Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
Shi fa yanxu haka yana asibiti tare da iyayensa yana jinya, wai jinyar rashinta uwa shi ya haifa min ita, to amma ba wai damuna wnn yyi ba, babbar damuwata ina Samantha tayi?" Priest din yace "I can't say Madam Rachael, sai dai kuma ga wani labari mara dadin ji...." Bai kai aya ba ta sakko kan kujerar tace "Na me father?" Yace " 'yar ki ta bar Christianity, ta bar addinin gaskiya" Mikewa Rachael tayi, tayi wani uban k'ara tace "God forbid, it's not my daughter's portion, Samantha ta bar addininmu? Ta koma wani addinin? Nooo priest do something plss, da wnn abun kunyar gwara in yi sacrificing dinta, gwara a yanke min ita a gabana, tayi kadan wllh, sai na toxartata...." Sai kuma ta fashe da kuka sosai tace "Jesus Why me, what have i done to deserve this, priest da nasan haka Samantha xata xamar min da na kasheta tun tana ciki, yanxu bbu wani abinda xaka iya min?" Yace "Sai dai mu bar ma Jehovah komai....." Tace "Nooo, ban bar masa ba, priest for the sake of Mary ka kuntata min Rayuwar Samantha, ka mayar min da hankalinta gida kwanan nan in san abun yi da wuri" Yace "Xa ayi kokarin yin hakan" Mikewa tayi tana huci tace "Xan dawo very soon father, Jehovah ya kara girma" daga haka ta fice daga parlon tana tunanin irin yanda xata yi da Samantha idan ta shigo hannunta, tana sauka gida ta ci karo da Anty Maryam xaune da mijinta a parlor, Karasawa parlon tayi fuskar nan nata a murtuke tace "Makira annamimiya, munafuka.... uwar me ya kawo ki gidana, kinyi nasarar jefa 'ya ta cikin halaka kuma kema sai nayi ynda nayi na jefa ki cikin halaka, Allah ya isa tsakanina dake Maryam, ki cuceni kin ci amanata don da sa hannunki a duk abinda ya sami Samantha" Mr David da yake kallonta da mamaki yace "Haba Rachael, meye haka kike yi don Allah" a tsawace tace "Rufe min baki, wa ya sani ko kai ma har da hadin bakin ka tunda addinin naka ma ba wani damun ka yyi ba David, tun wuri Maryam ta bar min gida kada in mata abinda bata yi xato ba, ta fitaaa" Mr David yace "A'a ba gidan ki bane nn Rachael, kar kuma ki mance matsayin Maryam gu na...." Mikewa Anty Maryam tayi tace "Yaya bari in je, xa mu yi waya idan ban gane gun ba" Daga haka tayi ficewarta Rachael ta bi ta tana xaxxaga mata xagi har gate tana cewa sai ita ma ta bar addininta ta koma bautan Rana, ita dai Anty Maryam uffan bata ce ba har ta bar gidan, Rachael ta fashe da kuka tace "Jesus where have i gone wrong, why my daughter Rebecca??" Can ta share hawayenta tana murmushi tace "I will make dem regret everything, sai dai idan ba the God of Abraham nd Joseph nake bauta ma ba" Anty Maryam na isa titi ta kira Ummi, Ummi na daukan wayar suka gaisa tace "Hajiya dama na taho kano ne, kuma yayana yace min kuna asibiti, address din asibitin