.shikuwa sir Aliyu milk din shadda ce yar ciki da babbar Riga yasaka tasha aiki da dark brawn din zare ga hula da agogo dark brown sai wani fitinannan k'amshi ketashi ajikinsu.
" gaba dayansu suna cikin farin ciki."
driver dake jansu yyi parking kasancewar an iso gun da za'ayi kamun.
Gaba daya gun yasha decoration din kayan kamu yyi kyau abun sai Wanda yagani. Ga wayayyun mata nan gefe suna azaune kan fararan kujerun dke gun.ga DJ yasaki kida abin gwanin sha'awa.
"waigowa Nayi naga su Fatima aminiyar amarya sunsha kyau har sun gaji ko wacce da saurayinta lik'e da ita.
MC ne yafara magana akan asaurara ga amaryar da ango, had'e da kawayensu sun iso gun.
Bbu bata lokaci Hafsat da Aliyu suka fito dg cikin mota ,wow kunga yadda couples din sukayi kuwa,atake masu video da photo suka fara aikinsu,aminin ango watao yaya Ahmed Yana tare da salmarsa gefe Yana ganin amarya da ango sun fara tafiya yaramasu b'arin kud'i ,sai lik'i yake musu da dollars. nan sauran abokansa irin su Nuraddeen nah Zarah SONE da sultan na raudat RAMIN MUGUNTA da mubeen na mubeena ,suma suka cigaba da yimusu barin kud'i.shikuwa ango hannun Hafsat nacikin nasa yarik'e gam kamar za'a kwace masa ita.
" bayan sun isa gun dasu zauna kowa yanatsu MC yasaki kid'a."
Nikuwa nashamamakin ganin yan NIDA D'ALIBATA fans grps 1,2,&3 duk gurin anata hidima dasu wasu nacin abinci wasu rawa wasu kuma sai kallon sir Aliyu da Hafsat sukeyi.
Araina nace nasan dai bestie nah ce ta gayyatosu ko mmn sultan, su Auta dasu Mrs tajuddeen da maman Zarah miss y sai rawa suke ba kunya,inaganin haka naja bestie nah da mmn sultan Muka kutsa cikin masu rawa.
Bayan an dan cashe ,aka bukaci ango da amaryarsa su fito su taka .
"Anankali sir Aliyu yatashi had'e da mikar da Hafsat yasa hannunsa yazagaye k'ugunta ,suka nufo gun rawar,itakuwa sai kunya takeji ganin yadda sir Aliyu keyi.shikuwa ko ajikinsa,nan fa fili yacakude anata rawa da lik'i .
" itadai Hafsat ba tayi rawaba sai tayi tsaye ,"sir Aliyu yarik'e mata hannuwa dan su d'an taka amma tak'i yarda da hakan.koda yaga haka sai yadan sunkuya yarungumota had'e da yima ta rad'a akunne ,ankuma me photo yacigaba da daukarsu.
Bbu musu tad'an taka sai abun yaba tsari mai kyau.
Shikuwa kamal dke gefensu shida Zakiyya suna rawa,yasha mamakin ganin hafsat ce amaryar. Sai yanzun yagane cewa abubuwan da sir Aliyu ke nunawa abaya kishintane kawai bawani abu ba.
bayan anci ansha anrak'ashe sannan akatashi dg gun kamun amarya.
Hafsat kuwa agajiye ta koma gida ,saima ta kashe wayarta dan tasan sir Aliyu Yana iya kira yyita mata maganganun dabata fahimtar meyake nufi.
Gaba daya gidansu Hafsat yacika da baki yan biki,ga sa'ada da Zakiyya da Fatima suma duk nan zasu kwana sbd gobe dinner.
Agidansu sir Aliyu kuwa can ma cike yake da baki dan gaba daya abokansa can suka sauka.
