Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
albarka ya kuma furta. "Wuce muje" Cike da bada umarni ya fa??i hakan. Kama )?ugu tai ta ri)?e tamkar zasuyi dambe tanajin wata wutar )?iyayyar mahaifiyarshi dana shi dana dukkan ?ban ??akinsu yana ninkuwa acikin zuciyarta tace mai. "Bazan tafi ba kokai ubana ne, Damma tsabar rashin kunya irin taka ni zaka gwadawa kwartanci, to kaje Allah ya isana domin bani da wani )?arfi sena Allah" Tafa??a da iyakacin gaskiyar ta zuciyarta tana suya yaron data girma da kusan shekara guda shine yazo duhu ze gwada mata iskanci )?arara. Wani murmushi Ahmad ya saki wanda ya )?ara fito mai da kyansa ya kuma )?ara hasko )?uruciyarshi a zahiri. "Karki kuskura bakinki ya kuma furtan kalmar rashin kunya a tare dani, Domin muddin zaki kuma fa??a min kalmar rashin kunya ni kuma zan nuna maki ni motsin gado ne )?arewar kuruciya kinji gyambo sarkin girma" Yafa??a yana mai firfito mata da girman idanunshi. Tsorone ya ??arsama sajeedah yadda take ganinshi a cikin abokansa suna shan sigari a waje, tabbas tasan baze kasa ta?a shaye shaye ba, Itafa gaba ??ayama Ahmad tun fil azal tsoronsa takeji wannan dalilin yasa bata shiga sabgarshi koda hanya yabi tana )?o)?arin ta wuce ta wata hanyar tabar mai waccan ??in,Sabida yadda take hango rashin mutunci atare dashi, Wannan kuma tsoron bana ta bane ita ??aya hatta ?ba?ban gidan suna shakkarsa dan ya soma bugun su babu mai )?watarsu se Allah. Yaron yana da wani irin )?warjini tare da cikar halitta yana cikawa mutane idanu wanda har ake bashi shekarun daba nasa ba. "Fateemah ina magana fa ki wuce cikin gida ko" still takuma jin saukar dakakkiyar muryarshi acikin kunnenta. "Fateemah! fateemah rabon dataji wannan suna tun a bakin Aliyu wani irin sanyin jiki dana zuci taji atake ta ??ago da dara daran idanunta wa??anda suka cika da hawaye tana kallonshi dasu bata kuma ce mai komi ba ta maka mai wata Shegiyar harara taja )?afafunta tabar mai wajan cikin tsananin )?ufula take tafiya da sauri da sauri wanda sam bata lura da )?atuwar )?ayar filawar dake gabanta ba haka takai )?afarta kai ta taka )?ayar ta shige cikin tsakiyar naman tafin )?afarta wanda jin zafin shigar )?ayar yasa ta saki wata mahaukaciyar )?ara tare da saurin zube a jikin Ahmad dake............ Littafin *??OYAYYAR &?AUNA* Na ku??ine akan farashin Naira #300 kacal, Idan kuma sp kike so ( ina tura maki ta private ) naira 1000 ne kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218 _Akwai ingantaccan maganin??(\??(\ gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._ 5/16/22, 10:54 - Buhainat: *_??OYAYYAR &?AUNA_*??.\ { _Eternity Love_ } NA *AUTAR MANYA* HOME OF QUALITIES WRT ASS.... 005 Bayanta Tausasan hannayensa masu girma da fa??i ya saka adai dai waist ??inta ya tallafo ta zuwa saman faffa??an kirjinsa yawani matseta aciki yana buga mata bayanta tamkar yana rarrashin )?aramar yarinya. Tsananin azabar zafin da tafin )?afar tata ke mata mai ha??e da zubar jini yasa bata ankare da yadda Ahmad ya matseta ajikinsa ba sema )?ara shigar da kanta datake kumayi acikin jikin nashi tana sakin )?aramin kuka mai ha??e da jan ajiyar zuciya. Cikin dubara yake kai hannunshi saman )?afafun nata har yaci karo damai ciwon ya??an zameta ajikinsa tare da ??ora )?afar saman cinyarshi rintse idanunshi yake sabida yadda yake ganin jini na zuba tamkar an yanka )?aramar dabba. Tsirama )?afar manyan kaifafan idanunshi yayi yana kallon ikon Allah kafin ya??an tura