xa ki turo min" Ummi tace "Toh shknn Maryam, bari in turo" daga haka ta katse wayar, bayan kusan minti talatin Anty Maryam ta isa asibitin, Ramla ce ta fita shigo da ita, Anty Maryam na ganinta ta gane kanwar Aliyu ce ganin kamar da suka yi, Ramla ta gaisheta ta amsa snn suka shiga cikin asibitin, da sallama Anty Maryam ta shiga ward din, Ummi tace "Sannu Maryam" ta d'an kirkiri murmushi tana kallon Mami dake mata sannu da xuwa ita ma ganin kamanninsu da Abuturrab, gaishesu tayi gaba daya ta karasa bakin gadon tana kallon Abuturrab dake bacci, tausayinsa taji har ranta, cikin sanyin murya tace "Allah ya basa lafiya" Mami murmushi kawai tayi, Ummi tace "Ameen" Ilham ta kawo mata kujera ta xauna, Ummi tace "Saukar ki knn daga kaduna?" Ta girgixa kai tace "A'a naje gidan yayan nawa, shi ma ya fadi min kuna asibiti" Ummi tace "Ayya, sannu ya hanya?" Tace "Alhmdlh" daga nan Anty Maryam tayi shiru ta rasa abinda xata ce kuma, Ummi tace "Sai kika ji wannan lbrin mara dadi" a hankali tace "Wllh fa Hajiya, amma ina jin ba yin kanta bane, kila uwar ta ce tasa hannu, don nasan halin Samha" da mamaki Ummi tace "Allah?" Anty Maryam tace "Wllh kuwa yanxu ma sai kin ga rashin kirkin da ta min a gidan yayan nawa, har tana ikirarin nima xan gani" Ummi ta sauke ajiyar xuciya tace "Toh Allah ya fi ta" Anty Maryam tace "Haka ne" Mami tace "Allah ya kyauta" Duk suka ce "Ameen" Shiru duk suka yi dakin. Sai kusan la'asar Mami da Ummi suka koma gida, bbu ynda basu yi da Anty Maryam su je can gidan tare ba tace A'a ita tana nan, dole suka tafi suka bar ta tare da Hajiya Mariya, khaleesat ta taho masu da abinci. Karfe biyar saura Abuturrab ya bude idonsa a hankali, rufewa yyi don ba kadan idanuwan nasa suka yi masa nauyi ba, tun da aka yi masa alluran bacci yake bacci sai lkcn ya tashi, mikewa xaune yyi a hankali ya kuma bude idon, Anty Maryam dake ta kallonsa tace "Sannu Aliyu" kallonta yake shi ma, cikin sanyin murya yace "Anty" tace "Na'am, how you feeling now" bai iya yace komai ba, ta dawo kusa da shi tace "Plss Aliyu ka kwantar da hankalinka ba yin kan Samha bane wnn, her mum is after you pple shi yasa da na xo kwanaki nace ka dage da azkar, duk inda Samha take i know she's fine kuma xata dawo gare mu soon, na Allah basa karewa a duniya in shaa Allah tana hannun na kwarai" tun da ta fara magana bai iya yace komai ba, Hajiya Mariya tace "Kuma ranan da abun xai faru sai da na kirasa nace masa i had a dream that's nt encouraging ya rike addu'a fah, sai ga wnn mummunan labari, ki gaya masa ko xai ji ta taki, mu har mun gaji da magana, da kuruciyarsa xai siyar ma kansa ciwon xuciya ba ma hawan jini ba" da mamaki tace "Ciwon xuciya kuma Hajiya" Hajiya Mariya tace "Wllh kuwa" rike kansa yyi da kyar yace "Mum condition dinta ne ke damuna, i..." Sai