kamana maganinsu.Ya Ubangiji! Muda mukayi saura a raye da imani to ka k'ara inganta mana imanin,idan kuma ka tashi kar6an rayukanmu muna maka magiya da sunayenka mafiya kyau,daraja da d'aukaka to ka kar6i rayukan namu muna masu imani,ranar rarrabe tsakanin k'arya da gaskiya, ranar da kud'i da Ya'ya basu da tasiri sai dai wanda yazo da ayyuka nagari...!ALLAH kahad'a fuskokinmu a darul-karamahhh...
Ya ALLAH!me saukar da littafi,me gaggawan sakamako!Ka karya k'ungiyoyin abokan gaba.Ya ALLAH!Ka karyasu,ka girgiza su...!!!
Ummi dake gefenshi itama ta d'aga hannayenta sama tana amsawa da"amin Julaib... aminnn ya rabbi... aminnn... k'arshe.
Kome yayi farko tabbasss yana da k'arshe.Mu Ya'yan Ibrahim Godiya muke ma ALLAH marashin k'arshe daya nufemu yau da kammala rubuta labarin Julaibib Abdullahi D'ansarai ZAKARAN GWAJIN DAFI.
19 Rajab 1441
13 March 2020
We Ibrahim's Daughters👇
Asdilat KD...2geda with Ra'ibs
Saudat Ibrahim Yahaya😂kisa ranki a inuwa kamar kin mari uwar Soja...Mu Ya'yan Ibrahim zamu rakaki gidan D'ansarai har D'akin-shak'atawa ki zauna kisha bak'in shayi...sai ki tambayeshi baki da baki dan wanga batu🙊gaskiya ba damu ba gaad'a da fatalwa🏃
Muhad'u a sabon littafinmu👇
Dasabon gini...
A Facebook:
Ibrahim's Daughters Novels.
Insha-ALLAH.
Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un!!!
Baba Aminu Inuwa Ibrahim(Wambai)
Jiya Alhamis ALLAH yamishi rasuwa...yan uwa kutayamu rok'a mishi gafarar Ubangiji,jinyar da akayi yasa k'arshen wahalar kenan👏😭
ALLAH YAJIK'ANSHI!
ALLAH YABASHI TABBATA!👏
YAU JUMA'A AKA KAISHI GIDANSHI NA GASKIYA... D'AKI A CIKIN K'ASA! SHIKENAN FA RAYUWAR😭
Alhamdulillahi alakullu halin Wa'a'uzu billahi min amali ahalin nar.
Subhanakallahumma wabihamdika ashhadu anla'ila ha'illa'anta astaqfiruka wa'atubu ilaika.
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 37 Chapter of 37