bata zoba sbd suna exam.
Kwana uku atsakani tafara nakuda aka wuce hospital kasa haihuwa tayi har anye shawarar operation dg baya ta haifo danta na miji me kama da musayyef sak
.
Murna kam ba a magana washe gari suka dawo gida aka baiyaye baby kowa nason kasancea dashi sbd kyawunsa.
Fa eza aka bugawa aka sanar da ita haihuwar zarah """ baki ta ta6e tace Allah yaraya ta kashe wayar .
Umar na kallonta dawowarsa dg office kenan yace musayyet ne ya samu karuwa?
Kallonshi tai sama da kasa tace meye ruwanka.
Bedamuba yace ke yaushe zaki haihune ?
Tsaye ta mike tace haihiwa ? To ai cikinne baka iyaba da har zakace wai yaushe zan haihu.
Umar dariya taso kamashi ya mike tsaye yace wato ban iya cikin bako.
Shikenan zan karo aure na jarraba akanta nagani ko akanta zan iya ,,, yana fadar hk yai hanyar room da gudu ta bishi ta rungumshi tana kuka tace dan Allah karkamin kishiya wlh inasonka kuma yanzu ma Allah cikine dani.
Dariya yai ya juyo ya rngumeta yace wasa nk miki ai bazan iyai mk kishiyana inasonki ke kadai kin isheni rayuwa .
Rungume juna sukai fa eza najin kaunarsa cikin ranta .
Zarah ta bugawa amarya aisha tasanar da ita tace amma zasu Nigeria ne """mùrna tayi gamida jin dadin kasancewar zarag lfy.
Haka taiwa ayshan cairo waya da kwatance sk zo gidan itada mijinta .
Taro sukai isu isu yayinda mijin aysha yabada tasa gudun mawar ta musamman dan wani bangare dg cikin hotel dinsa yabada wanda na musamman ne dama sbd taro .
Nan sukaje aka wuni ana hutawa gamida ciye ciye har seda dare yayi.
Aysha ko akwati uku tayo cike da kayan baby dayar kuma kayane duk na mata wanda na zarah ne.
Musayyet baya rabo da babyn koda yaushe yn manne dashi dan wani irin so yk ma yaron yayainda yaro yaci suna Muhammad suna kiransa da al ameen
Bayan kwana 3 suka fita sukayo siyaiya me yawa domin gida zasu koma ammi kaya aka jido kamar hauka .
Hka suka dawo Nigeria cike da farin ciki da kewar yaran nasu.
Masu aiki aka samowa zarah wata balarabiya harsu 2.
Wata daya atsakani momy ta haihu yayinda ta samu tagwaye mace dana miji.
Dady yace kada suzo se an kwana 2.
Seda akai wata daya sannan sukaje momyn fa eza ce agunta yayinda takeji da yaran kamar ita ta haifa.
Hk rayuwarsu taci gaba da tafiya musayyet zarah ce kadai farincikinsa yayin da itama haka.
Seda ta yaye yaronta sannan ta musayyet yasama mata school anan cairo.
Ammi koda tazo gida hk tabi gidajen yan uwa ta dinga rabon kaya tanajin dadin duk a dalilin 'yartane zarah .
Haihuwa me rana .
Anan na kawo karshen wannan novel.
Ngd ngd ngd
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 21 Chapter of 21