Ayanxun haka suna zaune ,bayan sunci abinci, nuraddeen ne yakalli sir Aliyu yace kai sarkin miskilanci gsky labi a hankali da yarinyar mutane wlh dan duk inda tsohon tuxuru yake wlh sai yyi fitina da lik'ewa mace.yaya Ahmed ne yakece da dariya had'e da cewa hmm ai friend bazaiyi hakaba sbd yarinyar dalibarsa ce kaga inyanuna hakan ai saita rainasa.tsaki sir Aliyu yaja yace kudai yan iska ne wlh wato kunsakamin ido ko?
Yacigaba da cewa eh naji dalibata, gashikuma NIDA D'ALIBATA munzama mata da miji,kaifa da ka kasa karban hakkinka gun zarah Saida kayi ciwon karya tukum ta yarda dakai,yafad'a Yana nuna nuraddeen.
Yar dariya sultan yyi dan tunda suke surutunsu bece komai ba,ayayinda mubeen ke kwance idonsa alumshe,sir Aliyu ne yakalli sultan had'e da hararansa yace mlm dariyar me kake?
Kaidama gara kowa da kai ,bacin kagama kurin raudat tamaka kadan bata iya daukarka sai gashi kasumar mu da y'a .
Murmushi sultan yyi yace eh naji,aikai m...... Tsaki sir Aliyu yaja yace malamai dan ALLAH kurabu da in da surutunku nakira dultin
[1/7, 11:23 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
Story & written by mmn fareesa
๐
ฟ99&100
Bayan mubarak yyi parking, yashige ciki.mummy yasamu zaune aparlour nan takarbesa cikin sakin fuska bayan sun gaisa yyi shiru kansa aduk'e."tunani mommy keyi",na dalilin zuwansa duk da tasan yanzun sun natsu sosai sai ranta yabata k'ila zumunci yazo.jin shirun tayi yawa yasa ta kallesa tace yayadai mubakar? naga kayi shiru kak'i magana.
"Cikin jin kuny a " ,had'e da Sosa kai yace ba komai mommy, um...um..dama sa'ada batanan?naga gidan yyi tsit ba kowane?
"Murmushi mommy ta yi tace ah ah sa'ada nanan!su kabeer ne basu nan ," bara naturo maka ita."takawo maka ko drinks ne wani dad'i yaji sosai aransa,saidai abinda bai saniba mommy ta harbo jir
ginsa.kuma taji dadin hakan tunda Zakiyya bata auri Aliyu ba ,aigara ayi da Mubarak da sa'adar ko zumunci yasake kulluwa.
"Ahankali ta je tasami sa'ada a dakinta", tace taxo ga Mubarak can ta kai masa drinks.cikin tura baki ta nufi kitchen dan cika aikin mommy. Amma tunani take to meyakawo yaya Mubarak gidan har za'a wani ce taje ta kai masa drinks Bacin ga masu aiki nan agidan .
Itafa ko can da ,gaisuwa kawai kehad'ata dashi ,bayan ita ko fira basu tsayawa suyi.
da wannan tunanin ta isa parlourn tayi sallama suna had'a ido taji fad'uwar gaba, ga wani murmushi dayaketa yima ta.bayan sun gaisa harta zuba masa drinks din yasha ," sukayi shiru."babu Wanda yace wani abu cikinsu.
*can Mubarak yace baby sa'ada inbadamuwa ?"muje kirakani anguwa.
Turo baki tayi tace um um nidai bazaniba,hakan datayi yabasa dariya dan yanason mace shagwab'abb'iya.
Nan dai yyita janta da fira hartasaki jiki suna fira da fara,a dazai tafi yace wai dole sai ta rakasa.
Bbu musu tabisa,Saida zai shiga mota ya kalleta yace ILOVE You so much my angel.
Zaro ido sa'ada tayi hade da xurawa cikin gida aguje tana dariya,shikuwa murmushi yyi yashige motarsa Yana tunanin k'ila bazai sha wahalar shawo kantaba.
Itakuwa sa'ada mamakin kanta take ,dan tasan eh beda wata makusa amma sai ta ja ajinta sbd tanaso taga nmj ya rude akanta yana mata wani so nadaban.
