Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 3
shiga jikin ta sosai,amma kuma ko ina na jikin ta Rawa yake yi , matsawa Hishaam yayi yana kai hannun sa tare da janye mayafin ta , Abdoul na haskata da Hasken Hannun sa na Wayar sa . Tsarki ya tabbata ga Wanda yayi wannan halitta, duk da tasha ɗigen Fulani a fuska amma kyawu ta bayyanananna ce . Saurin yin baya Fulbe tayi tana Wurgi da Wani Takardar wanda yake hoton ta ce tun tana ƙarama, Sunkuyar Hishaam yayi yana dauka kamin yace “ Wannan wacece uhmmm Tawan?”. Murmushi ne ya suɓce ma Abdoul Ahad a ransa yana cewa mayaudarin banza , Kai duk Duniya Ban tsammanin akwai Irin Hishaam idan yana son abu ko ta halin ƙaƙa sai ya mallaka . ango Bara na baka wuri da Amarya muna jiran ka da Asuba , Ayi mata cin natsuwa . Dariya suka sheƙe dashi , don kuwa duk wannan zan tukar da Hishaam yake yi babu son Fulbe ɗigi a zuciyar sa kawai sha'awar ce kuma da ya biya shi dama shikenan ”. Ficewa Abdoul Ahad yayi yana fita Hishaam ya matsa ga inda Fulbe take . Kallon ta yayi yana kauda kai Gyefe tare da kai hannun sa yana riƙota ba tare da tayi tsammanin ba taji ya rungume ta dukan ta a jikin sa yana aikin yi mata abin da bata taba sanin sa ba . Kawai buƙatar sa yake son biya . Hannun sa yakai yana sauke Mayafin tare da fara yunƙurin cire Mata kaya ,da Sauri ta fara kiciniyar ƙwacewa , amma sai ya sa mata na maza, damtse yana mata riƙo ɗaya ta kasa ƙwacewa , da hannu ɗaya ya yi mata tuffffff . Kuka ta fashe dashi tana kokarin ƙwacewa tare da fara magana cikin sanyin Muryar nan nata tana cewa “ Bawan Allah nasan ƙarya kake yi ba so na kake yi ba , ka taimake Ni kar ka cutar da Ni don Allah Ni marainiya ce kai taimake Ni kai ka wulaƙanta Rayuwa ta ’. Harshen sa yakai yana lashe gyefen kunci ta zuwa wuyan ta yana yin ƙasa da ita , Wani murmushi yayi yana cewa ” Da ganin ki na fahimci ke me wayo ce , haka ne ban ji sonki ba SHA'AWAR ki kawai naji kuma sai na yi Sex dake zan rabu dake nayi tafiya ba zaki sake gani na ba har Abada a rayuwar ki ......don haka ki taimaki kan ki ki tsaya na ci ki a hankali... Wani irin ƙarfi ne yazo ma Fulbe wannan yasa ta kai hannu tana dukan bayan Shi da ƙarfi tare sai da yaji azaba wannan yasa shi baya tana saurin kwace kanta tare da yin baya , Wani irin ɗago da dulu dulun idanun sa Hishaam yayi wanda suka rine suka yi jaaa , Kaman damusa ya rufa mata ,yana mata Wani irin Abu na rashin imani, rigar sa yasa yana toshe bakin ta yana rufewa dashi , haka mayafin ta yana daure hannayen ta cikin rashin imani yafara kokarin haiƙe mata. .........! To Masu karatu a wannan page din na kawo karshen free page ga masu bukatar cigaba da karanta wannan littafi regular payment ₦500 VIP group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 8081202932 Aisha Mohammed OPAY or 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank shaidar biya ta Wannan number 08081202932 . *MAMAN TEDDY* An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 3 of 3