kuma yyi shiru, Anty Maryam tace "Don't worry about dat Aliyu, they re kindhearted people round the world, baxa su bar ta ta cutu ba, yanxu kawai addu'a xa mu dage yi har Allah ya karkato mana da hankalinta gida" cikin sanyin murya yace "Toh shknn Anty" sai kusan magrib Hajiya Mariya da Anty Maryam suka wuce can gidansu Abuturrab bayan Abbansa da abokinsa Col Ishak sun shigo ward din. Washegari misalin sha daya aka sallamosa a clinic ganin ya kwantar da hankalinsa sosai, aka daurasa kan drugs da injections, karfe sha biyu Ummi ta koma gombe da xumar xata dawo jibi dubasa, Dr Sharif dama tuni ya koma sbda clinic, gidan ya rage daga Anty Maryam sai Hajiya Mariya da wata frnd din Mami, Abuturrab na kwance bedroom dinsa idonsa lumshe kmr me bacci, he is just tryn his best ya yakice damuwar xuciyarsa, yana kuma assuring kansa Samha nd her babies are fine kmr ynda Anty Maryam ke yawan gaya masa, bude kofar bedroom din aka yi, ya bude ido a hankali, mikewa xaune yyi ganin Sadeeq tsaye bakin kofar, ya wara ido yace "Omg, you?" Tashi yyi daga kan gadon ya karasa ya rungumesa yace "Waow, am happy seeing you Sadeeq" Sadeeq yace "Batun ka mance ni guy" Abuturrab yace "Ni na isa, kana raina kullum son of a soldier" Dariya Sadeeq yyi suka karasa dakin, yace "Hope you re feeling much better yanxu" Abuturrab ya shafa kai yana murmushi karfin hali yace "Not without my wife Sadeeq" Sadeeq yace "Yea it's Sad frnd, but ka kwantar da hankalin ka, i knw she is fine, Allah xai dawo da ita hale nd hearty, we just have to pray hard" a hankali Abuturrab yace "Yea, sure" sosai Abuturrab yyi farin cikin xuwan Sadeeq ganin he is staying with him for sometimes, ji yake kmr an yaye masa damuwarsa ne xuwansa, bai san duk handwork din Abbansa ne don bai son ganin tilon d'an nasa a damuwa, ya so Mujaheed na kasar yasan shi ma baxai bar sa haka ba, washegari Anty Maryam ta wuce bayan yayanta ya xo har gidan sun yi sallama tunda gidansa yafi karfinta yanxu, har dakin Abuturrab ya shiga dubasa, daga haka ya fito suka yi sallama da Col ya fita da kanwar tasa, Anty Maryam bata tafi ba sai da ta tabbatar ta d'a d'a kwantar ma da Abuturrab hankali sosai. A can shagari qtrs kuwa Noor kmr yanda suke kiranta xaune take hankalinta kwance, bbu abinda aka raga ta da shi a gidan, yanda Umma ke ji da ita sai ka rantse jininta ce, haka ka yaranta da surkanta, shi kansa mai gidan tamkar yar cikinsa ya dauketa, halinta dai na rashin son magana na tare da ita har lkcn, hakan yasa Umma ke ganin taki sakin jiki har lkcn, Sumayya me koya mata addu'o'i da karatun qur'an har mamakin irin ynda take daukan karatu da sauri take, ranan dai ta kasa daurewa tace "Amma Anty Noor kina yawan karatun qur'an koh?" Murmushi Noor tayi tace "At times" Sumayya tace "Uhm no wonder, all the