"Tunawa tayi dasu Hafsat", afili tace soyayyarku na birgeni.
***** ****** ******
Bayan kwana biyu har ankawao lefen Hafsat,masha Allah komai yaji anyi kaya na kece raini, abin sai sanbarka.
Ayanxun haka ,Ahmed Nasir wato aminin ango kuma yayan babbar k'awar amarya ,yasaka Fatima suje suyi list din event din dasazuyi,dan abun yagabato.
Bangaren su Laure kuwa,bayan sunje asibiti duk taimakon daya dace su bata,sun bata bata farkaba sai washe gari, ta tsorata iya tsorata data ganta da k'afa daya sai kuka take hade da fara nadaman abinda tayi arayuwa.
Nan ta bada address din mlm aminu ,dan asanar dashi.
" haka kuwa akaje akasanar da shi halin datake ciki".
Wanda dama yana gab da fara bincikar ina taje kwana2?bata gida har yaranta na tambayarsa tana ina?
Da har yak'i xuwa Saida mairo ta nuna masa bacin ranta ,tukum sannan ya yarda zaije nan yadauke amashin sukaje asibitin.
Bayan sunje sunga halin datake ciki ,tabasu tausayi har kuka Saida mairo tayi dan tsabar tausayin Laure.
Nandai abinda yaka mata mlm aminu yyi ,yyi suka dawo gida sukabar danginta na kula da ita.
Hakafa al,amurra suka kasance inda yanzun haka, Zakiyya, Fatima, Hafsat, fa sa'ada sunxama k'awaye sosai bbu mejin tsakanunsu,dukda dai gsky Zakiyya ta girme musu sosai dan ita 200label take ,sukuwa yanzun zasu 100label.
Tsakanin Mubarak da sa'ada kuwa ,ta wahalar dashi,bawan Allah har yar rama yyi saiyaje gidansu sau ukku arana amma sa'ada bazata bari su had'uba,ta taboye jota rufe part din ta."tun sir Aliyu be saniba haryagane Mubarak yakamu da son sa'ada .amma yalura tana mugun ja masa aji.
Ayanxun haka shine zaune a parlourn gidan shidasu kabeer suna fira, yace wa kabeer yakirata ,bbu irin lallab'war da kabeer beyiba taki xuwa,hakan yasa ransa baci yaje yasanar da sir Aliyu kasancewar yana gidan.
Cikin bacin rai hade da tsawa sir Aliyu yyi mata dayaje dakin hade da cewa tagaya masa inbatason Mubarak shi akwai wacce XE hadasu da'ita.
Ai tuni sa'ada ta aje Jan aji ,tace wlh yaya inasonsa.
Tsaki yaja yace kuma kike wahalar dashi haka ko ?hmm kekika sani.
Nan dai sa'ada taje gunsa suka ida daidaita Kansu.
________________
Akwana atashi bbu wuya gun uban giji yau dai aka fara event din bikin sir Aliyu da Hafsat.
Wa'azine farko kuma gidansu Fatima za'ayishi,kasancewar Hafsat canta koma umman su Fatima na kula da ita ,kuma can ake mata dilka .
Hafsat ta sha gyara tayi kyau naban mamaki,dama abinka damai kyau ga wani k'amshi daya kama jikinta na musammun.
Tun kafin afara wa'azin sir Aliyu ya aiko kabeer yakawoata had'add'iyar waya mai tsada wadda zasu rika jin murya juna kafin aimasa ita.
Shikuwa dama kabeer haka yaso ,kodan yaga fatimarsa,kodaje haka ya lik'e ma Fatima sai gab da la'asar ta lallabasa yatafi gida da zumar zai dawo da dare,Dan kabeer abin nasa bbu kunya har cikin gidan su Fatima yake shiga kasancewar abban su Fatima abokin daddyne.
Bayan la'asar ,malama tazo tasha wa'azi akan xaman aure da hakk'ok'insa ,duk jikin Hafsat yyi sanyi takuma kara tsorata.
Da haka akatshi dg gun wa'azi da xumar gobe kamu.