hannunshi cikin aljihun wandon jeans ??inshi, Tisue ya ??auko mai ??an girma ya ??ora a saman ?bar hudar da )?ayar ta ?ula amman duk da haka jinin bai daina zuba, sake tura hannunshi yayi cikin aljihun koze samu wata tisue ??in amman bai samu ba. Cikin kuzari ya??an zameta ajikinsa tare da ?alle botiran rigarshi. Da sauri sajeedah tayi )?asa da kanta sabida katari da wata kwantacciyar suma mai lafiya datayi a kwance a saman kirjinshi, wadda ta bayyana ta cikin tsakiyar farar singlet ??inshi ta ciki, tana data sanin zuwanta wajan har wannan ??an rainin wayon ya biyota. Shiko baima lura da abinda take ba abinda ke gabansa ka??ai yakeyi, Cikin zafin nama ya cire ?bar saman tare da tube farar singlet ??inshi sannan ya mayarda rigar tashi, ya gyara botiran dake gabanta. Farar singlet ??in ya raba gida biyu tare da matsowa gabanta,sosai ya tallafo )?afarta tare da tsirama ?ular idanu, hannunshi yakai dai dai saitin ?ular ya janyo )?ayar da )?arfi wanda yasanya sajeedah komawa saman cinyarshi tai zaman dirshan tana sakin marayan kuka! Harya ??aure mata )?afar bata daina kuka ba,Yana jinta yana mamakin ragontar ta kamar wata yarinya haka tacigaba da kukan nata wanda yake jefa zuciyar Ahmad cikin wani mawuyacin hali. Bai san yaya zeyi da itaba shima kawai daurewa yakeyi batare daya san yadda ake rarrashin mace ba, ya ha??eta da kirjinshi ya rungumeta yana shafa gadon bayanta. Wani sassanyan )?amshi mai kashe jiki suke sha)?a ajikin junansu, Sajeeda wata irin fa??uwar gaba takeji da sauri take son ta )?wace jikinta. Baima san tanayi ba )?ara cusa kansa yake ta tsakanin wuyanta yana shafo bayanta da zafi-zafi. Cikin yardar Allah ta janye daga jikinsa baki ta tura gaba tana faman sakin tsaki )?asa-)?asa kafin ta yun)?ura ta mi)?e tsaye, Da sauri takuma yin )?asa tana fa??in. "Washh Allah na" Mi)?ewa yayi tsaye yawani ha??e rai tamau yadda bazata kawo mai wargi ba ya na??e hannun rigarshi sama batai aune ba taji yayi sama da ita ya ??agata tamkar ya ??aga )?aramar jinjirar yarinya. Takaici ba)?in ciki mamaki shiya rufe sajeedah wanda hakan shiya bawa bakinta damar rufuwa ruff harya )?arasa da ita )?ofar sashensu, Kana ya sauketa yana binta da wani shu'umin kallo mai ??auke da ma'anoni more.... Kasa tafiya tai sabida tsananin takaicin daya kamata. Cikin sigar sonya )?ular da ita ya??an sunkuyo gabanta sabida ya fita tsayi nesa ba kusa ba yace "Kona )?ara rungumeki ne? naga tsohon Tsumin tuzurancinki ya motsa" Yafa??a yana )?unshe dariyarsa a zuci amman a bayyane seya wani kanne mata idanu guda ??aya. Iya )?uluwa sajeedah ta )?ulu ranta yayi ba)?i)?)?irin aduniya ta tsani rashin mutuncin Ahmad. "Ai kaine ??an iska shiyasa kake )?o)?arin rungume wadda ba muharramarka ba, Kake kokarin haikewa wadda ta girmeka, Kake nuna mata kai??in tsagwaron ??an iskane to inba iskanci ba tayaya )?ani ze rungumi yayarsa yaro )?arami se fitinar tsiya" Tafa??a a gajarce da sauri tai cikin bangarensu tare da banko )?ofa tana mayar da numfashin tsoro domin tana gudun abinda zeje ya dawo dan taga idanunshi yadda suka soma sauya launi. Dafe kofar tayi tana mayar da numfashin wahala, ha??i da tsoro kafin ta zira sakata batare data bita takan komen ??auko abincinsu ba haka tayi cikin gidan cikin sanyin jiki dana xuciya. Bango ya kaima naushi yana jin zafin naushin har cikin kansa, &?ofar yake kallo tamkar zega ?ullowarta. Mai ta taka ita ??in wace shifa baimaga yawan shekarun nata ba duka duka shekara ??aya ta bashi domin sanda tazo gidansu yama fita wayo yama fita aji a makaranta, Amman kullum maganarta ta girmeshi burinta taimai rashin arziki wannan girman kan nata tare da izzarta shike sakashi yayi mata abinda bai niyya ba. A duk duniya ya tsani a dangana shi da )?uruciya bai son raini balle raini ga mace macan ma........ Yawani cije )?asan ba)?in lip's ??insa wanda yay duhu sabida busa haya)?i tare da juyawa ya nufi fita daga sashen aransa yana ayyana seya yi mata abinda zatai kuka dashi tare da nadamar furta mai wannan kalmar. A harabar gidan yagamu da yayansa ??an ??akin mama mai suna Anas da katawa yayi suka ??anyi maganar da zasuyi akan biyan ku??in makara??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????ntar kannensu sannan yayi hanyar ??akinsa duk zuciyarshi babu da??i. Sajeedah tana tura )?ofar falonsu ta hangi ummah tana faman kaiwa da komowa, gaba ??aya hankalinta a tashe yake, tausayin ummanta ne ya kamata da sauri ta )?arasa gareta tare da rungumeta ta baya tana sakin ajiyar xuciya. "Ummana nasan kinata faman jirana kiyi ha)?uri yau na jima" Kamota umma tai tana laluban fuskanta tare da shafo saman idanunta. "Sajeedah waye ya ta?amin ke?" Gabanta ne ya fa??i cikin aro jarumta tace. "Ummana babu wanda ya ta?a mikini muje mu zauna na kawo miki abinci yau bamu samu ana cikin gidan ba" Tafa??a tana son bagarar da tambayar umman nata. Kamata tai suka zauna saman kujera. Ta yun)?ura zata mi)?e. "Zauna abikinki bana jin yunwa amman ke kam ki daure kici abinci, Hankalina ne duk a tashe nasan gidan nan akwai hatsari banson a cutar min dake naji shurunne tai yawa, Ga idanunki naji danshi" Murmushi sajeeda ta saki tare da ri)?o hannun ummanta cikin sanyin murya take cewa. "Babu wanda ya ta?ani umma ina taka tsan tsan dakaina sosai acikin gidan nan ki kwantar da hankalinki ba kuka nai ba danshin ruwan alwala ne a fuskata" Tafa??a tana tashi tsaye ta nufi hanyar ??aki batajin zata iya kai komi bakinta gaba ??aya zaman gidan ya fita akanta bata )?aunar hajiya da iyalinta bare abinda ze ha??ata dasu, Ayau ta kuma jin komi na gidan ya fita akanta Musamman data dubi )?wayar idanun Ahmad ta hango wasu manyan al'amura aciki tare da rikici kalala.......... Littafin *??OYAYYAR &?AUNA* Na ku??ine akan farashin Naira #300 kacal, Idan kuma sp kike so ( ina tura maki ta private ) naira 1000 ne kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218 _Akwai ingantaccan maganin??(\??(\ gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._ 5/16/22, 10:54 - Buhainat: *_??OYAYYAR &?AUNA_*??.\ { _Eternity Love_ } NA *AUTAR MANYA* *Burin kowani ??an kasuwa yaga kasuwancin sa ya ha??aka ina ?ban kasuwa masu son na tallata musu kayansu acikin littafina domin )?ara ha??aka kasuwancin su to ga dama ta samu a naira 1000 zan ??ora miki tallanki acikin page 5 na kowani shafi na littafina domin )?arin bayani nemi wannan layin 08142105218* 006 Cikin sanyinta ta tura )?ofar ??akin ta shiga ciki, Gaba ??aya jikinta yayi sanyi )?alau. Zama tayi da?as a gefen gado tana faman lumshe idanunta sabida yadda )?amshin mayen turarensa ya game mata jiki. Cikin mutuwar jiki ta janyo pillow ta manne a )?irjinta tare da kuma rufe idanunta ruf tana tuno moment ??insu na ??azu. AHMAD!AHMAD !!AHMAD!!! Shine ya rungumeta to mai hakan yake nufi? Bata da amsar dazata bawa kanta sedai tashi ??aya idanunta ya kuma hasko mata wata irin ???OYAYYAR &?AUNA data gani acikin kaifafan idanunsa a lokacin daya sunkuya yana cire mata )?aya. Gabanta ne taji yay wata irin fa??uwa tabbas tasan koda giyar wake Ahmad yasha baze )?aunace taba sabida yadda ya taso tin fil azal bamai son shiga sabgarta ba burinsa kullum yaga ya ba)?anta mata rai. Dashi da uwarsa tabbas wannan ma rungumar dayay mata tasan wata salon muguntar ce ba domin Allah yayi mata ba. Watsar da tunanin sa tai ha??i da mi)?ewa tsaye ta nufi hanyar bayi ta shiga wanka tayo tare da ??auro alwala sannan ta fito gaban ma'adanar tufafinta taje ta dauko wata rigar bacci marar nauyi ta zira batare data sanya komi ta ciki ba turare ta??an fesa ka??an sannan ta zira hijab ta soma gabatar da sallan isha'n daya wuceta ta jima tana addu'a sannan ta shafa kana ta mi)?e ta ninke abin sallar. Jin cikinta yana )?ugi yasanya ta fita falo zaune ta tarar da umma tana lazumi da carbi a hannunta wuceta tai tare da bude kofar ??an )?aramin kicin ??insu, Ruwan tea ta ??ora a saman ?bar silindar gas ??insu wanda baifi kofi ??aya ba tana tsaye ya tafasa ta juye tare da zuba sugar ka??an ta ??aukoshi tana fifitawa haka ta koma ??aki ta zauna a bakin gado tana kur?an tea ??in tana rintse idanunta sabida zafin dayake dashi. Cikin haka ummanta ta shigo ??akin sallamar umma yasa ta ??ago a hankali take amsa mata sallamar tata. Aje kofin shayin tayi tana kallon yadda ummanta ke faman dogara sanda tana laluban hanya. &?wallah ce tazo mata kuncinta kuma bata hana kwallan zuba ba, haka ta zubo shaaa a saman fuskarta batare data sanya hannu ta share ba tace. "Ummah a duk sanda zan dubeki inajin komi na duniya ya fita akaina, Lamarinta kuma yana kuma firgitani ummah dubi yadda Allah ya mayar dake? lallai duniya ba tabbas insha Allahu ummana se kin dawo da ganinki tamkar ada" Tafa??a tana kife kanta a tsakanin cinyoyinta tana sakin kuka. Ahankali ummah ta aje sandar ha??i da )?arasowa wajanta ta zauna a gefenta rungumeta tai tana rarrashinta. "Haba sajeedah ki daina furta irin wa??annan maganganun kamar ba musulma ba, Allah shiya halicci bawansa kuma shike son ganin shi a duk yanayin daya so sabida haka ni bana daja acikin hukuncin ubangiji" Ummah ta fa??a cikin dauriyar zuciya. ?agowa tai tana share hawayen nata )?a)?alo murmushi tai tare da furta. "Hakane ummah Allah kam shine ishash shan sarki buwayi gagara misali" Tafa??a tare da na??e )?afafunta ta haye saman gado. "Ummah bara na kwanta kinga gobe friday ina da morning duty, bayan haka kinsan muke da girkin safiya kada na makara domin da asubahi nakeson tashi wajan 6 na kammala masu break fast ??insu kinga wajan 7 na fita duk inda 8 take ina asibiti" Tafa??a tana jan blanket ta rufe jikinta ruf bakinta ??auke da addu'ar kwanciya bacci. Itama umman tashi tai daga gefen gadon tana furta. "Mukwana lafiya" Ta nufi can saman wata )?atuwar katifa wadda akanta ita kuma take kwana. Addu'a tai sosai ta shafe jikinta kana ta mi)?a hannu ta kashe masu )?wan ??akin, nan da nan bacci mai da??i ya saceta. Wajan 2:00am na dare abu kamar wasa taji )?afarta tana mata zafi inda ta taka )?ayar tashi tai sosai daga kwanciyar tana shafo wajan. Sabida tun a wajan wanka ta kwance ??aurin da Ahmad yayi mata. Abin mamaki )?afar ta kumbura sumtum har wani laushi wajan yay alamun zeja ruwa tsorone ya kamata ha??i da mamaki domin harta shigo ??azu tagama shagalinta )?afar batai komi ba se yanzu. Mayar da kanta saman pillow tai tana rintse idanunta sabida xafin datake mata. Abu kamar turi kafar ta sanyata agaba wanda hakan yasa ta soma kuka )?asa-)?asa