same, you've got a sharp brain, you very intelligent" nan ma Murmushi Noor tayi bata ce komai ba. Wasa wasa yau sati uku rabon Abuturrab da Samha ban da Sadeeq dake tare da shi, shi dai yasan da tuni ya xauce, har lkcn yaki kwantar da hankalinsa don ma yana kan medication, gani yake kmr abu ya same Samharsa ne, kowa a gidan yasan dauriya ce kawai yake don magana ma sai ya kwana ya wuni bai yi ba cin abinci kuwa ya xame masa tamkar babban aiki, duk ya rame sosai, kullum cikin kirga kwanakin haihuwar Samha yake, Duk weekend Ummi kan xo dubasa ta koma a ranan, sai ka rantse tare Mami ke jinyar da Abuturrab don ita ma ta rame, tausayin d'an nata duk ya hanata sukuni gani take kamar xata waye gari wataran ta rasa shi, tunanin hakan kan sa ta kuka kusan kullum, ko da yaushe addu'arta Allah ya dawo da Samha ko Aliyunta xai dawo yanda yake da, Sau da yawa Abba kan kirasa bedroom dinsa ya xaunar da shi duk da ba magana xa su yi ba, kwanciyar hankalin Abba daya har lkcn Yakumbo bata san Aliyu ya dawo ba tana can Adamawa, ba ita kadai ba har yan uwansa gaba daya bbu wanda ya fadi ma ko da wasa, kullum kuma addu'a yake kada Allah ya jefota gidan bbu notice. Ranan wata Asabar Abuturrab na kwance kmr mai bacci sai dai ba baccin yake ba, Sadeeq kuma na xaune yana operating laptop Ummi ta shigo dakin da sallama, Sadeeq yace "Sannu da xuwa Ummi" tace "Yauwa Sadeeq bacci yake?" Sadeeq ya kallesa yace "Ba wani bacci idonsa biyu tun safe yake a haka, always pretending" Ummi ta karasa ta xauna gefen gadon tana kallonsa, Sadeeq kam sai kallon warce suka shigo dakin tare da Ummi yake, can dai tace "Ina kwana" ba tare da ya kuma kallonta ba yace "lfya lau" Ummi tace "Boy" a hankali ya bude ido, ya kirkiri murmushi yace "Welcm Mami" tace "Baka cin abinci boy koh?" Mikewa xaune yyi yace "Mami tambaye sadeeq na karya daxu" Sadeeq yace "Noo plss ba wani Sadeeq, you think am daft ko, toilet fa ya xubar da shayin Ummi, potatoes da egg din ma da xaki daga gado xaki gansu, sai dare yyi ya faki ido ya kwashe ya xubar, which is very bad of him" Xaro ido Abuturrab yayi yana kallonsa can yayi dariya yace "Sa ido sana'a mara amfani" Sadeeq ya bude hannu yace "Noo ba wani sa ido, da ina sa maka ido da ai baxan bari kke xubar da abinci ba, yanxun ma naji xaka yi karya da sunana ne shi yasa na tona" Ummi ta kalli Sadeeq tace "But you re nt doing him good kana barinsa baya cin abinci Sadeeq" Sadeeq yayi dariya yace "Ummi it's a deal muka yi da shi ae" Hararansa Abuturrab yyi yace "Wani deal bayan gashi kana sa idon har ynxu" mikewa sadeeq yyi yace "Nan gaba abba xan dinga shigowa da ina daga masa karkashin gadon yaga almunbazzarancin da kke masa da abinci" daga haka ya fice daga dakin yana wani irin murmushi, Ummi tace "Alryt, pls pls Boy ka dinga cin abinci