Sir Aliyu kuwa ango yyi kewar babyn sa Hafsat,yanzun haka kiranta yyi awaya tana d'agawa tasaka masa kukan shagwaba rta me rikitasa,ita adole sai yazo yaganta kuma yasiya mata ice cream.
Kashe wayar yyi dan bazai jure jin wannan abubuwan datake ba dan zai iya shiga wani yanayi,tashi yyi yanufi parking space yadau motarsa yaje yasiya mata ice cream in sannan yanufi gidansu Fatima dan yasan tana can......
Share pls
[1/7, 11:23 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
Story & written by mmn fareesa
๐
ฟ97&98
b'angaren su sir Aliyu kuwa,koda suka isa gida ,duk aka zauna a waiting parlour anahira da farin ciki. "Sir Aliyu da yalura",mama mairo najin nauyinsa dan taki sakin jikin ta ma gaba daya.
Hakan yasa yabar parlourn yakoma part din sa." Aikamar jira kabeer yake yafita".kasancewar kabeer bawata kunya gareshiba,yakalli mommy yace mommy nifa inada mata!gsky azo ayi bikin yaya ko anyi nawa,Allah kuwa dan amatse nak...dakk'uwarda mommy ta yi masa yasashi kasa ida maganar.
"Mairo kuwa y'ar dariya tayi", tace ah ah mommy aibakya hanasaba xonan kagayamun wacece y'ar tawa.mommy ta harareshi tace hmm kedai rabu da marar kunya ,bama kacewa kasami wadda zaka aura,ah ah matarka ma gaba daya.
" dan rashin kunya ko?"sunkuyadda da kai yyi hade da mik'e wa yabar parlourn mairo kuwa sai murmushi take.sa'ada tayi saurin cewa wlh mommy Fatima ce yaya kabeer keso kawar Anty Hafsat.
Cikin sakin fuska mommy ta ce hmm Allah yasa alkhairi, mairo tace ameen.
Sir Aliyu kuwa yanacan yana aikin nasa wato tunanin Hafsat dan ji yake kamar yakoma yasake ganinta,amma daya tuna d'azun ta wani share shi, saiyaji yafasa zuwa ma gunta duk da yasan kunya takeji.
Tashi yyi yafito dan lokacin lunch yyi nan yaje yasami kowa a dining area suna lunch ,ai yana zama mairo ta tashi dg gun.
"Murmushi mommy ta yi",tace oh ni kinmaida babana sirikinki dg gani sa har kintashi.
Kallonsa mommy ta yi tace kaje part din ka sa'ada zata kawomaka kaga mamarku najin kunyarka.
" yar dariya yyi yace to natafi".nan sa'ada tayi serving nasa takai masa a part din sa.
Bayan anyi lunch mommy ta saka mai kitsonta ta yarfa ma mairo kananun Kitso dama gata da gashi masha Allah yy kyau sosai sannan akayi mata lalle ja ."aitake mairo ta fito a amarya. "
Sannan mommy ta bada mata sabbin dinkuna ayi mata .
*******************
Washe gari da misalin karfe 12:am aka sake d'aura auren mlm aminu da mairo.
"Ak'ofar gidan senator."
Bayan angama ne senator yakira sir Aliyu yace yaje gidan mlm aminu yaduba girman d'akin da za akai mairo ciki.yaje yasa ayimata jere ,kasancewar sir Aliyu fannin Carpenter yakaranta kuma yanada company.
"nan yace to"
Yaje yadauki mota yyi anguwarsu Hafsat.
Agidan mlm aminu kuwa tun 10nasafe Laure ta tattara duk wasu kud'ad'e nata ta nufi gun boka mai yankan wuk'a.
Shikuma mlm aminu murna shar ,aransa dan haka yasa masu aiki suka rushe d'akin Hafsat aka had'a da wani fili dke kusa da dakin akafara ginawa mairo bed room da parlour.
"Ita kuwa Hafsat tana gidansu Fatima."