gudun kar ummah taji daman sajeedaj raguwa ce tana )?aunar taima ciwo kuka tamkar wata )?aramar yarinya, wannan kukan datake shine ya baiwa zazza?i mai zafi damar far mata mai ha??e da ciwon kai A ta)?aice dai yadda taga dare haka taga rana tana kuka nan da nan fuskarta ta kumbura tai jawur idanunta suka kuma girma la??anta sukai jajur tamkar ta shafa lipstick, har akai asubahi tana zaune a hankali ta rarrafa bayi tayo alwala tazo ta tayar da sallah lokacin data idar ummah tana tayar da tata don haka seta mike a hankali. Batare data sauya kaya ba bare ta suturta jikinta akan wannan rigar baccin dake jikin nata hijab ??in sallan ka??ai ta ??ora akan rigar tare da furta. "Ummah bara nai sauri naje na ha??a break fast na dawo" Tafa??a muryarta a sha)?e har wata tsuma take sabida zafin zazza?i amman haka take dafa bango tana tafiya sabida gudun masifar masu gidan. Cikin hukuncin Allah ta )?arasa babban kicin ??in. Ta ??ora sanwar ruwan taliya dan masifar tsiya ana karyawa da tea amman sukam mutan gidan sunfi son wai abinci a girkin safe takuma gane ita ka??ai kawai aka sakama wannan dokar dan tsabar mugunta salon ta ringa makara a wajan aikinta haka nan zuba abinci duk ranar girkunan mutan gidan kai zakaje ka zuba abincinka amman idan ranar girkinsu ne ita zata zuba takaiwa kowa dan dai a wahalar da ita kuma ba tsarin kowa bane hakan face na madam nasarar mata wato HAJIYA. Tsananin zafin zazza?i dake jikinta shiya haifar mata da wani irin jin sanyi wanda ya bawa jikinta damar ka??awa tana karkarwa tamkar mazari can gefen jikin bango ta koma ta zauna ta raka?e tare da )?am)?amewa tana faman rawar ??ari gaba ??aya ha)?oranta suna karo da junansu. Cikin sauri yake tafiya yana duba agogon wayarshi dake hannunshi wanka yake son yayi sabida 7:00am yake son fita kasuwa sedai Sanyin garin yasa bayajin ze iya wanka da ruwan sanyi wannan dalilin yasa ya fasa nufar hanyar bangarensu se kawai ya karya kwana ya nufi hanyar bangaren hajiyarshi koda yaje seyaga )?ofar sashenta a rufe. Tsaki yaja mai )?arfi tare da juyawa domin ya koma ?angarensu daman yasan ba lallai ta bu??e )?ofa yanzu ba Allah ma sunyi sallar asubahi ita da yaran wannan ??abi'a ta hajiya tana mati)?ar )?ona mai ransa. Yana ??ora )?afa zebar sashen idanunsa ya hango mai )?wan babban kicin a kunne. Shafo tulin sumar dake saman kanshi yayi shaf yama mance dashi, Baiyi )?asa a gwiwa ba ya nufi hanyar kicin ??in ganinshi a bu??e yasanya ya )?arasa cikinsa. Gas a kunne ga )?atuwar tukunya tana faman turiri akansa alamun ruwan ya tafaso. Wani da??i yaji sabida yama huta ??orawa dan haka seya sunkuya yana laluban kwando domin ya sami koda ??an Bokitine wanda ze ??ibi ruwan sedai a abinda yagani a jikin bango yasa yama mance da wani ruwan zafi balle maganar wanka. Sajeedah ce dun)?ule ajikin bango tana faman rawar ??ari babu inda baya rawa ajikinta se faman shashshe)?ar kuka take alamun rashin lafiya sun bayyana a tare da ita. Da hanzari ya )?arasa gabanta ko ina na jikinsa rawa yake batare dayay tunanin komi ba ya kamota ya rungumeta tsam acikin faffa??an kirjinsa........... *Wayyo love akwai da??i my fans mai kuke tunani next page* ?? Karfa hajiya ta kawo kai! *Ummh ga Ahmad ga sajeedah kura taga nama* Asha week end lafiya Littafin *??OYAYYAR &?AUNA* Na ku??ine akan farashin Naira #300 kacal, Idan kuma sp kike so ( ina tura maki ta private ) naira 1000 ne kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218 _Akwai ingantaccan maganin??