&2⃣4⃣ Bayan tafiyar su EESHA sai ga Abida ta shigo asibiti direct wajen IKLAS tayi Tace"ke ya jiki dan nasan ki daku wanan kad'an daga sharri na kenan" Harararta minal tayi tace" ai ta Allah bata ki ba yar iskar banza yar iska wofi" Abida ta nuna minal da yatsa tace"ke bada ke nike magana ba da wanan yar iska nike yi" Kallon IKLAS tayi ta nuna ta da yatsa tace"ke dun uban ki ina magana kin share ni" Ai a fusace IKLAS ta mike ta kama hanun abida ta juya shi baya ta matse mata wuya wanda sanadiyar haka Abida ta kasa numfashi Tace"ke karamar yar iska ce wallahi dan ni nafi karfin ki kariya mara aji dan wallahi ni nafi karfin inyi using cheap trick dan inyi miki sharri,kuma daga yau karki kara zagin ubana" Cikin azaba Abida tace"sake ni toh" Tureta IKLAS tayi ta fad'i minal ko sai kallon mamaki take yiwa IKLAS a ran ta tace"dama mai hakuri bai iya fushi ba Mikewa Abida tayi tace" ni kika wulakanta haka?toh wallahi sai nayi miki abin da har ki mutu bazaki mantawa ba" IKLAS tace"karya kike yi,ba abin da zaki iya yi mun mahalici na bayi mun ba,ni sunana IKLAS wato (kadaita Allah)wanda shi kad'ai nike bauta me ba mutum ba" Abida zatayi magana IKLAS ta katse ta dacewa"hey lower your voice before i cutoff your tongue" Mamaki ne ya kama Abida cikin mamaki tace"wallahi sai nayi sanadiyar kashe miki aure sai na zama sanadiyar zamar dake karamar bazawara,ai dama ba son ki yake ba" Dariyar rainin hankali IKLAS tayi tace"nikuma nayi miki alkawari sai na wulakanta ki a idon duniya irin wulakanci da kowa sai ya guje ki,mutane su tsene ki wallahi sai nayi sanadiyar shiryuwar ki,maganan baya sona kuma na baki nan da wata d'aya kacal RAYHAN zai so ni irin son da wani namiji ba taba yi wa y'a mace ba" Abida tace"nikuma kafin lokacin na tarwasa farin cikin ku daga ke har shi" IKLAS tace"hmmm a lokacin karshen ki zai zo,dan lokacin zaki fara fuskanta kalubale" Abida na Baron asibitin ta kira Mahmud a waya tace"ni nafasa auren RAYHAN dan nasan bazai taba aurena ba,amma sai na tarwasa rayuwarshi sai na kunyata shi a idon duniya" Mahmud yace"komai zaki yi mai kiyi amma karki kuskura ki tab'a IKLAS" Tsaki tayi ta katse wayar 'Bangaren RAYHAN ko tun lokacin da ummi ta kira shi tace ya baiwa IKLAS yake niman ta amma shiru yaje gidan da ya barta bata nan ya koma hotel shiru ga ummi tasa shi gaba sai ya baiwa IKLAS waya wanda karshe kashe way an yayi Ganin dare yayi ne ya fara tsorata tunani yake yi yanayin da ya barta ko mutuwa tayi Haka yayi ta yawo a gari har dare yayi ya dawo gidanta ya kwana Washe gari ya kama monday ranar likita ta sallami IKLAS Direct gida ta tafi dan minal daga asibiti ta tafi school kasancewar tana da test Tana shiga ta gan shi kwance a parlour Confidently ta shiga ciki tayi kamar bata ganshi ba har zata haura sama ta ji yace"ke zo nan" Ko kallon inda yake batayi ba ta cigaba da tafiya Yace"ke ba dake nike ba?" Still bats juya ba tashi yayi da gudu ya haura matakala ya janyo ta Yace.......... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ IKLAS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. πŸ…Ώ2⃣5⃣&2⃣6⃣ Yace"ke bada ke nike magana ba" Kallonshi tayi a wulakance tace"ai sunana bake bane kuma banga dalilin dayasa zaka kirani ba malam" Mamaki ne ya kama shi cikin mamaki yace"hmmm lallaui kam wuyar ki ta isa yanka,wato iskanci ki ya kai har kwanan gida kike zuwa ko" Tace"eh ina ruwan ka ku jikina nike rabawa a waje ai ba damuwar ka bane" Yace"toh wallahi baki isa ba ni kike gayawa magana?" Tace"an gayama sai ka d'au mataki" Tsaki tayi ta juya zata wuce ya jawo ta har ya d'aga hanu zai mareta Ta rike hanun shi girgiza kanta tayi tace"ba wacce ka sani bane domin wacan wanda ka saba zalunta ta dade da mutuwa wanan sabuwa ce wallahi inka yi kuskuren tab'a ni sai nayi sanadin da iyayen ka zasu sltsine ma dan sai na gayawa Abba wulakancin da kayi min daga farko har karshe wanan alkawali ne" Sake me hanun tayi,ta shige bedroom d'inta Jiki a sanyaye ya sauko ya zauna a parlour yana mamaki gut d'inta how come tayi growing wings suddenly Kara wayanshi ne ya dawo dashi daga duniyar tunani Dubawa yayi ya ga ummi ne ya d'aga Ummi tace"wai yaushe na zama sa'ar wasa ka tun jiya nace ka bawa IKLAS waya inji murya yar mutane shine kake tayi mun wasa da hankali" Yace"yi hakuri ummi na bari in kai mata" Haurawa sama yayi ya shiga bedroom d'inta amma bai ganta ba har zai fita yaji motsin ta abayi zama yayi a bakin gado yana jiran ta

Chapter 3 of 11