Koda Sir Aliyu yazo ,bayan sun gaisa da baba yyi masa bayanin xiwansa,nan suka shiga yaduba komai.
"Bayan yagama ,yaga bega Hafsat ba dukda dama bayaso ta zauna gidan sbd ga masu aiki."
Yanaso yatambayi baba ta na ina ? Amma yanajin kunya .da hakadai sukayi sallama yafita, Dede bakin k'ofar fita daga gidan suka had'u da Hafsat saura kiris tafad'a jikin sa.
Tana ganinsa ta fasa shiga ta sunkuyadda kanta had'e da rufe ido.Ku ra mata mayun idanunsa yyi yanajin wani sabon sonta nashigarsa,jiyake kamar ya janyota jikin sa amma yanaganin rashin dacewar hakan.
"Itakuwa ranta bata yyi",sir Aliyu yyi tafiyarsa da sauri ta bude idonta caraf idonta cikin nasa.da sauri yace my Hafsat meyasa kike guduna?
" cikin sanyin murya tace kayi hkuri yaya "bazan sakeba.
Murmushi yyi yace muje mota mu gaisa ko? bbu musu tabisa ,bayan sun zauna yakalleta yace mekika shirya na bikinki?" Shiru tayi",tana maimaita bikinki a zuciyar ta.catake tabbas bayasona dan da yanasona zai ce bikinmu.
"batare data kallesaba", tace babu abinda na shirya.yace meyasa?
" ahankali tace sbd banshirya aurenba."
da sauri yace bakison auren kome,?tsintar kanta tayi da cewa eh.
Atake yaji mugun fad'uwar gaba had'e da bacin, aziciyarsa yace wato yarinyarnan bata sona kenan.
"Atake idanunsa sukayi jajir atsawace yace ok bakya k'aunata kenan ko? To kije gun Wanda kikeso ni zan tafiya.
" atsorace ta kallesa ganin yanayinsa dan batayi tunanin Wannan y'ar maganar zata b'ata masa rai,atsawace yace get out!
"cikin kuka Hafsat ta fita dg motar".
Shikuwa atsiyace yabar gun,ikon Allah kawai yasa yadawo gida lfy.
gaba daya cikin damuwa sir Aliyu yayini dan ya yarda Hafsat bata sonsa,saidai ya d'au alkawarin sai ya cusa mata sonsa sannan zai nuna mata shima yanasonta.
b'angaren Laure kuwa taje gun boka mai yankan wuka kuma yabata maganin dazata zubawa mairo ta tsallaka ,inta tsallaka to xata haukace,shikuma mlm aminu tazuba masa abinci to zai koma mijin tace.
" cikin murna ",ta nufo gd, kasancewar tana cikin farin ciki yasa tazo tsallaka titi bata lura da kyauba burinta taje gd ta aikata bak'in nufinta.
Atake babbar mota ta bigeta ,had'e da take mata k'afa daya ,atake kafar ta gundule ,cikin tsananin azaba Laure ta suma batasan inda kanta yakeba.
Wanda yakade ta yyi asibiti da ita.
________________
Washe gari byn sallar la'asar sir Aliyu yaje da ma aikatansa suka hau shirya d'aikin mairo kasancewar da dare za a kawota.
" dukda yanajin haushin Hafsat Amma ganin be ganta ba yasa sai yan waige waige yake a cikin gidan amma bata nan".
Gab da zasu tafi ta shigo gidan da yuni foam na islamiya jikinta ,kallo daya zaka mata kasan tana cikin damuwa.
"Wani irin tausayinta yaji," tunawa yyi itafa yarinyace abinda aka koya mata dashi zata tashi.
Itakuwa tanaganinsa ta nufo gunsa, inda yake zaune a tsakar gidansu, ta duk'a ta gaishi,fuska ba walwala ya amsa ,"ahankali tace dan Allah yaya kayi hkuri bazan sakeba ."
Murya kasa kasa yace ba komai yawuce goge hawaye nki,bbu musu ta goge.had'e da zama a gefensa cikin yarinta tace yaya yimun murmushi ka mana .
