π
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* πβ£π
Story and written
BY
NPEEDY A AJI πΈmarmny ZarahπΈ
Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*
KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU π€«
My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE
Loading....... ππ
π‘π FURUCI!!!!!ππ‘
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH
INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA
π
Ώ 75 to 80
LAST PAGE
Maher yanayin parking cikin parking space d'in masarautar yaran suka bud'e mota sukayi ciki aguje suna qwala kiran Mom Irfan Iman kafin wani lokaci masarautar takaure da farincikin dawowar su Ibban duban shi Iftahal tayi cikin farinciki tarungume shi cikin wata irin murya tace " nagode ma Allah dayabani miji kamarka tabbas FURUCI!!!!!! na yazamarmin alkairi "
Farinciki akaitayi cikin masarautar bayan nan Barrister Maher yamiqa Alhaji Tukur wajan police kafin zuwa lokacin sauraran shari'ar yabada damar atuhumeshi sosai shidawaye suka aykata wa'innan lefukan da yaqi cewa komi amma dayaji wuya dole yafad'a jin cewa Hjy Himla tanacikin wannan lamarin yasa Maher girgiza sosai yaji tashin hankali marar misali domin kuwa harda hawaye yazubar sosai baqinciki yasa yakasa sanar da kowa hakan amma gana ganin shi kasan yanada damuwa sosai cikin zuciyar shi Iftahal tafaminci hakan amma tayi duk yadda zatayi yacemata babu komi
Hjy Himla da Abdul suna Shirin guduwa aka cafkesu sosai hjy Himla tashiga kururuwar kuka tana neman d'auki ko sauraranta basuyiba shima Abdul kukan yakeyi kamar ranshi zaifita
Kamar yadda alqali yace 13 February za'adawo dan sauraran wannan shari'ar togashi Allah yanufa anshigo da Alhaji Tukur da Hjy Abdul Ayna cikin tashin hankali Kaka mama Sarki Zaid Umma Ammin dasu Aunty kurrat kowa yamiqe cikin matuqar mamaki darajana kowa yadubi Maher saurin kawar dakanshi yayi sabida bayason su kashemai gyuwa wajan gabatar da shari'ar "
Bayan Alqali yazauna akafara gabatar da shari'ar kamar haka
Barrister Maher yamiqe yace " yamai girma mai Sari'a ayau inatafe da manyan hujjojin dazasu tabbatar da wa'inda sukayi wannan kisan idan kotu tabani dama zanyima Alhaji Tukur wasu tambayoyi " kotu tabaka dama juyawa yayi ya'isa gaban Alhaji Tukur duban shi yayi sosai cikin damuwa Alhaji Tukur yajuya yadubi Ammin sannan yadubi yaranshi yaduqar da kanshi cikin tsananin nadama ajiyar zuciya Barrister Maher yasauke yace
" Alhaji Tukur kasanar da kotu dalilin dayasa kuka kashe baby Kuma kai dasuwaye ? " Cikin raunin murya yace
" Nikam babu tsarin kashe baby cikin shirina ni matar ka da yaranka nikeson kashewa Kai Kuma nasaka rayuwar ka cikin tashin hankali kamar yadda nayi abaya dani da Hjy Himla dakuma wadda baikamata nafad'i sunanta ayanzu ba sabida tuni ita tatuba tunkafin zuwan wannan ranar ta tonon asiri agaremu dan haka babu buqatar sake sakota cikin lamarin mune muka sakaka cikin wannan muguwar lalurar Maher tasanadinka nakashe mutane dayawa nazama sanadin kwantawa ciwon kakanka nine nasaka aka kashe doctor darman Kuma nasaka aka kashe mahin wato wanda yakashe doctor darman bayan ankamashi anbashi wuya sosai amma Koda sunana yaqifadi har nakwanta ciwo bayan nawarke nasaka aka kasheshi duk dan dalilin abu 1 shine Mahaifiyar ka nasota so mai tsanani amma taqini taje ta auri mahaifin ka hakan yasa naqudiri niyyar sakata cikin masifa da tashin hankali nine nayi asirin dabata sake haihuwa ba tun daga kanka
Maher nine nasaka aka rabamin qwaqwalwar ka biyu tahanyar tsafi itakuma Hjy Himla ta turomaka manyan aljanu sannan nahad'a Kai da doctor darman yake canza allurar da akeyimaka sannan nine nasaka akamaka muguwar allurar datasaka kayima Iftahal wannan mugun fyad'en Kai Kuma nasaka ayimaka wannan allurar wadda zata kashe qwayoyin halittar haihuwar ka amma se matarka tasauya allurar bayan ta amshi ta hannun Doctor darman tabada ta bacci akayimaka
Bayan na warke muka had'a Shirin sake tarwatsa farincikin dakuke ciki nida Hjy Himla ananne shirin kashe baby yashigo sabida Hjy Himla tayi alqawarin kuntatama gimbiya Bahijjat shiyasa tafara takanta kafin mudawo kan ku munyi amfani da Ayna ne sabida qiyayyar damukaga tanayima gimbiya Bahijjat tabbas batasan suwaye muba waya kawai mukeyi nine wanda yanemo gubar Hjy Himla kuma itace tasaka wannan gubar cikin yoghurt d'in sannan akabama qawarta taje tasaka cikin motar Ayna itakuma Ayna taje tabama baby yoghurt d'in tasha kagin kagano komi yasa mukasaka a harbe mana Ayna dan kar asirinmu yatonu bayan nan mukasaka aka sacemin yaranka biyu wannan shine gaskiyar lamarin Ina roqon kotu datayimin sassauci natuba bazan sakeba