(\??(\ gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._ 5/16/22, 11:54 - Buhainat: *_??OYAYYAR &?AUNA_*??.\ { _Eternity Love_ } NA *AUTAR MANYA* HOME OF QUALITIES WRT ASS.... 007 yana shafa gadon bayanta da tafikan hannayenshi, Numfashinta ne yake wani irin fita da )?arfi jikinta babu abinda yake face rawa, Sotake ta )?wace daga jikinshi amman rashin )?arfin dake tare da ita yasa bazata iya aikata hakanba. Kusan mintuna biyar suka ??auka manne da junansu. Jiyake wani zazzafan huci na fita daga bakinta da hancinta yana ratsa mai jikinshi, Lumshe manyan idanunshi yayi yanajin daman ciwon ya fita ajikinta ya dawo jikinshi. Cikin wata irin kasalalliyar murya wadda daga jin furucinta ta wahaltu kafin a furta tace mai. "Zanyi amai don Allah ka sakeni haka nan kar wani yashigo ya tarar damu a haka kajamin tashin hankali" Tafa??i maganar cikin )?arfin hali domin ita ka??ai tasan mai takeji acikin jikinta wani mugun zazza?ine mai )?arfi yake )?ara tawo mata. Murya can ciki tamkar ammai dole yace. "Nan ma wuri ne kiyi mana" Ya furta hakan yana shafo gefen furkarta da tafin hannunshi tare da gyara mata hijab ??inta da ??ayan hannunshi sam bai da alamun tashi jiyake tamkar suyi shekara a wajan yana jinsa acikin wata duniya ta daban. Jin )?arar turo )?ofar kicin ??in yasa jikin sajeedah ya fara rawa amman shi gogan ko ajikinsa hasken ??aya )?wan kicin ??in da bata kunna ba aka kunna wanda nan da nan haske ya gauraye kicin ??in. Cike da rawar jiki sajeedah take son ta tureshi amman ya riga ya bata )?arfi sema )?ara tarairayota jikinshi dayay tare da mi)?ar da ita ya nufi hanyar fita ta ??ayan )?ofar data ke baya. Cikin hukuncin Allah manya manyan lokokin dake kicin ??in suka karesu wanda bai bawa wanda ya shigo damar ganinsu ba harya fice da ita daga ?angaren. Amai makon ya nufi sashensu ya ajeta kamar rannan seya nufi sashensu wanda maxan gidan ke zaune amman kowa da ??akinshi, Dayake har lokacin akwai duhun safiya gari bai gama haske ba yasa babu wanda yaga gilmawarsu harya )?arasa da ita bakin )?ofar ??akinshi da )?afa ya tura )?ofar seda ya shigar da ita ciki sannan ya kwantar da ita saman doguwar kujera , kana ya koma yay ma )?ofar key. Jikin sajeedah duk ya saki da ido kawai take binsa tana mamakin )?arfin halinsa, To mai ma yake nufi da hakan gaba ??aya )?wa)?walwarta ta toshe bata da wata basirar dazata tantance mai Ahmad ke nufi dayi mata hakan. Sedai ta yanke shawarar da yazama dole tabar musu gidan domin tana hango wata wutane mai turiri anan gaba. Harya )?araso kusa da ita ya zauna bata iya katse tunanin datake yi ba. ?umin tafin hannunshi daya ??ora a gefen wuyanta yasa ta??an ja ajiyar zuciya ka??an ha??i da lumshe idanunta. Hannunshi ya )?ara kaiwa dai dai )?asan hijab ??in ze jire mata tai saurin saka hannunta ta ri)?e masa hannun tana mai ??ago da kyawawan idanunta wa??anda suka cika da ruwan hawaye tana girgiza mai kai alamun kada ya cire mata hijabin. Murmushine ya su?uce mai wanda ya )?ara hasko zatin kyawunshi, Yana mamakin saurin tsoronta tare da saurin kukanta ba tun yau ba ya fuskanci ita raguwace a ?angarori da dama. "To kiyi aman anan sena ha??a maki tea kisha sena baki panadol seki tafi ki kwanta Please yau dai ki huta base kinje aikin nan ba" Yafa??a da iyakacin gaskiyarshi. Sakar mai hannun shi tayi da sauri tana zum?ura mai bakinta tare da kauda kanta gefe. Gaba??aya wani haushi yaron yake bata amman tsananin tsoron abinda zeje ya

Chapter 2 of 23