Kallonta yyi yamak'e kafad'a kamar wani yaro,yace um um bazanyiwa wadda bata sona murmushiba.
Shagwabewa tayi ita a dole sai yyi mata mata murmushi ganin ta fara dire dire yasashi jin wani yanayi gakuma masu aiki hakan yasa yyi mata,itama tayi masa so take sukadawo kamar bbu abinda yahad'asu,nan yajata sukaje suka siyo ice cream, cikin motar suketa shan abinsu suna firansu ta masoya har masu aiki suka gama ,dazai tafi yaga Hafsat bata wani nuna damuwa ba zaitafi,hakan yasa yagane dan mama zata dawone,kafin yyi magana har tace masa yaya wai yaushe maman zata dawo?
"Murmushi yyi yace sai nan da sati biyu."
Cikin zaro ido Hafsat ta ce Allah ban yarda,yar dariya yyi yace tsokanarki nake,murmushi tayi tace ainasan mommy bazata bariba ma tafad'a hade da fitowa dg motar tana yima sir Aliyu gwalo,kallonta yyi yanuna kansa yana cewa Niko?
"Murgud'a baki tayi tace eh din".
Kwafa yyi yace hmmmm haba yarinya zaki zo hannuna ai saura 13days bikin,zankamakine, yafad'a hade da Jan motar yyi tafiyarsa,itakuma ta yi shigewarya gd mamakin maganarsa ,tunowa tayi da sex ai atsorace ta rufe bakinta ,afili tace aibama haka yake nufiba yana nufin ya horani ne ai daga gani yaya ba ruwansa.
Ana gama isha'i mummy tarako mairo dakinta,hade dayimata nasiha gakuma sha tara ta arxiki data had'a mata.nan mairo dan Dadi har hawaye tayi tana godiya.
"""" dazasu tafi mommy ta ce mata jibi za'a kawo lefen Hafsat.nan kowa ya watse akabar mairo da Hafsat sunajin dadin ganin juna suka hau firar yaushe gamo.
Koda mlm aminu yadawo beyi mamakin ganin laure bata gidanba dan dama ko fits zatai bata wani tambayarsa.
Hakan yasa yyita hidimar sa da sabbin iyalinsa.
***** ***** *******
Mubarak ne zaune saman motarsa ,dan abbansu yabasu motarsu shida zakiyya ganin sun shiryu.tunani kawai yake dan acikin kwana biyunnan wani mugun son sa'ada yashigesa saidai yana tsoron furtawa duk da kowa yasan yanatsu,amma aganinsa kamar Aliyu bazai yardaba kuma itama sa'ada baza ta soshiba.
Gajiya yyi da zaman can ya yanke shawarar xuwa gidan yaga ,sa'ada koxaiji sanyi aransa.
Part dinsa ya wuce yadauki babban wanka, yafito cikin dark blue in suit yasharce gashin kansa da sajensa yafeshe jikin sa da turare yafito dg part din sa.
"Awaiting parlour yaga mommy nsu zaune ", da sauri ta kallesa tace my son sai ina ?naga kasha gayu haka.
Cikin jin kunya yace mommy kiyimun addua zance zanje ,Allah yasa yarinyar tasoni,dan yau nike so ingabatar da kaina gunta.
Jikin jin dad'in takusa samun suruka tace to my son insha Allah ma zata soka dan yadda kake haka babu yarinyar dazakace kanaso tak'ika .
Murmushi yyi yace mommy aibadole ne saika birge kowa bace,yafad'a hade da ficewa dg gidan yanufi gidansu sir Aliyu....
Share pls[1/7, 11:23 PM] El-hajj:
[1/7, 11:23 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
Story & written by mmn fareesa
๐
ฟ103&104
Tsaki sir Aliyu yaja yace malamai dan ALLAH kurabu dani da surutunku nakira sulti nah wayar akashe kukuma kundameni,damekuke so naji ne?
