ok kibari inyi sallah tukunna,
Tace to,
Bayan sallan ishsha'i,
Sunshiya tsaf,
Tasa hijabinta harqasa ,
Tadauki fece macx tasa
Ya kalleta yace liqaf difa tace dan Allah abban Afan kayi haquri intafi da wannan kaga dare ne yanzu please tafada tana hada hannu alaman roqo,
yace to,
Tasaramai alamar girmamawa
Yadauki Hassan tadauki Hasain,
Suka tafi,
Koda suka Isa,
Faisal ya ga bataso yasan abinda zata siya shiyasa
Dasuka isa yace tabar yaran ga ATM yabata tace to
⛲⛲⛲⛲⛲
YARO NE
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁🎁
Dasunan Allah Mai rahma maijin qai
Yaa Allah yanda nafara littafinnan lpy Allah yasa na kammalashi lpy ameem
Sannan qirqirarran labari ne
Aisha yakubu guree
Iyan auwal
PAGE 131_135
FAISAL yabama Aisha ATM dinsa yace taje yana jiranta a mota tace to
Dama haka takeso,
Tashiga super market din tayi siyayyan kayayyakin gyaran jiki
comai tasiya har abin amfani na gidda tasiya
Bayan tagama tabiya aka dauko mata kayan har mota ,
Tashiga mata yajasu ahanya ahanya babu maicewa komai sai wa'azin shekh imma Abubakar bala gana,
Sunshigo layinsu ya kalleta yace Aisha
Yashene kika fara qetare umurnina,
Ta kalleshi taga hankalinsa na kan tuqi tace
Abban Afan menayi?
Yakaleta yace, bakisan abinda kikayiba
shikenan mubar magana tunda baki saniba,
Tace dan Allah abban Afan kafadamin,
Yakalleta yace
Tunda kince Allah shikenan,
Nace kidawo dakinmu,
Yafada yana bude motan,
Bayan yagama fakin,
Yafito ya Kwashe musu kaya,
Yashiga danshi,
Yawuce daki dan watsa ruwa,
Itama haka,
Bayan sun kammala komai,
Tashirya yaranta ta kwantar dasu ta tafi dakin faisal tashiga dakin tare da sallama,
Ta gansa zaune daure da towel a qugunsa, Yana shan magani,
Tace meke damunka Abban Afan,
Ya kalleta yace marata ke ciwo,
Tace aiyaa Allah ya sauwaqe
yace ameem,
Yabata tausayi tasan shiyasa bai bita cikin super market din ba,
Ya kalleta taga yansa idanunsa sukayi jaa,
Yace inna yaran tace suna daki,
Yace kinbarsu suyi kuka ko ?
Tace a a,
Bari indauko su ,
Baice mata komaiba ,
Can saigata tashigo dasu,
Ta kwantar dasu kan gado yace kikawo gadonsu inhar zaki kwana Anan,
Tace to
Taje tadauko gadon su ta kwantar dasu,
Faisal ya kwanta daure da towel dan yanajin ciwo sosai
Aisha ta hau gadon tare da daura hannunta akan shafefen mararsa,
Tadan danna yace wassssh Aisha cikina,
Ahankali Aisha ta warware mai towel din tafara aikamai da wasanni mai zafi
Gaba daya faisal ya bata tsoro dan danda numfashinsa ke fita zakasan baya haiyacin sa,
Aisha ta tsorata ganin yanda jikinsa ke rawa
Ya juyata yayi mata runfa yafara qoqarin karanto addu'an
Cikin sanyin murya Aisha tace abban Afan gashi kasa,
Cikin inn iiiina
Yace meye
cikin sanyin murya Aisha tace condom kasa
Yace whatt,
Aisha condom ni insa,
Yafada yana nuna kansa,
Yatashi ya dauki towel dinsa yadaura yana dafe da kansa daya sara mai,
Aisha kuwa jikinta yayi sanyi
Yashiga toilet
Yasakar ma kansa ruwa,
Aisha kuwa ganin yanda yashiga bayi ta tsorata
Sosai,
Tabishi taga yanda yatsaya ruwa na zuba akansa,
Ga Banananansa sa atsaye qam,
Aisha tace abban Afan dan Allah kayi haquri Dan Allah,
Yace naji kifita tace kayi haquri Dan Allah
Cinkin tsawa yace
Aisha naji nace kifita ,
Aisha taqarasa gurin faisal,
Tafada jikinsa faisal yayi saurin kashe ruwan yace
baki da hankali ne
kina jego zaki shiga ruwan sanyi,
Tafashe mai da kuka,
Tace yayi haquri,
Yakalleta idonsa jazur yace ni faisal zankwanta ta matata ta sunnah da condom,
Allah yasauwaqe,
Tace kayafemin Dan Allah abba Affan,
Dakyar Aisha tasamu ya amince zaiyi,
Abayi suka fara har suka koma daki,
Nan suka shiga fagen daga,
Koda yazo kawowa taga yafitar da Bananansa,
Haka suka cigama da soyanyansu
Affan yadawo hannunsu,
Ayanzu yana zuwa school yan biyu anyayesu
Aisha nada wani ciki saidai muce masha Allah,
********************** ⬇ **************************
********** Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.
Visit > https://www.aihausanovels.com.ng
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.
Email > aihausabooks@gmail.com
******* FOLLOW US ******
Facebook: Ai Hausa Novels
Twitter: Ai Hausa Novels
Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels
WhatsApp Number: 08138873799
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************
Anan ne nakawo qarshen wannan littafin,
Masoya littafin YARO NE
Innaimuku fatan alkhairi
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels