Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 3
kaina tunda haka taswirar ginin rayuwata ta nuna, Allah ?aya duk sanda zan ka?ai ce da wani namiji domin ya lalubeni ya bani ku?i sai naji ?unci a raina sai walwalata ta gushe ?unci na ya yawaita, Salmah meye maganin da zansha na warke Nima na tsike idanuna su bushe kamar naki?" Murmushi Salmah tayi tace ¡°Idan kikasa kanki zaki saba kima fini tunda kin fini zubin ?auka inaso Nima naga kin saki jikinki kinyi rayuwa me da?i saidai fah dole ki cire tsoro Sofsy maza ababan sone kuma maha?in jin da?i ne idan kika saki jiki dasu zakiji da?i zaki huta a rayuw...." Kallon da taga Safiyyah nayi mata ne ya tabbatar mata da ba yarda tayi da abinda take fa?a mata ba ta kawar dakai ta zubawa selling idanu tace ¡°Idan wani ya fa?amin zanyi wannan rayuwar zan iya ?aukarsa matsayin makiyi na kuma nayi fa?a dashi amma ya zanyi da taswirar rayuwa ta za?amin hakan dole haka na kar?a da ?addarar mutuwar iyayena, Safiyyah gidanmu babana baya barina fita babu hijjab kullum a suturce nake cikin sutura ta kamala saidai kash daga lokacin da ?asa ta rufe idanunsa komai ya sauya yau gani nice nake talla da jikina, nice nake fita tsirara tsirara nice komai, ki manta kawai Sofsy komai da yake faruwa a rayuwa zanen hannunka ne, Ni yanzu bama wannan ba kinsan meye yasa nayiwa wannan tafiyar wannan tsarin?" Ka?a kai tayi Salmah taja numfashi tace ¡°Banason wannan tsohon najadun ya fara saninki mace nafison ki samu matashi daidai dake ba ?an jagwalgwalo ba amma fah saikin sanya takatsantsan yanzu ya zamuyi da su Kumbo akan wannan isue ?in" Ta?e baki Sofsy tayi tace ¡°Banida matsala dasu zan aje musu wadannan ku?a?en zance dasu zamuje yawon bu?e idanu duka department dinmu nasan ba bincike zasuyi akan hakan ba" dariya sosai Salmah tayi tace ¡°mugu shi yasan makwantar mugu Ni nasan wannan ?an jarabar zaita bibiyata duk da baya gari amma zansan yanda zanyi dashi" Basu wani mayar da hankali akan jarabawar ba haka suka zanata suka fita suka fara bikin graduation itako Safiyyah guri ta samu ta zauna saboda Allah baiyita da son hayaniya ba daga baya ma suka sulale suka fice daga makarantar saurayin Salmah ya ?ebesu zuwa wani gurin sha?atawa kowaccensu bata nufi gida ba sai dare. Yauma zuwa Salmah tayi ta tarar da iyayen nata suna raba halin nasu a tsakar gida hatta ?an hayar gidan sun gaji da rabasu fa?a, to itama dake abin duniya yayi mata zafi bata wani sauraresu ba ta shige daki ta cire kayanta ta kwanta, har bacci ya fara ?aukar ta taji wayar da aka bata tasa sim ?azu tanata Ring ta ?auko tana duba kiran ba?uwar lambar da akasa mata dazun ce take kiranta taja tsaki ta jefar da ita a gefe tace ¡°Ko ubanme zai fa?awa mutane zai dameni da waya?" Batabi takan wayar ba taci gaba da baccinta sai dare ta tashi taga Baffi zaune yanacin tuwo tayi masa sannu ta mi?e taje ta watsa ruwa tayi Sallah sannan suka zauna tana basu labarin abinda ke faruwa da shirinsu na ?arya, take Baffi yace ¡°Kije ?ar nan ban hanaki ba amma ki debi manyan kaya saboda kiyo samun manyan kai banson