"" gaba daya suka saka dariya ,"shidai mubeen betanka ba .nankowannansu yakira sahibarsa tukum sannan suka kwanta bacci.
Ango kuwa kinjin muryar sahibar tasa yasa duk yaji bbu Dadi , haka dai ya kwanta .nikuwa nace inkayi hkuri jibi tana gidanka.
Washe gari haka akayita hidima da jamaa, harxuwa marece .
Cikin gidansu Fatima na lek'a ,ainasha mamakin ganin irin kyawun dasukayi Hafsat hartagaji da kyau saidai ace masha ALLAH.
Farar arebiat gownt ce yar kanti jikinta ga milk post da takalmi masu mugun tsini tasaka.
"gaba daya bakin get din gidansu Fatima cike yake da motoci."
Wata arniyar jib ce baka aka Parker ak'ofar gidan bakowa bane face ango ,cikin takunsa na k'asaita ya fito dg motar fararan suit ne ajikinsa yawani kyau na musammun ga suman kansa da sajennan sunsha gyara , fara'a ce kwance a fuskarsa sai murmusawa yake wad'anda suke ganin murmushi namasa wahala yau sai gani suke suna mamakinsa. yakutsa jama'a dan da kansa xeje yakamo hannun abarsa.
"har cikin parlourn gidan yasaka kai". Adedenan kuma suma su Fatima sun sakata tsakkiyarsu zasu fito da ita, Yana ganinta ba kunya yyi saurin kama hannuwanta hade da rad'a mata mgana akunne,saurin kallensa tayi tana dariya had'e da cewa dagaske yayanah?
" kafeta yyi da sexy eyes dinsa kamar zai cinyeta yace eh my Hafsat."
Sudai su Fatima yan kallo suka zama ganin abin zaiyi yawa yasa sukayi gaba .
Sukuwa jerawa sukayi ,sir Aliyu yarik'e mata hannu suka fito idanuwan jama'a k'yam akansu.
Wani kishi yaji yataso masa ganin ga maza suna kalle masa mata da sauri yabud'e mota yasakata shima yashiga.
Sannan aka fara daukar yan mata ana tafiya gun daza'ayi deenar din.
Acikin motar kuwa sir Aliyu duk yadda yaso suyi firada Hafsat Amma taki yarda sai wani sinne kai take da haka har suka isa gun daza'ayi deenar din.
Bayan sun yi parking suka fito Yana rike da hannunta sai abokanansa bayan su ,masu aure da matayensu agefe dan juyowa sir Aliyu yyi dan ganin wanene gefen Fatima?"kawai yaga kabeer."azuciyarsa yace lallai yaron nan duk sbd mace har yake shigowa cikinmu saikace wasu sa'anninshi .wata zuciyar tace masa kokaima ai bbu abinda bazaka iyaba akan hafsat.
"maganar MC tadawo dashi hayyacinsa."
Nan suka ida shiga hole din ,sai watsamusu flowers da turare da kud'i ake har suka zauna.
Nan MCyabuk'aci kawar amarya tafito tabada tarihinta ,nan Fatima ta fito kabeer na like da ita kamar bindi, bayan tayi jawabin da yadace,sannan aka kira aminin ango wato yy Ahmed, mutanan dasuka sansu sunsha mamakin ganin yaya abokin ango k'anwa k'awar amarya.
"bayan yan jawabe jawabe", MC yafa Kiran yan high table,bbu kunya kabeer yatashi zai biyo Fatima dan yana mugun kishinta gsky musammun yadda tasha wannan kyau din ,ganin zaibita yasa sir Aliyu yakirasa Yana d'agawa cikin isa yace inkabiyo yarinyar nan ranka xai baci.
Meyasa bakada kunya?
" shiru yyi "
Atsawace sir Aliyu yace inkabiyota wlh bazakaji da dad'iba.Fatima dke gefensa kuma taji komai nan ta lallab'a kabeer tace aitana kallonsa Yana kallonta kada yadamu.
"badan yasoba yahakura."