" Sosai kotu takaure da la'antar su Alhaji Tukur su Kaka kuwa kuka kawai sukeyi sabida mugun baqin ciki Ammin kuwa tafi kowa kuka Sabida jitakeyi duk tasanadinta ne komi yafaru duban Hjy Himla Barrister Maher yayi yace " Momy kinadaja akan abinda Alhaji Tukur yafad'i ? "
Cikin matsanancin kuka tace " a a babu gaskiya ne duk abindayafadi dan Allah Saraki kayafemin nacutar dakai nasan nima ayanzu kasheni za'ayi dan Allah ga Abdul nabaka amanar shi nasan Kai Mai maida alkairi ne akan sharri yaciyo bashin banking dan Allah kabiya mishi kagyaramin rayuwar shi Ni nakasayin haka kwad'ayin abun duniya yamakantar dani Maher katayani roqon su mama da Yaya Zaid da Mahaifiyar ka suyafemin dan Allah sannan tabbas nasan Zaffar da Bahijjat bazasu iya yafemin ba amma dukda haka dan Allah kace suyafemin "
Allah sarki zuciyar dake cike da imani tana saurin manta sarri rungumai ta Barrister Maher yayi yana kuka yace " nayafemiki Momy duniya da lahira suma zasu yafe Miki in Sha Allah Kuma nayi miki alqawarin biyan banking wannan kud'ad'an Koda duka dukiyata ne zanbayar Momy har abada ke uwace agareni har namutu bazan ta'ba kallon Abdul amatsayin maqiyiba har abada shid'in Yaya nane " kuka Abdul yasaki sosai yadubi Hjy Himla amma yakasayin magana tashi Kaka da mama sukayi suka fita dan Kam bazasu iya kalloba gyaran murya Alqali yayi yace
" Duba da kwararan hujjojin dakuma fad'in gaskiya damasu lefi sukayi wannan kotu Mai adalci zata yanke hukunci kamar haka " Alhaji Tukur kotu tayanke mishi hukuncin kisa tahanyar harbi da bindiga Hjy Himla kotu tayanke mata hukuncin d'aurin rai da rai a gidan yari tareda ayki mai wahala Ayna da 'kawar Hjy Himla kotu tayanke musu hukuncin d'aurin 20 yrs agidan yari kooooooootuuuuuuuu "
Ihu Alhaji Tukur yasaka hakama sauran sunaji suna gani akasakasu a mota Abdul yana kallo katafi da Momy shi durkushewa yayi yasaki kuka mai qona zuciya sosai su Kaka sukayi baqinciki to amma yaya zasuyi
Bayan kwanaki 2 Aunty kurrat tazo ganawa tayi da Maher shi daya tasanar dashi gaskiyar lamari takuma roqeshi yafiya yakuma yafe mata sannan yace tabar maganar iya ita dashi kawai
Sosai Maher yaqarajin tsananin son Iftahal shiryamusu zuwa Nigeria yayi hadda Abdul bayan yabiya mishi bashin banking sosai su Abba da Ummi sukayi farincikin zuwansu sabida tsananin farinciki sunma rasa Ina zasusakasu duban Iftahal Zayyat yayi yace " iyye Iftahal kece haka ah lalle yazama dole nacanzama matata cima dan kam nafiso tafiki " dariya kowa yasaki seda sukayi 5 months a Nigerian alokacin Abdul yasamu mata Yar dan uwan Ummi Kuma akabashi sannan suka koma Egypt
Har gidan yari suka kaima Hjy Himla ziyara tarame sosai tayi duhu kasa kallonta Abdul yayi cikin kuka Abdul yace " Momy kinsoni fiye dakomi hakan yasa Kika manta da aykata Dede dan kawai nakasance cikin daula da farinciki segashi yau kinacikin irin wannan halin amma ni nakasa cireki seyanzu nace kaicona dama kin kuntatamin rayuwa ta dama kince nabar kallon nasama dani dama idan nace inason abu idan baidace danibe dakin dakeni akan nabarshi baki biyemin ba Momy wannan kalmar tayi tasiri akanmu wadda akace son zuciya bacin zuciya nashiga 3 Momy dama baki haifeni ba "
Jin wa'innan maganganun yasa Hjy Himla koma aguje cikin tsananin kuka da kyar Maher yaja Abdul suka bar gurin
Bayan wasu lokuta gimbiya Bahijjat tahaihu lfy tahaifi 'yah mace Akeey Zaffar yamayer da sunan baby Yar kuwa tamkar an tsaga Kara itada baby bayan wasu shekaru sarki Zaid yayi murabus Allah yayarda Saraki yazama Sarki Mai cikakken iko da adalci tamkar mahaifin shi ayanzu Iftahal yaranta 2 ta haifi 2 bayan su Irfan mace da Namiji
TAMMAT BI HAMDULLAH ALHAMDULILLAH π€²π»
Ina godiya ga Allah subahanahu wata'ala dayabani ikon kammala wannan book nawa Masha Allah Alhamdulillah alakulli halin ya Allah abinda nayi kuskure acikin shi Allah kayafemin abinda nayi dede Allah kabani ladan shi ameen
Dun bin godiya agareku masoyana Ina jinjina agareku baki daya ana mugun tare semun had'u a saban book Wanda shi na free ne wato JUYI BIYU bayan shi se cigaban Mugun Sartse wato Akwai banbanci Wanda shi ze kasance nakudi ne tabbas zakuji dad'in shi akwai cakwakiya dan haka kowa yashirya
semun had'u ranar Saturday danjin sabon book βͺβͺ JUYI BIYU βͺβͺ
TAKU HAR KULLUM NPEEDY A AJI
MARMYN ZARAH π€π»ππ»π₯°
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 19 Chapter of 19