harka da talakawan nan da bazasu iya cure hamsin su baki ba" murmushi kawai tayi tace ¡°Zanyi yanda kace Baffi" Tsaki Kumbo tayi tace ¡°Kekam saidai fatan shiriya ubanki shine yake jefaki a uku sai kije ai" Shiru Safiyyah tayi saboda batada abin fa?awa Kumbo mi?ewa Baffi yayi yace ¡°To zamu tafi neman nakai" babu wanda ya kulashi ya fice itakam Safiyyah sallar Isha tayi ta sake kwanciya. Sake kiran wayar da akayi ne yasata ?aukowa ta kara a kunnenta ya sauke ajiyar zuciya yace ¡°Kin wahalar dani yinin yau na yini da kewarki, na kiraki bakiyin picking kinsan dake ke?in yar hutu ce" cikin basarwa tace ¡°Tunda muka taso daga school na kwanta banjin da?i sai yanzu na farka nayi Sallah" da sauri yace ¡°Ya subhanallahi meye yake damunki?" A gajiye tace ¡°Kawai gajiya ce kasan dake yau mukayi graduation shiyasa" ¡°Ohh Bby amma ai baki fa?amin ba" duk yanda Safiyyah take?in doguwar magana Saida Anass yasata shi?in akwai surutu ?arshe yake fa?a mata har ya sanarwa Dad ?insa shifa yayi matar aure.... Dariya tayi tace ¡°Allah sarki na tausaya maka..." Da sauri yace ¡°Kamar yafa?" Murmushi tayi tace ¡°Ka bari zamuyi magana da safe kaina yana ciwo sosai" da tausayi yace ¡°Ok sannu ki kwanta mayi wayar da safe" kashe wayar tayi ta kwanta tana tunanin yanda zataje ta riski Port-Harcourt bacci ya ?auke ta. Washegari da wuri Salmah tazo tare suka ha?a kaya suka fice a gidan a wani gurin hutawa suka jira Prof Ma'aruf yazo ya ?aukesu ana tafi shi da Salmah na hirarsu itakam banda kallon titi babu abinda takeyi har suka isa wata sabuwar unguwa yayi Horn akazo aka bu?e suka shiga bayan yayi parking suka fito shine yayi musu jagora har parlourn gidan madaidaici ya nuna musu ko ina sannan suka zauna yazo ya zauna a tsakiyarsu tare da janyo Safiyyah jikinsa ta janye tana jan ajiyar zuciya, yayi murmushi yace ¡°Salmah wannan ?awar taki ta?i wayewa ita rayuwar nan daga Kano sai Habuja ya kamata ki ware kiyi rayuwa in kuma bari zakiyi ki bari da gaske....." Sanya hannu Salma tayi cikin wandonsa tana lalubar kayan aikinsa tace ¡°Kasan sabon hannu har yanzu batasan da?in maza na gaske ba kawai hangen su takeyi....." Cikin salo irin na matan da suka tsumu a iskanci Salmah ta sake ?ago Idanunta tace ¡°ya haka?" Zuba idanunsa yayi da sukayi ja akanta yana tura hannunsa cikin bra ?in Safiyyah yace ¡°Yadai?" Karyar da kai tayi tace ¡°Naga sun rame kamar suna jin yunwa matsa nipples ?in Safiyyah yayi har Saida tayi ?ara ta ?an?ameshi ya rungumeta yace ¡°ki bani abaki zansha......." _Kamar yanda na rubuta a sama ba free bane paid ne saidai yazo da sassau?an farashi Naira 200 PC 500 zaku iya turo kati MTN ta WhatsApp number 09013718241 ko ta acct 0255526235: gtbank ko ta first bank 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar, ?an Niger kuma katin Airtel zaku turo._ _Please ina tuni don Allah kada ki biya min littafina kuma ki zageni domin na rubuta a farkonsa bana bu?atar surutu domin bazaisa na fasa rubutashi ba??._ [7/15, 7:48 PM] Am Oum Hairan: *_HM_* An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 3 of 3