Bayan yan mintoci police bam suka saki kid'a nanfa guri yakaure da shagali sai liki akewa ango da amarya, gaba dayan y'an NIDA D'ALIBATA fans all Saida sukayi musu lik'i.
Hakafa ayita shagali anci ansha an cashe sannan kowa yakoma gida agajiye.
****** ***** ******
Washe gari da misalin karfe 11:00am dubban mutane suka shaida daurin auren sir Aliyu da Hafsat.
Ango yasha light blue din shadda yar ciki da babbar Riga,bakinnan nasa yaki rufuwa dan farin ciki, sai mutane ketayasa murna dayimasa ALLAH yasa alkhairi.
Koda akatashi dg gun daurin aure ,walima sukayi shida manyan abokanansa bayan sun gama kowa yakoma gida wad'anda ba garin sukeba.
Bangaren Hafsat kuwa tunda taji andaura auren hankalinta yatashi taga eh da gaske zata rabu da mamanta dakuma kawarta Fatima wadda tun da suka tashi tare ko bacci baya rabasu,gashi aure zai rabasu.
Anyi rarrashinta har angaji,idanunta sunyi jajir sunkunbura ,umman su Fatima tajata gefe guda tacigaba da yima ta nasihar ta zauna da mijinta lfy da danginsa ,nandai taitama ta fad'a da nasihar da akewa amare inza'akaisu gidan miji.
Bayan tagama mata tasakata tashirya dan masu daukar amarya suna waje suna jira.
Hakafa akagama shiryata akakaita gun babanta ,duk dauroyarsa Saida Hafsat ta karyar mai da zuciya yyi hawaye sbd yarinyar akwai shiga rai.
Mamadai itama da daure tasaka albarka,sannan umman su Fatima ta rufe Hafsat da mauafi suka fito.
"Awaje ko Beastie da mmn sultan sai kora yan NIDA D'ALIBATA fans grps suke akan kar subi kai amarya amma wasunsu su like sai sunbi.
Mota 1su Fatima suka shiga da Hafsat nan driver yaja suka nufi GRA gidan daza'a kai amarya Hafsat.... NIDA D'ALIBATA
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
Story & written by mmn fareesa
Mmn sultan marubuciyar MUBEENAH ina godiya sosai agareki da irin kulawar ki gareni ,inamugun jidake irin sosai din nan๐๐
๐
ฟ105&106
bayan duk yan kai amarya sunfito suna shiga cikin katafaren gidan amaryar dan ba karya yatsaru kamar ba a Nigeria ba lolx...dan duk yan kai amarya sun rud'e sai santin gidan suke.
"Ahankali umma ta fito da Hafsat rik'e a hannunta", tana mata addua itama Hafsat din Nayi suka shiga cikin gidan .
Wai masha ALLAH Ashe ciki yafi waje kyau ,abin sai Wanda yagani, sai yaba tsarin gidan jama'a keyi.dahaka fa mutane aka fara watsewa sannu a hankali.
Koda Hafsat ta fara lura da hakan saita rike Fatima da sa'ada wai nan zasu kwana,da to kawai suka bita dan da anyi magrib driver zaizo d'aukarsu .
" fira suketa dan tab'awa sbd ko Hafsat ta rage damuwa ".
Sunanan har akayi magarib ,sukayi sallah su duka sannan suka k'ara gyara mata waiting parlour, suka had'a mata ruwa tayi wanka ta fito tana shiryawa ,Dede nan kuma sir Aliyu ykira sa'ada ,yace su fito ga driver nan ya ajesa yamik'a su gida.
" to kawai sa'ada tace ta kashe wayar."
Kallonsu Fatima ta yi da ido alamar su tafi gida,itakuma Hafsat harta gama saka kayanta zata zauna ganin sa'ada tayi zata fita da sauri tace sa'ada ina zakije?
"kallonta tayi tace zan amsa wayane." Tafad'a had'e da fita dg bedroom din.
Tayi kamar minti biyar Fatima da Zakiyya sukace oh bari mubita muji lfy wai!nan
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 14 Chapter of 18