kaga yanda ka rame kuwa am not happy gaskiya, to ko Samhan ta dawo ynxu ai ba gane ka xata yi ba wllh, u have changed totally, haba Aliyu" Murmushi yyi bai ce komai ba, sai a snn suka hada ido da fatima dake ta kallonsa, ta sunkuyar da kanta tace "Ina Kwana?" Ya kirkiri murmushi yace "Lafiya lau, ya hanya" kanta a kasa tace "Lafiya, ya jiki?" Yace "Alhmdllh" Mikewa Ummi tace "she said tana son xuwa ta dubaka shine muka taho tare sun yi hutu ne" yace "Alryt am grateful" fita Ummi tayi daga dakin, Fatima ta dago tana kallonsa a hankali tace "Am sorry Aliyu, it seems i caused everything, Allah ya bayyanar da ita lafiya" Bai iya ya kalleta ba yace "No you caused nothing, haka Allah ya tsara, after all, there is always a reason for everything, God plans best you knw" gyada kai tayi tana kkrin mayar da hawayen idonta, yace "Ya su Khadijah da Rabi'ah?" Kanta a kasa tace "They are fine" Daga haka ta mike ta kwashe kwanukan dake dakin ta nufi kofa ya bi ta da ido har ta fita, karfe uku Ummi ta fara shirin komawa gombe, Mami tace "Hajiya baxa ki bar fatima ba tunda kince sun yi hutu" Ummi ta kalli fatima dake tsaye sakale da handbang dinta har ta shirya tace "Bata taho da kaya ba ai Hajiya" Mami tace "Ba ga kayansu Ramla ba, ki bar ta tayi mana kwana biyu mana" Ummi tayi murmushi tace "Toh shknn." Yau ma kamar kwanaki biyun da suka wuce haka Noor ta tashi da ciwon baya, a kwanaki biyun bata bari kowa ya gane halin da take ciki ba, iyakar dauriya ta iya sa ba kadan ba, duk da Umma na yawan ce mata in dai taji ciwo a ko ina tayi magana sai dai tayi murmushi kawai, jin ta kasa kwanciyar kuma ta mike xaune da kyar, shima taji xaman ׯQe'?i, L;A8YVI@lr$3ךq zOֆL,:8ucHk+[3,W9Y[E91o|nsڬ6m62wqzR4@pGgS5dp@Af$} ̆R@V^zU̷DLX>Wv0Nܱi#-;Xp?Oy,LZk|H=8in6Ohprr\~"M偉~PNN;)nX 'Y[V 2@<wنث7GNJ85 ) ۰!S$0IGH$a%Ӫ>2 v ٝ|yrfy{$#!;a lKwbq-wIӚm9zs1|/fe8{۷Bpq ADcn{pzR- j7YrI+Twʀ9yy13 GLgӯ?5~Ԫ|ss=>|ZGʔϠۜ]&,'Ӄq$fK~7LMF$3ށ+k lHq3]r${ZegqE 31i\zI*(3yS0c3gWw@⑔p-sR8οugVorrWW>7WwR6sy!HN?P 1ax';|Üu%G qXR yT <񴜐;rqi5YV^ON/\)ܔ2$3TcMr[Nwr\9*n=9er1ÂsGj; t XHvCL@ckKvCqO>o [9n:ԓsڵ,mQguCq,Г b{cӥGl5O@B ŰŹsս{u(dy 0Fhx0$zv{Nwgo Z,WwPxyI$).[=ڹ{YFw00#'4ߴ٫G&>Rp"pۗn*^B"v#i k[5b4d 嶑dzv 2$gx-rys5U"GjжcĬ:q$Y]&Ge,3V2P0Y -t\cd`{ӊR+Ur;{V{_]N$$r?/ i{?I%`y! NGVm丟jb2-#ȧvZW!ZAo6|֑3@GJ n2': +`Xؕ!wl? ȸ+q#st8-CZxdS19#'-d'8$sZnf rҀʻsy㚳d\aw?έHk1̪nF{qU]a$*9:m5dg1тyt>atmi =yqHfc1 8m'E(vvk324odJIWc]>PZL+.$ CĀNƮX=ԘH>xGq瞞v{r]zj jˍ+_d\3D&NBfY ܃9}:U.V/גGPx|ghe tyUn& f!Yq֥)/tfCvsrHٵCq3!ׯSb w4!ؐAU`;fm`bVU Ќ׎4>x*Y]89AŶy'~5aVlys *7dqך58nv+w~MsXe,W摲zuJEs RTWW G8ϭHqo5(>6/i.bHF2q(4olU%F}t5r@6c#q zgb-8/#hRIGsMzDh f'>Kr#eR\~ɐ߻ #ڵb,*Q<ے1T"r"Wqcyt1l` T#'>N֬wdwKwתr[4fvRF{}U 9 CCqwU9f27ǿ Ord7¸$ vxO)s(W݌/2ZdnB _Lڵ-Vdy e #9Y&'_1ōc`pkgJ0n.`)zRlJaRv+1aG:v !OMֹe25 ?q7c(q۵`HӏQW #mrW!s#l{ao)$p$ qیUr~m>ŕ(T

Chapter 37 of 45