Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 4
yinsa Wannan kenan Murna take tunda komai ya lafa yau zata kwana a gidan ta kwashe komai nata tayi ta fito ita da rufaida shiga motar ta tayi ta fara tuƙi tace Wallahi rufaida yau jina nake wani sa kayau nasan de yanzu ya haƙura ya zubar da makamansa Uhmm Allah yasa Ameen kin mai da su kahu "Eh jiya suka koma , Gaban makeƙen gidan suka tsaya sosai binta tayi mamakin arahar gidan tayi farinciki sosai sai ma da ta shiga taga an zuba komai yanzu jibi zata fara binkican mahaifinta kahu yayi murna da ganinta sai nan nan suke da ita shi da uwani zama tayi tana ƙarƙada ƙafa tace "To yanzu kahu komai ya sauya Banda fita bara , toto nadena binta Uwani gyara zanin ta tayi tace "Na'am binta, Banda sana'a ina da kuɗin ciyar da ku to bazan sake ba kawata ni zan tafi Okay muje in raka ki ko Tashi tayi su ka fita Tashi yayi shima ya dubi uwani yace Ni zan fita in zaga gun yan uwa daula ta samu To me gida sai kadawo Dariya yayi yace Rabon kiyimin wannan tarbar tun muna cin amarci Ae yanzu komai ya huce Babbar riga ya gyara ya fita tafiya ya fara wata ƙatuwar jeep ce ta tsaya baƙa wasu burɗadɗun mutane ne suka fito suka ce Tsoho shiga Ja da baya ya fara ji yayi ya jingina da wani garo juyowa yayi ashe mutum ne yace "Lafiya , Ka yiwa kanka arziki ka shiga tambaya zaka amsa mana Ba yarda ya iya yace "To ba yarda ya iya ya bisu tafiya sukai mene sa tu kunna su ka je gidan gona duk bishiyo fitowa sukai suka tisa ƙeyarsa har wani har wani hadaddan floor wanda shi ake kira da aljannar duniya zama yayi a ƙasa suka fita suka jawo ƙofa Hawaye ne ya fara zubomai ya gashi a fadar aljanu shi daman ya san ba zasu barshi ba tafiya yaji Zabura yayi ganin mutumin da yake gani a poster Murmushi ya sakar mai ya zauna yace Bisimillah zauna cikin aminci Murza idonsa yayi yace Nan ma ya isa Okay wata alfarma nake nema Anya kuwa ni labahani ba mafarkin da nasa ba naka ba Ido biyu kake zauna dan Allah "To to zama yayi , Kai haƙuri na sa an dauko ka Bakomai ka isane Yauwa Nagode ina nemawa jikana auran yar wajanka ina fatan ba ai mata miji ba Washe baki yayi me ragaje tayi goshi yace "A'a ban mata ba Maryam a kwai ƙirkir wallahi tafi Binta komai, ganin be gane wacce yake nufi ba ya danna wani majigi nan hotan Binta ya bayyana yace "Wannan nake nufi, Zaro ido yayi yace "Binta tafi ƙarfina wallahi ga Maryam nan na baku ita nake da iko a kanta, Kar ka damu aikai wakilinta ne zamu san yarda za a Kaita gidan a ɓoye sai dai ta farka ta ganta a gidan su zan kai ka Makka sannan zan baka ƙaton gida kai shiru da bakin ka Zama ya gyara yace "To to Ni wallahi yanzu a shirye nake na baku ita yanzu muje masallaci a daura, Murmushi yayi yace Angon baya ƙasar nan amma nine wakilinsa ga abokin sa zai zo a yau zan baka komai da nayi maka alƙawari za a dauki komai a nuna mata dan ya zama sheda.......✍🏻 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 4 of 4